Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

MY ENEMY Step 1 Complete Hausa Novel Document by MY ENEMY Step 1


MY ENEMY Step 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 79528



MY ENEMY Step 1

Reading Time: 6 Hours

Added On: 03, Jul 2024

Author: Asma'u Muhammad Auwal Asmeetah ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 234 906 544 3871

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 520.86 kb

File Type: txt

Views: 1608+

Download: 2163+

Last download: 1 hour ago

Description/Story: 𝘁⃪𝘆⃪𝗽⃪𝗶⃪𝗻⃪𝗴⃪ 🤳𝗮⃪𝘀⃪𝗺⃪𝗲⃪𝗲⃪𝘁⃪𝗮⃪𝗵⃪ 𝗴⃪𝗶⃪𝗮⃪𝗱⃪𝗲⃪.



𖣔𖣔𖣔𝙈𝙔 𝙀𝙉𝙀𝙈𝙔𖣔𖣔𖣔

✰𝐌͢𝐚͢ƙ𝐢͢𝐲͢𝐢͢ 𝐍͢𝐚͢𝐡͢✰🤦‍♀️🤦‍♀️

𝐁͢𝐎͢𝐎͢𝐊͢ 𝐎͢𝐍͢𝐄͢ 𝐟͢𝐢͢𝐫͢𝐬͢t + 𝐬͢𝐭͢𝐞͢𝐩͢

𝗗⃪𝗲⃪𝗱⃪𝗶⃪𝗰⃪𝗮⃪𝘁⃪𝗲⃪𝗱⃪ 𝘁⃪𝗼⃪ 𝗺⃪𝘆⃪ 𝘀⃪𝗲⃪𝗹⃪𝗳⃪.

Asma'u Muhammad Auwal (𝙂𝙞𝙖𝙙𝙚)
ASMEETAH
𝘁⃪𝗵⃪𝗲⃪ 𝘄⃪𝗿⃪𝗶⃪𝘁⃪𝗲⃪𝗿⃪ 𝗼⃪𝗳⃪ 👇
𝚃𝙷𝙴 𝚆𝙸𝙵𝙴 𝙾𝙵 𝙰 𝚃𝙸𝙶𝙴𝚁🐅
👉ᵐᵃᵗᵃʳ ᵈᵃᵐⁱˢᵃ👈
𝙰𝚗𝚍 𝚗𝚘𝚠 𝙼𝚈 𝙴𝙽𝙴𝙼𝚈
👉ᵐᵃƙⁱʸⁱ ⁿᵃʰ

ᶠʳᵒᵐ ᵗʰᵉ ᵇᵉᵍⁱⁿⁿⁱⁿᵍ, ᶠᵒˡˡᵒʷ ᵗʰᵉ ˡⁱⁿᵏ ᵗᵒ ʲᵒⁱⁿ ᵐʸ ᵍᵒᵘᵖ
👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/ERHR7h6oEY76fTvAQFZa

ⁱᵈᵃⁿ ᵏⁱⁿˢᵃⁿ ᵇᵃᶻᵃ ᵏⁱʸⁱ ᶜᵒᵐᵐᵉⁿᵗ ᵇᵃ ᵏᵃʳ ᵏⁱ ˢʰⁱᵍᵃ ᵐᵘⁿ ᵍʳᵒᵘᵖ,
ⁱᵈᵃⁿ ᵏⁱⁿ ˢʰⁱᵍᵃ ᵇᵃⁿᵈᵃ ᵗᵘʳᵃ ˡⁱⁿᵏˢ ᵏᵒ ʷᵃˢᵘ ˡⁱᵗᵃᵗᵗᵃᶠᵃⁱ, ⁱʸᵃ ˡⁱᵗᵗᵃᶠⁱⁿ ᵐʸ ᵉⁿᵉᵐʸ ᵏᵃʷᵃⁱ ᶻᵃ'ᵃⁿᵃ ᵗᵘʳᵃʷᵃ...
𝙼𝚈 𝙴𝙽𝙴𝙼𝚈 𝙱𝙾𝙾𝙺 𝙿𝚁𝙴𝚂𝙴𝙽𝚃:

1--->𝙈𝘼𝙅𝙊𝙍 𝙂𝙀𝙉𝙀𝙍𝘼𝙇 𝙍𝘼𝙕𝙃𝘿𝙀𝙀𝙉 (M.G.R)ᵗʰᵉ ᵗʷⁱⁿˢ.

2---> 𝙎𝙐𝙍𝙂𝙀𝙊𝙉 𝘿𝙊𝘾𝙏𝙊𝙍 𝙍𝙊𝙎𝙃𝘼𝙉 (S.D.R) ᵗʰᵉ ᵗʷⁱⁿˢ.

3---> 𝘽𝘼𝙄𝙒𝘼𝙍 𝘼𝙇𝙇𝘼𝙃.

4---> Ƴ𝘼𝙍 𝘼𝙈𝘼𝙉𝘼.

𝗰⃪𝗵⃪𝗮⃪𝗽⃪𝘁⃪𝗲⃪𝗿⃪ 𝗼⃪𝗻⃪𝗲⃪ (1)



꧁꧂

*(C.D.S)*
Chief of Defence staff
Chief Suraj Mahendra Marka shugaban sojoji na ƙasar U.S wanda a baya ya zauna anan ƙasar Nigeria dake garin Babban Birnin F.C.T Abuja, yana da mata ɗaya wato Agent Madam Parveen jami'ar C.I.D da ƴaƴansu uku!
Babban Ɗansa shine Marshal. Mohandas Suraj Mahendra,
Sai kuma Ɗansa na biyu shine Commander. Rakesh Suraj Mahendra,
Sai kuma Autarsa Amreesha Suraj Mahendra,
C.D.S Suraj ya rasa Ɗiyarsa Amreesha tin tana ƴar shekara biyu a duniya ta hanyar hatsarin mota da sukayi ita da mahaifiyarta Madam Parveen a hanyarsu ta dawowa daga garin Kaduna zuwa Abuja, wacce Madam Parveen ita take driving ɗinsu
Anan suka samu babban hatsari anyi nasarar ceton rayuwar Madam Parveen amma saidai ita Amreesha yarinya ƴar shekara biyu ba'a sameta a cikin motar ba, an dudduba ko ina a wajen da sukayi hatsarin amma an gaza samun koda ƙyallenta ne balle gawarta, iyayenta sun shiga damuwa mai tsanani na rashin ɗiyarsu Amreesha, yanzu shekara goma sha takwas da faruwar wannan Al'amarin, shin Amreesha tana raye ne ko dai ta mutu? ALLAHU a'alamu....

Sai dai wannan family christal ne, gaba ɗayansu jami'ai ne hakan yasa suke da wani tambari na zanen catoon ɗin bindiga a gadon bayansu daga iyayen har ƴaƴan, kuma itama wacce aka rasa wato Amreesha tanada wannan tambarin, babban burin C.D.S Suraj shine idan Amreesha ta girma zata zamo jami'a ta musamman acikin sojoji amma kash lokaci guda ya rasata...

Amreesha wasu masu farauta ne suka tsince ta acikin jeji a yashe, saida tayi wajen shekara guda a hannunsu tukun suka yanke shawarar kaita gidan marayu ko za'a samu iyayenta tinda su har yanzu sun kasa samun iyayenta, a wannan lokacin kuwa iyayen Amreesha har sun bar Nigeria sun koma ƙasar U.S gaba ɗayansu domin sun saddaƙar da cewa ɗiyarsu Amreesha ta mutu....

꧁꧂

Chief of Army's staff
Chief Muhammadu Zaiduddeen Bature. yana zaune a nan ƙasar Nigeria dake garin Abuja G.R.A. su uku iyayensu suka haifa daga shi sai ɗan uwansa Sarki Abubakar Zaiduddeen Bature, mai martaba sarkin ƙasar Jidda, sai ta ukun su Aunty Yolash tana aiki a ministry of education dake garin Bauchi..
Chief Muhammad Bature
Matarsa ta farko itace Hajia Fateema wacce ALLAH yayi mata rasuwa tin shekarun baya sakamakon haihuwar ƴan biyunta wato the twins,
MAJOR GENERAL RAZHDEEN (M.G.R) da kuma SURGEON DOCTOR ROSHAN (S.D.R).. daga baya Chief Muhammad Bature ya Auri Matarsa ta biyu Hajia Kilishi wacce yanzu take zaune dashi da yaranta Biyar duk Mata, ta farko itace Meenat sai ta biyu kuma Pinky sai Ruky da Ummy sai Autar ɗakinsu wato Tiny itace ƙaramar cikin su, Hajia Kilishi taso ta samu ɗa namiji amma ALLAH bai bata ba, tin akan ƴarta Tiny aka cire mata mahaifa sakamakon matsala da mahaifanta ya samu, tayi kukan rashin samun yaro namiji sannan tana baƙin cikin yanda Chief Muhammad yake nuna so da ƙauna wa ƴan biyunsa duk da ba'a waje ɗaya suke ba,
M.G Razhdeen yana zaune a ƙasar U.S anan yake da aiki, gidajensa kuwa sun kai goma sha a ƙasar U.S babban amininsa kuwa shine Marshal Mohandas ɗan gidan C.D.S Suraj.
shi kuma S.D Roshan yana zaune a ƙasar Egypt anan Babban hospital ɗinsa yake....

꧁꧂

SARKIN JIDDAH
Mai martaba sarki Abubakar Bature
Matansa biyu Babbar matarsa itace Maimuna (Mamy) bata taɓa haihuwa ba kuma an tabbatar bazata iya ɗaukar ciki ba, hakan yasa mai martaba ya Auro ƴar Sarkin ƙasar Niger kyakykyawa mai suna Maryam (Innayo) cikin ikon ALLAH bayan shekara Innayo ta samu juna biyu, a haihuwa aka yi mata Operation aka ciro mata zankaɗeɗiyar ɗiyarta mace,
Mai martaba yayi matuƙar farin ciki dajin wannan Albishir da akayi masa a yayinda ita kuma Hajia Mamy baƙin ciki kamar ya kasheta hakan yasa ta biya wa Doctor ɗin asibiti akan ya cirewa Innayo Mahaifa ba tareda kowa ya sani ba, hakan kuwa akayi sannan tasa aka sace jaririyar bayan ta rufewa jaririyar baki yanda bazata iya yin kuka ba ta hanyar tsafi data karɓo a gurin bokanta, ta biya maƙudan kuɗi akan aje a bisine jaririyar da ranta yanda baza'a ƙara jin labarin ta ba,
Washe garin ɓatan jaririya ba ƙaramin girgiza kowa yayi ba banda Hajia Mamy da kuma Doctor sai wanda ya tafi da jaririya iya su kawai suka san sirrin,
Mai martaba saida ya faɗi sumamme jin labarin ɓatarta, itama uwar ba ƙaramin tashin hankali ta shiga ba,
Mai martaba bayan ya farfaɗo baiyi ƙasa a gwiwa ba haka yasa aka yanka ƙaton rago ya raɗawa ɗiyarsa suna REEMAH inda ace namiji aka samu Yarima za'a sanya masa amma yanzu macece,
Shi kuwa wanda ya sace Reemah bai bi maganar Hajia Mamy ba na cewar a bisine jaririyar lokaci guda imani ya shige shi haka ya fita da Reemah daga ƙasar Jidda a sirance kai tsaye Nigeria ya kawota, bai tsaya a ko ina ba sai a gidan marayu dake garin Abuja, yana miƙata ya gudu bai tsaya bada information nashi ba, lokaci guda aka rasa shi, kafin ya bayar da Reemah daman yayi mata zanen tambarin masarautarsu dake ƙasar Jidda da ƙunar wuta yanda bazai taɓa goguwa ba har abada akan cinyarta (Lap)....

꧁꧂

Aunty Yolash
Ƙanwa agurin Chief Muhammad Bature da kuma Mai martaba sarkin JIDDAH. Abubakar Bature, Auntyn su M.G Razhdeen da S.D Roshan da sauran ƙannensu mata, ita wannan tinda take bata taɓa yin Aure ba, tasa Aikin Boko a gaba sai tarin dukiyar da take dasu, batada damuwar kowa a ranta!
Gata da farin jinin mazajen Aure amma taƙi sam tana zaune anan Bauchi a fantamemen gidan kanta amma saidai ta zuba masu tsaro a gidanta,
Aunty Yolash Smiling woman ga son temako da tausayi duk sati take fitar da zakkah sannan tasa a rabawa gidan marayu kayan Abinci da suturori da kuɗaɗe, mutane har so suke jumma'a tayi da sassafe kafin ta fito gurin aiki ƙofar gidanta yake cika da al'umma saboda ta saba raba zakkah da sadaka, kwanan nan ta rabawa gurgwaye kekuna maza da mata,
Aunty Yolash kenam babu ruwanta ita kowa nata ne, kuma Insha ALLAH muna sa ran kwanan nan zata fito zaɓen Minister a garin Bauchi....



Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download MY ENEMY Step 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album