Join Our WhatsApp Group

Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

HALIN RAYUWA BOOK 3 Complete Hausa Novel Document by HALIN RAYUWA BOOK 3


HALIN RAYUWA BOOK 3

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 41177



HALIN RAYUWA BOOK 3

Reading Time: 3 Hours

Added On: 25, Apr 2023

Author: Hafsat Sodangi ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 07035586299

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 206.11 kb

File Type: txt

Views: 2521+

Download: 1308+

Last download: less than 1 second ago

Description/Story: 
HALINTRAYTWA3
Hafsat G. Sc
LTTATTAFAN SODANGI

Uwar Miji
Naga ta kaina
Waiyo duniya
Rabon kwado
Cikar alkawari
Mata da kicin dinsu
Duk daya
Shamaki
Hattara


Yiwa wani
Abu naka
Tabbataccen ál'amari
Kyautata
Wacece ai?
Ayi dai nu gani
Wata fuskar

Mata masu duriya
Biyan bukatar rai
Nufin Allah
Mijin ta ce
In kunne ya ji

Halin rayuwa
Gani gareka
Kiff na ganinka
Daga kin gaskiya
Da kamar wuya
Garin banza
Me zanu ce da maza
Masu ftowa nan gaba
Me Daki

Bugun zuciyarmu daya
Mata da kicin dinsu na
biyu (2)
Mai uwa

3

HALIN RAYUWA 3
Kartawa nayi da gudu cikin duhun daren nan na
rinka bi cikin kwararo da lunguna ba tare da ina
jin tsoro ko duhun daren ya dameni ba, ji nake
tamkar gudun da nake yi din gudu ne na ceton rai, ban
tsaya a ko ina ba har sai da na isa kofar gidan su yaya Khadija duk da nisan dake tsakanin unguwannin
namu.
Sau daya kawai na taba kofar gidan nasu na jiwo
muryar yaya Ibrahim yana tambayar wanene? Alama
dai na su ma ba su yi bacci ba.
Ni ce na amsa cikin wata irin murya mai tsananin
rawa saboda barin da jiki na ke yi.
Nan da nan na ji yana kokarin bude kofar, bai
tsaya yi min wata magana ba ya kauce daga hanya ya
bani wuri alamar wai in shiga, sai dai ban iya
motsawa ba sai da ya yi min magana da bakinshi, to
shiga mana maganar ta shi ta zamo tamkar nuni ko
tunatarwa a gareni.
Falon yaya Dija na shiga saboda ganin da nayi
mishi a bude ban ganta an an ba don haka na wuce
can cikin dakinta akan sallayarta na ganta tana salla
yayin da hawaye ke gudu a kan kumatunta, na nemi
wuri na zauna har ta idar ban mtosa ba shima yaya
Ibrahim bai shigo ba wurinshi ya shiga sai da ta shafa
fatiha bayan ta kammala addu'o'inta sannan ta juyo
gareni.

4


Wannan musiba ta kai inda duk ta lkai sai dai duk
da haka ban fidda tsammani ba zata wuce wata rana
har ki ga kina bayar da labarinta, babu abin da ya
kuma jawo mana wannan fitinar irin rasa uwar mu da
mukayi karo na farko da yaya Dija ta fito fili ta fadi
hakan da bakinta tana gama fada kuma ta kama kuka
nima na shiga tayata kukan da take yi.
Yaya Ibrahim ya turo kofa ya shigo, ke Dija
wane irni rashin hankali ne wannan? Yaya zaku hadu
kuna yiwa mutane kuka a cikin wannan tsohon daren,
wai a kanku aka soma ganin irin wadaanan abubuwan
ne balle ku ce naku yayi daban da na kowa? Ina ce ga
ta nan a gabanki in kuma kaddarar ta ce aurenshi kina
da wata hikima ne na hana hakan farIwa ni bana son
rashin hakuri.
Fada sosai yaya Ibrahim ya yi kafin ya juya ya
tafi wurinshi, nima na mike na shiga bandaki nayi
wanka na fito nazo na sanmeta kwance a kan gadonta,
na hau muka kwanta tare kowa ya yi shiru lokaci mai
tsawo har ta kai ma na soma tunanin ita kam ta samu
tayi bacci sai na jiyota tana tambayata, kin yi bacci ne Maryam?
Na ce mata, uh uh. Yaya aka yi kika fito? Ban
6oye mata komai ba na kwashe bayani na duk abinda
ya faru a daren na gaya mata.
Zumbur ta mike ta zauna a tsakiyar gadon kika
bashi kyautar budurcinki fa kika ce? Kan in san amsar

5
da zan bata kan subutar bakin da nayi nayi mata
wannan bayani tuni har ta rufeni da duka duka ukma
ba mai sauki ba, kina nufin saboda Mubarak sai ki
yiwa kanki sanadin tsiya, tana dukan tana kuka, ke
wace irin yarinya ce wane irin so kike yiwa Mubarak?
Tsananin tsoratar da nayi da abinda yaya Dija ta
aikatamin shi ne ya yi dalilin dana shanye duk wata
azaba da ta gana min abinda bai taba faruwa ba a
tsakaninna da ita.
Shi waye da zaki kai mishi budurcinki? Haba
wacce irin fitina ce wannan? Ke wacce irin shashashar
yarinya ce da bata san darajar rayuwarta ba? Bayan ta
hakura ta bar duka da kukan ne take furta irin
wadannan kalmomin abin da tayi min din nc ya yi
dalilin da bai karasa gaya mata sauran abubuwan da
suka faru ba na nemi wuri na makure vwuri daya yayin
da ita kuma ta ci gaba da tsaki tana fadin,
mahaukaciya kawai da kin cuci rayuwarki da kinja
mana bakin ciki da tozarta a cikin jama'a. Har gari ya
waye bata sake kwanciya ba bata kuma daina yi min
fada ba, namiji aka ce miki ana yi mishi irin wannan
kyautar ne? Ai ni ban san haka kike ba.
Washegari da sassafe yaya Tbrahim ya yi shiri
cikin kwalliya ta burgewa gidanmu ya nufa don
halattar daurin aurena da Alhaji Nalami kamar yanda
dama aka shirya ya shigo ya yi mata sallama ya fita.

6
Gabana ya yi mummunan faduwa kamar yanda
na san itama yaya Dija ba ta ji dadin tafiyar tashi ba
sai dai ta shanye 3aboda har yanzu fuskarte a daure
take alamar wai bata daina fushi da ni ba kan maganar
da nayi mata, a zuciyata na ce to da Mubarak ya karbi
wannan kyauta da nayi mishi ko de yaya muka kare
da yaya Dija oho?
Ina tayata aiki ina Rokarin ganin tą wartsake don
mu koma kamar yand amuke, yaya Ibrahim ya gani da
baije wajen daurin auren nan ba cikin matsuwa ta ce
min, ai ba zai yiwu ba sai a yi zaton da wani abu a
Kasa a gane ya san inda kike sannan ko ba don haka
ba ma zai yiwu ace babanmu ya kira shi hidimar
gidanmu bai je ba, ai kuma sai ya zama karnar da raini
a cikin lamarin, nace to kuma baka ne.
Ina zaune a gefen gado cikia natsuwa duk da
hucewar da na ga kamar yaya Dija tayi bai sa ni jin
wani dadi a tare da ni ba, a takure kwarai nake
zuciyata sai harbawa takeyi da sauri sauri saboda
tsananin tsoron da nake ciki.
Tashi ki yi wanka ki gyara jikinki jki karya kafin
ya dawo mu ji abinda suke ciki sai mu ma mu san
menene abin da za yi. Nace mata to.
Muna zaune a falnota bayan mun karya, jikina sai
faman bari yake yi tamkar wacce sanyin hunturu ke
kadawa babu abinda yafi komai kadani irin kallon
agogo da nayi naga karfeara saura minti gonan safe,

7

ahalin daurin auren kuma an ce ne za a yis hi da karfe
bakwai da rabi na safe, to kome yaya Ibrahim din ya
tsaya yi a can oho? Da ya dawo ai da mun san abin da
ake ciki.
Muna nan zaune a wurin muna jiran dawowar
nashi lokaci sai tafiya yake yi, yaya Dija ta gaji tace
ko me ya tsare babansu har yanzu bai dawo ba oho?
Daurin auren da aka ce tun safe za a yi shi har yanzu
ba a dawo ba. Tana yi tana kallon agogo don kara
tabatarwa kanta da lokaci.
Muna cikin hakan sai yaya ibrahim din ya shigo
gaba daya muka tsareshi da idanuwanmu sai dai babu
wanda ya iya buda baki ya ce mishi kala saboda
tsananin tsoratar da muka yi.
Yanayin shi yana nan a tsakani wato baina-baina
ko kuma kadahan-kadahan arn yi daurin auren kenan?
Zuciyata ce ta raya ain hakan Lafiya dai babansu na
ji ka shiru gashi kuuma duk jiinka yayi dabbare-
dabbare bayan sanda ka fita bar daukan ido kayanka
suke yi saboda farin su. a gyara zama akan kujera
bayan ya kwabe babbar rigar tashi da ya tube ya jefa
can gefe.
Lafiya dai babansu? Ta sake yin tarabayar a
yanayi na zuba mishi ido. Wannan al'amari ai yana da
ban mamaki gaba daya muka sake zaro idanuwa muka
Zuba mishi, yayi shiru, me yaf aru baban su? Rashin
hakuri ya sa ta sake yi mishi tambayar.

8
Tun barina gidan nan fa ba wani abu.da na sawa
bakima. Ina jin haka na mnike na nufi kici don kawo
mishi abin karyawa na shigo dauke da tiren abinci a
hannwma na sameshi yana yi amta bayani,
Samarin unguwar ne suka watsa taron mutane da
duwatsu da goruna, sanduna ba a samu damar yin
daurn auren ba.
Da sauri yaya Dija ta sake tambayarshi ba a samu
yin daurin aure ba kace babansu? Cilán natsuwa ya ce
mata, eh ai rikici babba abin ya zama.
Tana jin haka ta fadi a kasa tana sujada alamar
godiya ga ubangiji. Ya bita da kallot ana tasowa ta
shiga furta kalmomi na godiya da shukure baiyane
ta matso gabanshi tana shirya mishi abin karyawa tana
sauraron bayanin da yake yi mata, nima ina gefe ina ji
jiya ashe wai da suka ankara suka gane Maryamu bata
cikin gidan sai sukayi zaton ta sake fita ne ta sake
komawa wajen Mubarak tunda dama a can suka
kamota don haks suka sake yin gaiya guda suka koma
musu bar cikin gidansu har wajen iyayenshi da aka
duba ba a sameta ba maimakon a hakra a yi neman a
wani wuri tun da baban si da kanshi ya fito yayi
mishi magana ya ce bata wurinshi, sai ita babar taku
ta nufi ofishi 'yan sanda ta debo su mota guda tana
fadin wai iyayen nashi ne suka daure mishi gindi yana
lalata 'ya' yan muytane a gidan don haka ba zata yarda
da maganar baban nashi ba, a cikin daren suka kama

9
Mubarak suka tafi da sh1 suka tsare bayan dattawan
unguwa sunyi kokarin shiga tsakani ta ce wai bata
yarda ba aje gaban hukuma kawai don su din dukansu
munafukai ne don haka su kuma samari suka fusata
suka ce ta wulakanta musu iyaye banda haka kuma
dama shi Mubarak mai mmu'amala...


Read / Download HALIN RAYUWA BOOK 3

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album