Join Our WhatsApp Group

IKLAS Complete Hausa Novel Document by IKLAS


IKLAS

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 45419



IKLAS

Reading Time: 3 Hours

Added On: 24, Jul 2023

Author: Maman Nurul Huda ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : GORGEOUS WRITERS FURUM

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 243.83 kb

File Type: txt

Views: 943+

Download: 464+

Last download: 6 days ago

Description/Story: ο»ΏπŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicated to my fans

πŸ…Ώ1⃣&2⃣

Bismillahir rahmanir rahim

"IKLAS!lKLAS!!IKLAS!!!" buga table minal tayi ganin ta kira ta sau uku bata jiba dan tayi nisa cikin tunani wanda inda sabo ta saba ganin ta haka

A firgice ta kalleta tace"lafiya kike kira na haka?har kin saurata ni"

Minal tace"ai sai ki tashi mu tafi gida an tashi islammiyar ai"

Tashi tayi ta dauki jakar ta tace"muje toh yar bakin ciki kullum sai ina tunanin masoyina zaki wani zo kiyi ta damuna"

Minal tace"lallai IKLAS anyi wahalliya ke yanzu bazaki shafawa kanki lafiya ki daina wahalar da kanki ba?be ma san kina yi ba,ke ma baki san shi ba muryashi kawai kike ji amma kin hana kanki sukuni saboda wanda be san da zaman ki ba,wallahi ki yiwa kanki fad'a waya san ma ko yana da mata"

Kallonta IKLAS tayi tace" wallahi ko matan shi uku nine cikon na hudu wallahi zan iya aure shi ya rigada ya sace zuciyata tun ranar farko da nafara jin muryashi a radio alheri fm na kamu da son shi kuma ina jin dad'in inda yake bama masoya shawara a daddalin masoya wallahi bana jin zan iya cire soyayya R M D,a zuciyata dan ya rigada ya zama jinin jikina"ta kare maganan tana hawaye

Minal tace"ikon Allah,toh Allah ya kyauta"

Tafiya suke suna hira wanda rabe maganar R M D ne

Rabi tace"inda zaki bi shawara na da kin hakura da wanan makauniyar soyyaya ki fara kula mahmud naga shima yana son ki"

IKLAS tace"Allah ya kiyaye na auri d'an iska wanda baya kamun kai da bin mata,gaskiya minal in kina son muci gaba da zumunci pls ki daina kawo min maganan mahmud"

Minal tace"Allah ya baki hakuri"

Dai-dai nan suka kawo kofan gidansu minal

Minal tace"sai mun had'u gobe kenan ko?"

Ko kallonta batayi ba ta yi tafiyar ta,ta bar minal tsaya da baki bude

Minal tace"IKLAS ba a son gaskiya yanzu haka fushi tayi"

IKLAS na shiga cikin gidasu wow!!!nace ganin kyau da tsaruwa gidan direct part din mamy ta shiga ta gaishe ta

Cikin kulawa mamy tace"oh har kin dawo?

Tace"eh mamy sannu da gida,mamy daddy ya dawo ne ko?"

Mamy tace"a'a be dawo ba"

Toh bari inje ciki in yi wanka da sallah mangaruba kafin ya dawo"

Hadeddiya bedroom d'inta ta shiga wanda aka yiwa decoration da komai orange colour

Wanka tayi hade da alwala tafito gown ta saka da hijabi ta gabatar da sallah mangaruba

Bayan ta idar kawanta maryam ta tura kofa tace"ki zo in ji daddy muyi dinner"

Tashi tayi tana murna ta fito tana saukowa direct dinning taje ta zauna

tace"daddy nayi fushi da kai baka dawo da wuri ba"tayi maganan cikin shagwaba

Daddy yace"yi hakuri yar baba wallahy na tsaya wani meeting ne nida alhaji Mohammed shiyasa na dade"toro baki tayi tace "gaskiya ni nayi fushi da kai"

Mamy tace "gaskiya alhaji ka daina shagwaba yarinyar na,ka tuna fa macece kuma wata rana aure zatayi"

Ko kula mamy beyi ba yace"yar baba na zo miki da wata kyauta kuma nasan da kin gani zaki yafe mun laifi na"

Dariya tayi tace"menene Abba?"sabon radio ya ciro a leda

Yace"gashi latest ne nasan zaki ji dadin jin labarai da shi tana kama ko wace tasha"dan shi a tunanin shi labarai take ji da radio

Ihu murna ta saka tace"nagode abba na Allah ya barmun kai"

Yace"amin"

Maryam ko kallonsu take cikin takaici ta girgiza kai

Abincin sukaci bayan sun gama mai aiki tayi clearing table

IKLAS ko d'akinta ta koma ta kunna radio tsaki tayi ganin ba fara daddalin masoya ba

Missalin karfe 7:40pm ya gama shirin shi na zuwa FM dan 8:pm yake fara program

Islam ne ta shigo d'akin dai-dai yana saka wani abu abaki,ko miye ohoπŸ™„

Islam tace"yaya wai dole ne sai ka saka wanan abun a baki in zaka FM ne?"

Dariya yayi yace"bazaki gane bane ai bana son abba ya gane nine R M D shiyasa nike basaja wanan abun da kike gani shike canja min murya"

Tace"gaskiya kayi dabara"

Kallonta yayi yace"ki kula da nawal"

Tana idar da sallah mangaruba ta kunna radio dai-dai nan aka fara daddalin masoya

Ji nayi ance a radio"asalamu alaikum masu saurare barkan mu da sake saduwa a wanan filin na daddalin masoya

Kamar inda kuka sani sunana R M D kamar inda muka saba yanzu zamu bude hotlines dan sauraren matsololin ku na soyyaya"

Lumshe ido tayi ta bude da Sauri ta d'auki waya tayi dialling number

Hello!hello!!hello!!!shiru tayi sai lumshe ido takeyi

Gajiya yayi yace"as usual first caller d'in basa magana"

Haka ta cigaba da jin FM har barci yayi awon gaba da ita


Washe gari




Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITERS FURUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest.

Dedicate to Nana Khadija

πŸ…Ώ3⃣&4⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim

Washe gari misalin 7:am IKLAS ne cikin atampa Riga da skirt tayi bala'in yin kyau sai a sanan na kare mata kallo


IKLAS karshe ne wajen kyau dan in ba kasan asalin ta ba ka d'auka balarabiya ce

Fara ce sol ga ta da suma da hanci mai sini sai maidaidaicin baki tana da hips da boobs ba over ba da flat tummy tana da kiba madaidaici dan baza a kira ta siririya ba tana da tsayi dan baza a kira ta gajeruwa ba

Tana gama shiryawa ta fito ta samesu daddy a dinning maryam cikin secondary school unifoam

Daddy na ganinta yace"yar baba har kin shirya?"

Toro baki tayi tace"eh Abba gashi har yanzu ba a dawo mun da mota ba,gaskiya daddy ya kamata a canja mun mota wanan ta fara bani Matsala"

Yace"inshaallah allahu inda kika ce haka za a yi"

Kallon su mamy tayi tace"haba du-du wata nawa da canja mata mota ko wata biyar beyi ba shine kake maganar canja mata mota,wallahi alhaji gaba zaka duba dan bamu San hanun da zata Shiga ba tun da macece kuma aure zata yi"

Cikin halin ko in kula yace"karki damu,ina ce damuwar ki mijin da daza ta aura ne?toh ni zan mata mijin irin mijin da bazata wahala ba"

Murmushi IKLAS tayi tace"tanks dad

Itako maryam ko kallon su bata yi ba abincin ta take ci hankali kwance

IKLAS na gama cin abinci tace"Abba na gama zan tafi makaranta sai nadawo"

Yace"toh tsaya in sauke ki mana daga nan in tafi office"

Tace"toh dad"

Mamy ta yiwa sallama suka bar falon

Suna kaiwa gate d'in makaranta IKLAS ta fita a mota tana yiwa Abba

Yace"karfe nawa zaki gama lecture Nazi na d'auke ki?

Tace"no karka damu dad zan dawo a mota amira"

Yace"ok"

Sanda ta gan tafiyar shi ta juya tayi cikin makaranta

Tana shiga wani saurayi ya duro a mota sai gaban ta

Wani wawan kallo tayime kafin tace"mahmud ka fita harka ta wai me yasa ka fiya naci ne?

Yace"wallahi bazan fita ba in kin ga haka ta faru toh mutuwa nayi ko ke kika mutu amma muddin dukan mu biyu muna da rai toh wallahi baki isa ki auri wani ba"

Tsaki tayi ta ratsa shi tayi tafiyar ta aji ta barshi tsaye

Bayan ta gama lectures ta fito sai niman minal take amma bata gan ta ba can ta hango wata yar aji su tambayar ta tayi nan take sanar da ita minal bata zo ba yau

Tsaki tayi tace"bari in je in shiga taxi"

Gefen titi ta tsaya sai ga wani zukekiyar mota tazo ta pesa mata ruwan gaban ta kasancewar a damina ake

Cikin b'acin rai ta kalli motan dan duo ya b'ata mata kaya sai ta gan yayi parking gaban gate

Ai da Sauri ta karasa wajen shi ta buga glass da kamar beze fito ba sai kawai yafito da gongoni climax a hanun

Wow!!!nace ganin kyaun shi dogo ne yana da kiba amma ba sosai ba shi ba baki shi ba fari he is just perfect sai dai abin da baza a ratsa ba kasancewar mutum tara yake be kai goma ba

Tace"Malam wanan wani irin wulakanci ne"

Kallon ta yayi sama da kasa ya wasa mata climax din hanun shi ba tare da yayi magana ba

Cikin kuna rai tace"ya ishe ka haka mugu azalumi wanda ba san darajar d'an adam ba"

Idon ta ne ya hango mata wasu budurwa da saurayi suna cin abinci a wani gindin bishiya da exotic babban gora a gaban su ba tare da bata lokaci ba taje gaban su ko magana bata yi ba ta d'auke kwalin exotic

Dagudu ta zo gaban shi ta kwara me ai sai mutanen wajen suka fara yi me dariya bata tsaya wata-wata ta ruga a guje tana maida numfashi

Cikin b'acin rai ya koma mota tare da alwashi din inda ya gan ta sai ya ci mata mutunci

Wacece IKLAS?

IKLAS umar faruk cikeken sunan ta ya' ce ga alhaji umar faruk mai gwal cikaken bafulatani Adamawa zama ne ya da kasuwanci ya kawo su Niger state dan yana da shagunan gulagulai a cikin kasuwan minna

su biyu iyayen su suka haifa daga ita sai kawanta maryam hajiya balkisu ita ce mahaifiyar su

IKLAS ta taso ne cikin gata most especially wajen mahaifinta wanda ya shgwab'a ta kasancewar sanda suka yi shekara goma kafin su sami haihuwarta bayan ita kuma sanda sukai shekara tara kafin su samu haihuwar maryam

IKLAS yariya ce me matukar sanyi da son jama'a duk da gatan da take samu wajen iyayenta besa ta sangarce ba,ga ladabi da biyyaya

Wanda a yanzu tana final year a jami'a tana karanta law ita kuma maryam secondary school ss (1)

IKLAS tana da shekara ashirin da hudu a duniya maryam kuma sha biyar

A shekaru uku da suka wuce ne IKLAS ta kamu da soyyaya wani mai gabatar da shirin dandaalin masoya a gidan radio Alheri FM wanda ba wanda yasan da zance sai babban aminiyarta minal


Dan koshi wanda takeyi so be ma San da ita ba

Bata taba ganin shi ba muryar shi kawai take ji dan ji take yi in ba ta aure shi ba zata iya rasa rainta

Gefe d'aya kuma Mahmud d'an senator ne rikeke d'an iska noba d'aya Mahmud bashi da tarbiyya ko kad'an tunda ya had'a ido da IKLAS ya sha alwashi ko ta halin ka'ka sai ya aureta in kuma be samu ya aureta ba sai ya d'and'ani zuman ta ko ta karfi ne lokaci kawai yake jira

Cigaban labari




Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
[3/18, 00:42] Hubeey Kn 2: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IKLAS
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah

🌟GORGEOUS WRITER FURUM🌟

🌟G.W.F.🌟

Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.

πŸ…Ώ5⃣&6⃣

Bimillahi Rahmani Rahim

Mota ya shiga ya zauna ran shi na kuna dan tunda yake ba taba wulakanta shi ba sai yau

Islam ne ta shigo motar tana dariya tace"yaya har ka iso?"

Kallonta yayi rai b'ece yace"bani son surutu"

Shiru tayi dan ta sorata da yanayin shi

"Bagaren IKLAS kuwa tana isa gida tayi sallah ta kunna radio

A fili tace"wai shi R M D baya program ne sai da dadadare I miss his voice"tsaki tayi ta kwanta barci yayi awan gaba da ita cike da kewar muryar R M D kasancewar yau alhamis babu islamiya

Misalin karfe 6:30 na yamma daddy ya shigo falon da sallama

Mamy ta amsa tace" Abba yara sannu da zuwa,ruwa taba shi yasha

Bayan ya gama shan ruwan

Ya kalle mamy da ke tsaye yace"balkisu zauna zamuyi magana ne"

Zama tayi tace"toh ina ji Abba yara"

Yace"dama akan maganar yariyar nan ne IKLAS na yanke hukunci had'a ta aure da d'an amini na alhaji Mohammed wato RAYHAN inshaallahu nan da sati biyar za a yi bikin nasan kafin lokacin ta gama jarabawa ta tunda befi sati uku su gama ba"

Ajiyar zuciya ta sauke tace"Allah ya sanya albarka Abba yara"

Yace"amin ina yar baba take ne?"

Mamy tace"ta na d'aki tana barci"

Yace"amma na fad'a miki ki daina bari yaran nan suna barci har mangrib ko"

Tace"yi hakuri yanzu zan tashe ta maryam na baya tana wanki a machine

Bayan mamy ta tashe ta tace"ki zo daddy ki na niman ki"

Da Sauri ta tashi ta shiga bathroom tayi brush ta sauko ta zauna kusa da shi sai shagwab'a take zuba me

Kallonta yayi yace"IKLAS"

Da sauri ta kalleshi dan...


Read / Download IKLAS

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album