Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

GIDAN MAGAJIYA Book 2 Complete Hausa Novel Document by GIDAN MAGAJIYA Book 2


GIDAN MAGAJIYA Book 2

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 31741



GIDAN MAGAJIYA Book 2

Reading Time: 2 Hours

Added On: 28, Nov 2024

Author: Oum Yasmeen ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 09061890481, 9061890481

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 165.6 kb

File Type: txt

Views: 759+

Download: 378+

Last download: 1 day ago

Description/Story: *GIDAN MAGAJI YA*
Oumyasmeen

*BOOK 2*

_Allah isa yadda na fara lafiya Allah isa na gama lafiya ina godiya masoyana bazan iya biyan ku ba har abada_


Episode 21-22


Da tasan wannan rana zata zo da ta yanke alakar'ta da ko wanne ɗan iska sai yanzu ta gane gaskiyar maganar da kahu yake faɗa mata kullum ki dena tara ya'yan Allah ya shirya mana ina jiye miki ranar da za su dauko miki abin da baki zata ba su goga miki kashin kaji daga kanta sama tayi ba abin da take iya gani saboda duhu lumshe idanuwanta tayi miƙewa tayi ta zauna amma ina ba damar haka ala dole ta koma ta kwanta
iya tsinuwa Asif ya shata ba iyaka daman ita ta dade da sanin duk wani me aikin force bashi da imani.....ko dan uwanta ne ai ta rabu dashi abin tsorone

*🤔tab*

Gurin dinana kuwa da sauke dakin da aka sa shi cel ne yana da fadi kuma shi da rabi aka sa shi sunyi haka ne ko za su ƙara jin wani abu sosai dinana ke kuka yace

"Rabi kin ga irin kaddarar da kaska ya samu ko...?,

Rabi'u dai wanne irin rabi

da sauri dinana ya ɗago tun da aka shigo da shi be shi yayi magana ba da badaki ɗaya aka sa su ba dariya ce ta kubce mai duk kuwa da halin da yake ciki kan rabi da yaci jal ya koma yadda yake bakin nan ko jambaki babu idonsa yayi ziri ziri me zai yi in banda dariya yace

"wayyo Allah huya ta sauka ki rabi kin ga kuwa yadda kika koma sai hawaye ya zobo mai ya share ya ci gaba da cewa zan so ace wannan abin tare muke gabaki ɗayan mu muyi faɗa muyi wasa Allah sarki kahu ko za mu ƙara ganawa ko rabuwar kenan Allah ka duba mu ka fitar da mu Allah kasani abin da ake tuhumar mu da shi bamu aikata ba Allah wannan wata jarabawa ce da muna da rauni Allah ka bamu ikon cinye ta

kai rabi ya jingina a jikin bango yace

"Amin ko wanne hali magajiya take gwara mu an hada mu tare ita fa Allah ya tsinewa kaska....,

Amin ya Allah daga nan sukai shiru

duk hirar nan da suke Asif na ganin'su a cikin laptop ɗin'sa biron hannun'sa ya ajiye ya jingina da jikin kujerarsa wayarsa ce tayi ringing ganin me kiran ya ƙi da gawa har yanzu mamaki yake Aysha ce zata kashe mai waya saka yayi a meeting ya ajiye ta ya ci gaba da aikinsa...


*Kano.....*

yinin ranar haka kahu yayi shi ba dad'i kallon Sama'ila yayi da yake kuka yace

"kai hakuri wallahi inhar sun yi bincike sun ga basa hannunsu kamar an sako sune su hukumar dss basa kama mutun ba tare da sunyi bincike ba in sun kama shi ma za su ƙara bincike nasan magajiya baza ta aikata haka ba kamar an yi an gama....,

ci gaba yayi da kukansa domin daga ita sai kahu suka rage mai a duniya kahu baya haihuwa sau daya ya haihu a wannan fadan na boko haram a gabansa aka yanka ɗan da ya haifa me shekara goma sha biyar sa'an sama'ila wani zubin yana sane yake biyewa su dinana dan ya kawar da radadin zuciyar sa da damuwarsa kallon uwani yayi yace

"kinga gobe bamu da abincin ci ke zaki fara sai da duk abin da magajiya ke yi kafin ta dawo dan murufawa kan mu a siri......ai kai kasan duk inda take karbo kaya ko....? Muci abinci mu ajiye mata sauran kuɗinta....,

eh na sani Sama'ila ya basa amsa

Ajiyar zuciya uwani ta sauke tace

"To Allah ya kai mu yau da dare sai inyi...dan mu tashi da abin da za muci...,

amin ya Allah sumayya ce ta shigo kallon gabas tayi ta shiƙe da dariya tace


"kahu kaga ikon Allah ko aminai uku an tarkata su Allah ya sa ma su dawo ta faɗa tana jin wani dad'i aranta daman magajiya ta tokare mata a rai komai ita kowa ita ga uban ciniki da take....,

kallon ta kahu yayi cike da mamaki saunawa magajiya ke ciyar da ita ko kamata akai ita ke zuwa bilinta dan adam kenan Allah ka rufa mana a Siri Ka bawa maƙiyan mu kunya wannan kadan daga cikin halin dan adam wani burin'sa yagan ka kullum a cikin huya yace

"Hassada da me rabo take ce baka samin nasara ta cikin sauki kar kiyi mamakin wannan shine silar arzikin ta kar ki mamakin wannan abin shine silar daukakar ta da haka Ubangiji yake komai yana da sanadi.....,


Wani kallo tayi mai tace

"Gyara bakin ka kahu gidan yari naje ba sau daya ba sau biyu ba Ni zan faɗa maka wani gidan yari Allah ya rufa maka asiri kar ta dawo da cikin shege domin wasu a cikin su ba mutanan kirki bane.....,

Bakin ki ya sari danyan kashi Allah ba zai jarabbe mu ta wannan fannin ba insha Allahu tana tare da Allah da mala'ikon'sa wallahi wannan abin kamar a kunnan'ta

wata dariya tayi ta fita fitar ta ba dadewa su saudat suka shigo da dan a shararle sai manjagara kuka sosai suke haka suka hunarwa kahu bayan sallar la'asar suka bar gidan inda uwani tace musu za tayi abinci da waina suka ce sai sun dawo daman baka gane masoyin ka sai kaddara ta hauka

*Allah Ka hadamu da masoyan mu na hakika*

*NNDC quarters*


Kabiru wallahi kashedi nayi maka kaga danka ASIF kai mai magana ya fito da matar aure dan kaf dangin mu ba juya ka tsaya ka zuba ido kai da shashashar matar ka....

ƙasa yayi da kansa yace

"Insha Allahu zan masa magana...,

goro ta ɓantara tace

"karma kai masa na kusan zaɓo dalleliyar budurwa a cikin kannan'sa yarinya sharaf yadda waccen saunar zata ji haushi in aura mai badai ina da malam liman ba rana tsaka wallahi za kuji ana sanarwa danni har lefe na gama haɗawa...,

da sauri ya kalleta gaskiya abin hajiyar tasu azimin ne yace

"godiya muke Allah ya ja daranki....,

banza tayi mai tana ci gaba da cin goron ta can ta dube'sa tace

"zaman me kake kuma bayan mun gama magana....?,

tashi yayi yace Allah hucu zuciyarsa ki na zata da wani abin ya sakai ya fita....,

jidda ce ta shigo tare da inteesar suka zauna suna kallo ya akram ne ya shigo da ayman suna hira sallama sukai hajiya ta amsa bakin'ta a washe tace

"a'a yan samari yau kune a gari...?,

zama sukai ayman yace

"eh wallahi Abuja tayi mana zafi haba aikin Company sai da hutu dan ma ogan namu be sani ba jibi za mu koma....,

Innalillahi haka kuka baro mai dukiya kuka tawo ita waccan shashashar ta maƙale kafa ba iya kular mai da ita za tayi ba....to wallahi kamar akunnan sa danni ba'a munafurci dani wallahi


Akram yace

"Kasan halin hajiya faɗi ce ba a tambaye ta ba me isaka Kai Mata wannan zancen dazu na kirashi na faɗa mai ya fada yana kifta ido...,

Karab a idon jidda sanin baya wasa da su bakamar ya ayman ba tayi shiru da bakin ta halin su daya da ya asif shima ba shi da kirki kai hajiya ta gyada yan masifar basa kusa tashi jidda tayi tace


"Hajiya bacci zanyi...,

wata harara hajiya ta watsa mai tace

"zo ki kwanta akai na yau nake jin wani tsohon kinibibi da ba hucewa kike ki kwanta ba shine zaki wani ce bacci kike ji a'a suma kike yi huce ki tafi gidan ku yau bazaki kwanar min ba kibi ki daddanne ni.....salon ki karya min kashi....,

kuka jidda ta kusan sawa ta killi hajiya ta zata huce dakin hajiya akram ya daka mata tsawa ya nuna mata hanya yace

"zo ki huce me ta ce miki...,

kamo jidda hajiya tayi tace

"to me halin uban gidana ku dai sai addu'a da nake cewa zan baka jidda ashe wata ran kashi zan tarar.....tab da sake....,

haɗa rai Akram yayi yace

"Allah ya rufa a siri nii...hajiya karfa ki fara ai wannan salon raini ne....,

Ubanka kai da rainin dan uwarka nawa ubanka ya auri uwarka nace ko da sauri ayman yace


"haba hajiya da fa yara a gurin nan be dace ba....,

Allah ya rufa a siri ta ja bakin'ta tayi shiru dakin shiru yayi a fakaice akram ke ƙarewa jidda kallo yarinyar bata da makusa inba Dan rainon hajiya bace sai addu'a kafin ya tafi chaina zai lallaɓa hajiya a tsaida magana ci gaba da kallo inteesar tayi ɗagowa tayi suka haɗa ido da ayman murmushi yayu mata yace


"zo kiga wata sabuwar game da na ɗauko...,

ba musu tazo haka jidda suka sa shi a tsakiya suna kallo tsawa akram ya dakawa jidda yace

"Baccin ke nan gaskiyar hajiya da tace na kinibibi ne ke inteesar ku tashi kuje kuyi bacci gobe a kwai makaranta....,

ba musu suka tashi jidda rannan a
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download GIDAN MAGAJIYA Book 2

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album