Join Our WhatsApp Group

NAMIJIN GASKE Complete Hausa Novel Document by NAMIJIN GASKE


NAMIJIN GASKE

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 29878



NAMIJIN GASKE

Reading Time: 2 Hours

Added On: 09, Feb 2024

Author: Salma Ali Wada ,Maryam Yar Mama ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : online hausa writters

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 166.06 kb

File Type: txt

Views: 507+

Download: 180+

Last download: 2 days ago

Description/Story: [30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟*
1⃣
By two besties
_salma Ali wadah_

_maryam yarmama_
*( Marsal)*
®hausa online writters

Godiya ga Allah sarki da yabamu damar rubuta littafinnan *namijin gaske*wannan littafin yazo da abubuwa masu rudani,da sakacin mata,nasan zakuji dadin labarinnan dears,Allah yabamu ikon kammalawa lfy,inda mukayi kuskure Allah ya yafe mana gabaki daya ameen.



→☆STARRING☆←
→the handsome guy *ADAMS .A. BILLONIER*
→uwar gida ran gida *BUSSINEESS WOMAN BINTA*
→yar zaman banza *ummie*
→barrister *SUHAILAT*
→yar boko tsantsa *khalisat*(sugar baby)

AND OTHER.....



●adams ne zaune a tafkeken falon dayasha kayan alatu na zamani,kallo zakayiwa guy din kasan lalle kudi ya zauna daram,kai masha Allah kyakyawane ajin farko,da daya tilo ga shugaban kasa his excellency ahmad lawal,wanda mahaifiyar adams ta kasance shuwah,yayinda mahaifinsa ya kasance kannuri,shi kadai Allah ya basu ,yayi karatunsa a indonesia,inda ya karanci bussiness,bashida ra,ayin aure,but ra,ayinsa yanason mace shagwababbiya,yar lele,son rigima,da jan aji,da rashin son abin duniya,wanda takeson kwalya,mace mai tsiwa,da rashin kula da shishigewa mutum,ga iya girki duk inda ta gifta kamshi ke tashi ajikinta

Adams kyakyawane ajin farko,farine ba chanba,dogone mai faffadan kirji,baya dariya saidai yayi murmushi ,ga dogan hanci,bakinsa pink,dan karami ga daradaran ido,adams bayason raini,hadadden gayene wanda akamai lakabi da namijin gaske,yanada escort,mata sun mutu asansa,ko motarsa zakaga tambarin *NAMIJIN GASKE*
ADAMS YA DAUKARWA KANSA BA MACEN DA ZATA JUYASHI A DUNIYARNAN,YANA AMFANI DA KARFIN KUDI DA MULKI(but mudai marsal munce akwai)
Adams shalelen baba,yana kammala karatunsa abinda yazo ya tadda ya tayar mai da hankali mata uku aka daura masa aure dasu rana daya,ba dama ya musa dady



*DAWOWA LABARI*
Cikin bacin rai adam ya kalli matan dayake zaune a tsakiyar falo din yace to zan kafa muku dokoki
Na daya banson kazanta
Na biyu dole ko wacce ta aje aikinta zan sa mata kudi miliyan ishirin abanki in bude mata shop complex,sannan kuma banson taron kawaye da hayaniya,sannan in baninna kira maceba tazo ,to zata kwana a guard room din gidannan ita da karnuka suta cizonta

Sannan kar wacce ta fita ba tare da izini naba,baabinda babu na more rayuwa a gidannan
Sannan banson shiga hakkin wata koneman fitina
A tsarin rayuwata basaki,saidai in miki horo mai tsanani

Saboda akwai masu aiki kala kala a gidannan dafatann kun gane,kuma inason kowa tamin introduction din kanta meye alakarta dani


Dayar wata chocolate colour yar kyakyawa da dan jikinta duma dumatace nidai sunana binta umar abba ni yar kanwar dadynka ce,ni yar bussiness ce nayi karatuna achairo,yanzu nice uwargida ni aka fara kawowa,inAllah ya yarda zamubi doka


Murmushi adams yayi yace good
Dayar wanda ta kasance fara kyakyawa,tace ni sunana nafisa nidai nayi karatu nayi degree but banason yin aiki,kuma niyar abokin mahaifinkane,kuma ni fulanice,in Allah ya yarda za,abi doka azauna lfy


Kallo ya koma ga barrister suhailat da taketa faman latse latse awaya tana game

Adams y kura mata ido yace kefa
Kyakyawace yar fara ajin farko ga ido masha Allah,ga hanci a yatsine ta kallesa ta mayar da kanta tana kallon wayarta

Tsawa namijin gaske ya daka matayace badake nake maganaba?
Bata fasa abinda takeba kuma bata dago da kantaba tace nidai sunana suhaila .a. tanko na kasance shuwah ni yace ga kanwar mahaifiyarka,ni shuwahce yar maiduguri,nayi karatuna akasar turkey na karanci law,ni bazan iya barin aikina akan kudinkaba,donhaka tun wuri ka canja shawara tunda ba,ayi yarjejeniyar barin aikinba,kuma ni ba kowani doka zanbiba,tsaki tayi ta tashi kamshi na tashi ajikinta tadanyi takun kasaita tace ni zabin iyayenkace kuma ni ba sanka nakeyiba,wayanda sukesonka su yakamata subi dokarka

Bata karasa kalaman bakintaba taji saukar mari uku a jere


By
Marsa
[30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟*
2⃣
By 2besties
_salma ali wadah_

_maryam yarmama_
*(marsal)*
®online hausa writters


●taga taga tayi uwa zata fadi,adams ya janyo hannunta,ya nunata dadan yatsa yace kisan wa zaki raina badai namijin gaskeba.


Binta ta faki idon namijin gaske tawa suhaila dake rike da kunci cikin bacin rai gwalo tana Allah ya kara


Suhaila tace nika mara,to wallahi muhadu a kotu,kai takamarka kudi,kuma wallahi bawanda ya isa yahanani aikina

Adams yace inkin isa ki fita gobe zan nuna miki ni na isa har nayi yawa,ya kalli binta yace kekuma ki sameni a turaka yanzu

Tafiyarsa yayi ya danna inter com,yayi shigewarsa bangarensa
Yayinda binta da ummi suka sheke da dariya,binta tace yarinya waike tsiwa gashi kinsha mari,angaya miki ana juya irin mazannan ne?

Harara suhaila ta dankara musu tace aini ba kwadayayya bace irinku,ni baya gabana kudinsa baya gabana ,banza makwadayyata wanda zuciyarku ta kekeshe ta mutu


Ummi tace ke ke karki saki ki zagemu,ai gwanda muci bulus,kece babbar banza


Binta tace kunga sai gobenku nabi mijina

Kishi kamar ya kashe ummi ko kulata batayiba,a zuciyarta tace in Allah ya yarda dukanku sainasa ya tsaneku ya muku sakkin wulakanci,namijin gaske ya zama nawa nikadai


Suhaila tsaki tayi tace Allah yasa ku kwashi kanjamau,tayi shigewarta part dinta,yayinda ummi da binta suka tafa kishi kishi

Wanka binta ta shiga,tasa matsatsu fitsararren kayan bacci ta shafa turare,ta fito ta dora zani akai,tazo ta wuce ummi datayi tagumi a falo,murmushin mugunta tayi tace ummi saida safe,pls ki tashi karfe goma kidan samin tafashasshen ruwan zafi,saiki kawomin adams yamin wanka

Tsaki ummi tayi tace wace jakarki,ai kinyi karya kice adams ne zaimiki wanka,abinda mun gane kin gama sheka ayarki awaje

Murmushi binta tayi tace hmmm ai ni dake duk jirgi dayane ya kwasomu ya diremu,harda suhaila din


Ummi ranta ya bace tace aini nayi matsi wallahi koke da duka zai koroki

Binta tace anniyarki yabiki,kaikayi koma kan mashekiya,tayi wucewarta abinta tana rangwada


Ummie kamar ta bita ta shaketa takeji,amma tafi kishi da suhaila don yar shuwahfa akace,gaskiya da sake,inbata tashi tsayeba dole ta fitar dasu,ahankali suhaila ta nufi bangaren da adams suke

Ta labe,ji tayi abinda yake wakana;but takasa tantance komai


;;;;;;;;,,,,,,;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;


Suhaila ce a kitchen tana hada,shayi tana dan wakarta

Kamshin turarensa taji
Namijin gaskene tsaye kekem dagashi sai farin singlet da shortnikker farare ya zuba mata dara daran idanuwansa,yace ke baki iya gaisuwabane iyeh

Tsaki tayi taci gaba da abinda takeyi,ji tayi an dan buge bakinta yace duk randa kika karamin tsaki wallahi sai ranki ya bace
Magana kasa kasa suhaila ta fara

Yayinda namijin gaske yace dama so nake ki dafamin ruwan zafi,binta zatayi wanka dashi

Sakin plate din suhaila tayi ya fadi,ya fashe tace iyeh,tab wallahi inna dafa shegiya uwata ta haifen tab,kaga shayi zan hada yau muna da shara,a kar in makara

Adams yace order na baki aike da zuwa office har abada,kinyi bye bye da zuwa office


By marsal
[30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟*
3⃣
By 2besties💞

_salma ali wadah_

_maryam yarmama_
*(marsal)*

®Online Hausa Writers



●ya fada yana hade rai wallahi baka isa ka hana ni zuwa office ba tunda ba'a cemin haka ba zuwa kamar nayi na gama kuma wllh ban zan dorawa wata gardiyar ruwa sai dai ta mutu ba wanka oho wannan ya rage naki

Kuma naga ta inda zaki uhmmm ta inda ake zuwa ta nan zani in kuma kaki ka bani takarda ta danni aiki na ya fiye min wannan zaman


Wani murmushi ya saki me cike da takaici yace au har kin manta abinda nace

Ba saki a tsari na dan haka aiki dole ki barshi yana fada yai ficewar sa cikin bacin rai ya nufi falo

Wani wawan tsaki ta saki rai bace ta fito tai hanyar dakin ta

Ummi ce labe take jin me suke yi tana ganin juyowar sa tai saurin koma wa ta zauna tana tana sa wayar karya

Ke ya kira ta dagowa tai a tsorace tana tunanin ya ganta jeki ki hada ma binta ruwan zafi tai wanka

Cikin sauri ta dago kanta suna hada ido taga fuska daure kamar wani zaki ga wani kwarjini da yai mata

Kasa tai da kanta tace dama ta samu a cikin ran ta amma a zahiri cewa tai to yallabe a nawa zan sama ta ruwan Kasan Yaki akae da zaman banza wani kallo yai mata

Yace Ke kike yunwar kudi ya watsa mata bandir din en dubu dubu gashi nan yai gaba ya barta


Ita kuwa suhaila daki ta shige da gudu tana kuka waya ta dauka ta kira dadyn Adams cikin kuka take magana subhanallah me ya faru dady ya tambaya

Dady ba shine yace bazan fita aiki ba kuma ni wallh bazan iya ajiye aiki na ba

Haka yace miki eh to bari nai masa magana share hawayen ki Karki damu kinji 'yata tom dady ta kashe wayar ta


Dakin adams Ummi ta shiga inda ta tarar da binta a kwance ta wani narke a gado tana jin an turo kofar ta kuma langwabewa ganin Ummi yasa ta hade rai malama Kije ki hada ruwan wanka kin tsaya gulma


Dariya Ummi tayi sosai lallai ma kin san baki da wannan matsayin kuma baki isa kisa nayi miki wani abun ba yanxu ma wallahi ba'a banza zanyi ba

Tashige toilet ta bar binta da takaici
[30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟*
4⃣
By 2besties
_salma ali wadah_

_maryam yarmama_
*(Marsal)*
®online hausa writter

◆ummie ce keta waka adams ya shigo dakin,cije lebe binta ta fara kamar gaske tace mijina ka gaya mata ta daina min ihu a daki kaina ciwo yake

Tsaki dan gaske yayi yace to kudai mata kunada matsala
Ummi dake toilet tace gaya mata dai kuma kidaina cewa mijinkine ke kadai duka mijinmune

Ummice ta fito binta dake kwance sai galla mata harara take;ummi tayi murmushi tace,my dear nagama
Dan gaske ya murtuke fuska yace saura ki mata wanka
Da sauri binta ta hantsilo daga kan gado tace ai na zata kai zakamin


Ummi ta kyalkyale da dariya yayinda dan gaske ya daka mata tsawa yace akanme zan miki wanka raguwar rake,ai wanda yafara saninki shi yakamata yamiki wanka,be careful niba sa,anki bane

Ficewarsa yayi yayinda ummi ta sheke da dariya ta rangada buda ayyiri yiri iyayen dadi manya

Binta ji take kamar ta kwarara ihu tsabar takaici takasa magana


Adams yana fita mahaifinsa,ya kirasa a shagwabance yace hi dady ykk,dadynsa ya balbalesa da masifa yace to sarkin ikko da mulki to kabar yarinyar mutane taje aikinta kokuma ranka yabace,kashe wayar yayi
Yayinda adams ya tsaya yana mamakin wacce matsayi yarinyar nan ta taka har suka shaku da dady haka

Kamshin turarenta yaji tazo giftawa,farar rigace t-shirt da bakin siket high west tasa,ta dora rigar loya a kafadarta ,tasanya hijjabi fari baby hijab,ta sanya siririn glass fari ,fuskarta tasha makeup,tayi bala,in kyau


Har ta kusa ta gifta adams beyi maganaba,janyo rigarta yayi,yace ke wace dazaki hadani da mahaifina,ke gaki uwar muna fuka ko?

Harara suhailat ta dakamai tace eh dole in kwaci yancina haka kawai insha wahala inyi karatu,wani banza yazo ya siye karatu

Ran adams ya bace har wani daddagawa yake idonsa yayi jajur ya nunata dadan yatsa yace kinci sa,ar kinada sunan wacce nafiso a rayuwata,in ba haka saina karya bakinki

Kuma ki musa ki gani,tafiya suhailat tayi ta barsa a wajen,


Shima shiryawa yayi yanufi office dinsa


By
Marsal
[30/04 3:40 pm] Ya Ummi: *👟NAMIJIN GASKE👟*
5⃣
By 2besties
_salma Ali wadah_

_maryam yarmama_
*(Marsal)*
®online hausa writters




◆bintace sai dube dube a dakinta take tana wallahi ba,a isaba duk wanda ya daukarmin sarkata yazo ya ajemin,anyi kadan wallahi tab,kokuma wlh inje in bankado asirin dazaiyi sanadiyar barin mutum duniya


Ummice tashigo tace ah binta maiya faru naketajin muryarki

Binta tace ba dole inyi ihuba,insha wahala namijin gaske yaban sarkar gwal kirar dubai wata shegiya tazo ta dauken,wallahi tun wuri a fitomin da abuna kafin namijin gaske ya dawo


Ummi tasaki salati kamar gaske tace ko sarkar naji suhailat tana magana a waya adakinta wai tasamu sarka zata kaiwa wata hajiya ta siya


Wani uwar ashar binta ta duro tayi wani juyi tace wallahi ko zan rasa raina saitaban sarkana,bari inje dakinta


Ummie taje ai tafita taje ta siyar saidai kiyi hakuri

Binta tace ina chab wallahi saita amoyomin sarkata

Ummi ta dinga zugata,zaune suke a babban falo suna jiran dawowar suhailat

Motar suhailat ce tayi parking a harabar gidan,fitowa tayi tana taku daidai cike dadin samun nassara a shara,ar da sukayi yau,
Intercom ta danna,kofar ya bude,shiga tagi hanyar dazai sadata da hanyar katon falo,wata mai aikice ta karbi jakarta tace anty sanda zuwa

Cike da mamaki suhailat tace dama akwai,masu aiki agidannan meyasa bama ganinku

Murmushi tayi tace ai maigida yace kar wanda yashigarmai wurin matansa,don bayason hada gulma, gaskiya yallabai yayi sa,ar mata irinki

Suhailat tace anjima zan kiraki kinji jeki abinki,


Tana shigo falon,binta ta tashi tasha daurin ture kaga tsiya,tace barauniya mikomin sarkata

Suhailat ta murtuke fuska tace wani sarka kike magana akai?

Binta tace au bazaki mikon sarkataba saina miki abinda bazaki manta daniba iye?


Suhailat ta matso kusa da binta ta buga kirjin binta tace ke mezanyi da matsiyacin sarkarki ku tuhumi kanku dagake har namijin gasken da abokiyar zamanki,


Wucewarta tayi yayinda binta ta cafko ta da niyyar marinta,rike hannunta suhailat tayi,tace ke ke karki kuskura kitabamin lafiyar fuska in ba hakaba sai na miki tabon da bazaki manta daniba

Da gudu binta ta nufi dakinta ta dakko wuka ta fito,tace wallahi koni koke indai bazaki bani sarkataba

Ummi tace ke suhailat ki bata sarkarta mana


Suhailat tace ummi baruwanki a wannan matter din

Ummi ta tashi tace da ruwana yar borin kunya barauniya

Suhailat tace au hademin kai zakuyi to bismillah


Kafin suhailat ta ankara taji an yanketa da wuka a hannu,jini ya fara zuba,kara suhailat tasa tace binta nikika yanka?

Binta tace au mamaki kike bari ma ki gani,kara yanka mata hannun tayi,kara suhailat tayi,yayinda itama tayu gudu taje ta dakko tangara ta bugawa binta a fuska,goshinta ya fashe jini ya dinga ambaliya,yayinda binta ta nufo wajen dambe aka fara,suhailat ta shake binta sai jibga take
Yayinda ummi ta bugawa adams waya gida ya rikice,yazo za,ayi kisa


Binta da taga za,a cuceta ta yi hanyar waje tatafi police station,yayinda suhailat ta kalli ummi tace saura ke wallahi duk sainaci ubanku


Ba,afi minti ukuba yan sanda sukaiso gidan suka kwashi,su ummi da suhailat akayi offishin yan sanda dasu


D.p.o ne yacewa suhailat keko?kina yar aiki a gidan yaron his excellency,mai yakaili kiyu fada da matarsa?


Suhailat ta murguda baki tace eh anyi din ku kasheni saiku huta donnataba matar namijin gaske saime dama niyyar kasheta nayi sai Allah baiyiba,tana zaman zamanta akan tace in kawo mata abinci,niki na dakko wuka na yanksta,kuma ni na sace sarkar gwal dinta.


D.p.o din ya daka mata tsawa yace ke au da abunda zaki sakamusu kenan,ai matarsa ta gayamin daga kauye suka dakko ki suka tufatar dake,don haka ina policawan suzo su shigar dake case aci ubanki

Policawane sukazo...


Read / Download NAMIJIN GASKE

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album