Join Our WhatsApp Group

WANNAN CE QADDARARMU Complete Hausa Novel Document by WANNAN CE QADDARARMU


WANNAN CE  QADDARARMU

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 262457



WANNAN CE QADDARARMU

Reading Time: 21 Hours

Added On: 06, Apr 2023

Author: Aisha A Bagudo ,Faiza Hammadu Barau ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 1.49 mb

File Type: txt

Views: 3270+

Download: 3384+

Last download: 6 minutes ago

Description/Story: DARLING)

WATTPAD@HAU'ESH

PAGE 1

Kwance ummita take a kan doguwar kujera mai zaman mutun uku a parlourn mahaifiyarta mairo, idanunta sanye da farin glass wanda ya zame mata jiki , hannunta riƙe da littafin bulugul-maram tana nazarin karatun da malamin islamiyyar su ya koyar da su jiya, sosai tayi zurfi cikin nazarin, dan bata son ta zama koma baya a duk abinda ya shafi ɓangaren karatunta, bata son malamin ya yi tambaya a kan darasin sa bata kasance cikin mutum ta farko da zata soma d'aga hannunta domin ba da amsar tambayar da yayi ba.

Shiru ɗakin baka jin motsin komai sai bugun zuciyarta da iskar fankar parlour'n dake kad'awa a hankali, tana cikin karatun ta ja numfashi ta tsaya tare da sauke nannauyen ajiyar zuciya had'e da Jan tsaki a cikin ranta , saboda jin motsi da sautin muryar wanda yake ƙoƙarin shigowa ɗakin ,yaya Ma'aruf ne tsaye a bakin dokin kofa ya d'age labulen parlour'n, shi bai shigo ba, shi bai koma ba, yana faman cicciza lip's dinsa na ƙasa, sanye yake cikin wani had'ad'd'en farin yadin Aba , ɗinkin rigar dai-dai gwiwarsa, hannunsa d'aure da agogon fata baƙi sajen fuskarsa na kwance sai sheki yake zubawa, ga wani mayataccen kamshin turare da ya cika mata hanci tun tsayuwarsa, gashin kan nan nasa ya sha gyara tare da askin afro kamar Ko da yaushe, yayin da idanun shi ke kallon cikin ƙuryar parlour'n yana fuskantarta, ku san minti biyu ya d'auka tsaye a gurin sannan ya ƙarasa shigowa ciki parlour'n bakinsa d'auke da sallama wanda yayi a ciki shi ma ta san yayi ne ba dan ita ba.

Kallo ɗaya tayi masa ta d'auke idanunta a kanshi tana sake sauke ajiyar ba tare da ta amsa masa sallamar da yayi ba, haka da tayi yayi bala'in taɓa zuciyarsa, take yaji wani duhu ya gilma a saman zuciyarsa dama gangar jikinsa, kamar yayi mata magana sai kuma ya shareta dan ya fita jin duk wani abinda take ji dashi, idan takamarta miskilanci ne to shi ya doketa, kuma idan da sabo ya riga da ya saba da wannan mugun halin nata kamar na mutanen farko, tunda ba yau ta saba yi masa ba, sai dai duk sanda tayi baya sanya gurin cin ƙaniyarta, ko yanzu ma tunanin abinda zai mata yake wanda zai dagula mata lissafi , zuciyarsa ke umartarsa da ya ƙarasa gareta ya soma da yayyaga littafin da ke riƙe a hannunta, sannan yayi mata dukan mutuwa ya nuna mata bakin rijiya ba gurin wasan makaho bane, Amman tunawa da yayi a cikin ɓangaren su yake yasa ya ɗauke idanunshi a kanta yana jan dogon tsaki, sannan ya samu guri can nesa kaɗan da inda take kwance ya zauna yana cewa "Mamana kina ina idan ba kya ciki nasan inda dare yayi min, dan bana kaunar zama muhalli ɗaya da wannan fat lion din?
Maganarsa ta doki kunnuwanta sannan ta wuce har cikin tsokar dake maƙale da zuciyarta sai taji tamkar ta tanka masa, amman tayi shiru dan ta san mama tana ciki ɗakin, ƙarshe ta sha duka a gaban wannan mugun azalumin, dan haka ta ja tsaki a cikin ranta ta juya masa baya, ta ci-gaba da karatunta, tayi tamkar bata san da wani halitta zaune a gurin ba, shi kuwa sai girgiza ƙafarsa ɗaya yake yana ciccin magani da jan tsaki .


Ko cikakken minti biyar bai yi ba sai ga mama ta fito daga uwar d'aka "A'a a she ma'aruf ne saukar yaushe a garin kai da muke sa ran ganinka gobe?
Sai da ya gaisheta sannan yace
"Ban Dad'e da dawowa ba nace na shigo mu gaisa da mamana"
"Madalla ɗan albarka ka kuwa kyauta da kazo gare ni, ya ka baro mutanen Kano fatan duk suna lafiya?


"Lafiyarsu lau duk sun ce a gaishe ku "Mama ta fad'ad'a fuskarta da murmushi
"muna amsawa"
Bayan sun gaisa da mama ma'aruf ya ɗan tsaya yaji ko ummita zata gaida shi kamar yadda sauran kannensa ke rawar jikin gaida shi a ko da yaushe, abin mamaki ya ji tayi shiru taƙi cewa komai bare ta waiwayo inda suke , hakan ne yasa ya tattara hankalinsa da idanunshi inda mama take, sai dai ransa yayi bala'in ɓaci.
"Har yaushe zata daina mishi kallon gani-gani?

"Tabbas lokacin yayi da zai tsananta cin ƙaniyarta, yayi wa kansa alqawari sai ya gyara mata zama, lumshe idanun shi ya yi har sanda yaji sautin muryar mama cikin kunnenshi.
"Ke ummita maza tashi ki kawo wa yayanki abinci ki had'o Masa da ruwan zafi " wacce aka kira da ummi ta zunburo baki ta ajiye littafin hannuta tana ƙoƙarin mi'kewa, taji yace "No mama Karki damu kanki a koshe nake fa, Sai da na cika cikina ɓangaren jiniya sannan na shigo nan"
Ya fad'i haka ne saboda baya bukatar ummita cikin lamarinsa, shi asalima baya son kasancewarsa a duk inda take kallonta kawai na haddasa masa ciwon kai da ɓacin rai mara misaltuwa, duk cikin family's dinsu babu wacce ya tsana kuma baya son kasancewa tare da shi kamarta, ko kaunar ganinta baya son yi, yana jin da yana da hali da ya gogeta a cikin ahlinsa ..



"To ai shikenan Wani abincin zaka ci da rana a dafa maka ? Mama ta fad'i haka tare da zama tana Janshi da hira.
"karki wahalar min da kanki mamana daga nan gidan big sister zani ba kuma zan dawo ba Sai dare "
"Tou shikenan idan kaje ka gaishe min daita"

Cike da sanyin jiki ummita ta miƙe tsaye ta d'auki littafinta ta nufi d'akin mama tana cewa
"Aikin banza kawai malam, ai ko ba kace a barshi ba, daman ba wahalar da kaina zanyi gurin wani kawo maka abinci ba, dan mai iyayin tsiya kawai taja tsaki ta zube a kan bed tana sakin numfashi ..
Ma'aruf ya dad'e a ɓangaren Mama suna zantawa sannan yayi mata sallama ya bar part din, Kai tsaye gidan big sister ya nufa a nan ya wuni zur sannan ya koma gida .

******
Kamar kowane dare, karatu take a parlour'nsu har sai da taji kanta yayi mata nauyi alamun yana buƙatar hutu, sai faman hamma take zubawa idanunta sun Kad'e sun yi jazir sai kace wacce tasha kayan maye.
"ya dai?
"Lafiya kuwa Ummita yau ma ko ciwon kan ne ?
"Ki fa dinga sararawa kanki da yawon karatu, kallon yaya rayhan tayi, dan tuni har ta soma ganinsa dishi-dishi.
"wallahi yaya ba ciwon kan bane amman dai ina jin kaina yayi min nauyi ba kaji yadda nake jina ba yanzu, tayi maganar tana hamma yayinda ta miƙe tsaye domin shiga d'aki, tsaki yaya rayhan ya ja "ba dole ki yita Jin kanki yana miki nauyi ba, ta ɗan tsaya had'e da juyo wa suna fuskantar juna kafin daga baya ta sakar masa murmushi.
"ya kake son nayi yaya ?
Dole nayi karatun nan da, domin bana son na zamo koma baya,nafi son komai aka tambaye ni na zamo farko gurin bada amsa ko baka jin daɗin yadda sakamakona yake fitowa?
"Ina ji mana amman duk da haka kina buƙatar hutu ko dan ki dinga dan bani lokacinki"
Murmushi ta sake sakar masa "shikenan zan yi kokari yaya yanzu dai sai da safe ta furta da wani guntun munafikin murmushi wanda iyakarsa gefen baki "okay my wife sai da safe Allah tashe mu lafiya daga inda yake ya huro mata iskar bakinsa murmushi kawai tayi tana juya masa baya shima y asan bazata maida masa Marta ni ba"
A hankali ya miƙe ta nufi waje inda mazan gidan dana unguwa ke zaune suna shan iska har ma'aruf wanda shi yake riƙe da wayarsa yana charting da budurwa meenah...


*******

Washe gari ummita a hankali take d'aga kafafunta tana tafiya Kamar bata son taka ƙasa dan ku san duk sauran yan uwanta sun dad'e da dawo daga makaranta, tana shigowa harabar gidan da yaya ma'aruf ta soma cin karo, tana ganinsa tayi tsalle kamar wacce aka tsinkara ta manne a jikin bagon tana jiran ya wuce sannan ta shige ciki ..

kallonta Kawai yayi kana ya girgiza kai duk da sauri yake saboda abokansa da ke waje zaman jiransa hakan bai sa yaji zai iya barinta ba, dan haka ba zato ba tsammani taji ya cafki tsintsiyar hannunta cikin nasa,cikin tsoro ta juyo suna fuskantar juna dan dama ta kawar da fuskarta gefe saboda bata son ganin fuskarsa , ranta a matuƙar ɓace tace.
"Wai meye haka malam?

Bai ce mata komai ba ya soma ja hannunta da ƙarfin tsiya tana turjewa."Wai meye haka yaya ma'aruf nifa bana son wulakaci, ta yaya ban shiga shirginka ba ka dinga k'ok'arin shiga nawa ?
"Karya kike fat lion ke kika soma Shiga shirgina dan haka dole nima na shiga shirginki,ni zaki gani ki wani manne da bango kamar kin ga mugun abu?
"Ni ka sakar min hannu dan Allah "
yaƙi sakinta saboda ya d'auki alqawarin sai yayi maganin iskancin da ke damun tunaninta,kai tsaye part din su ya nufa da ita aiko take jikinta ya kama rawa dan ta san mai kwatarta a hannunsa sai Allah , addu'a ta shiga yi a cikin zuciyarta Allah ya kawo mata d'auki saboda ganin yana k'ok'arin sunce belt d'insa, a hankali ta soma motsa bakinta "plz me zaka min Yaya ma'aruf ?

"kwakwalwar ki da tunaninki nake son wanke miki ya bata amsa yana tamke fuska, sake tsurewa tayi ganin har ya gama sunce belt d'insa ya zare daga jikin wando ya cilla Saman katifa.

tace "plz kayi hakuri wallahi na bar duk abinda nake maka,tsaki ya ja had'e da d'aukarta ya makata a saman katifar "ai daman kullum idan kika zo hannu haka kike cewa kin bari gobe idan kinga idanun mutane ki ƙara, gara ma ki yiwa mutane shiru dan abinda zan miki har ki mutu ba zaki manta da ma'aruf ba a rayuwarki dan yau hukuncin ki sai nayi sex dake ...zaro Ido tayi a matuƙar tsoro ce, bakinta da zuciyarta rawa suke gurin cewa.
"me kace yaya ma'aruf?
"Shegiya abinda kunnenki yaji shi nace ...."


Kafin tace wani abu ya fixgota ta fado jikinsa ya zare karamin hijab din da ke sanye a jikinta yayi Jifa da shi ƙasa ya fara romancing dinta a zafafe " ita kuwa take ta shiga aikin tutturesa da kuka amman bai ma san tana yi ba ,haka yayi ta abinda yaga dama da ita, jin bata motsi ya bar abinda yake sai alokacin ya lura da yadda bata fitar da numfashi .

Kiran sunanta ya shiga yi amman shiru yasa hannunsa ya tallabota jikinsa yana kai hannunsa dai-dai hancinta nan ya fahimci suma tayi da sauri ya shiga bayin dake manne da d'akin ya dibo ruwa ya ɗan watsa mata kad'an taja dogon numfashi ta bud'e idanunta a tsoroce, tana kallonsa babu riga a jikinsa jikinta ya kama rawa ganin haka ,yace "relax ba abinda zan miki matsoraciya kawai ga tsoro ga ban tsoro maza ki tashi Ki gyara fuskarki ki fitar min a d'aki ..

Ahankali ta janyo hijab dinta ta sanya jikinta na rawa ta soma tafiya har ta isa bakin ƙofar d'akin ba tare da ta d'auki jakar makarantarta ba taji sautin muryarsa "fat lion .... baki d'auki jakar makarantarki ba, bata juyo ba har sai da ta Kai ga fita daga d'akin gaba d'aya sannan ta juyo tana kallonsa a yatsine "ka miko min ta fad'i haka tana Miko masa hannunta "
"Wannan kuma karya ki yarinya,idan kina buƙatar jakarki ki dawo ki d'auka idan ba kya buƙata gud kina iya tafiya abin ki wannan ba damuwar ma'aruf bane.
"to baza a dawo ba, ɗan iska mai fuska biyu ni daman na dad'e ina tunanin dalilin da yasa na tsaneka a rayuwata, ashe dai kai ɗin tantiri ne mai fuska biyu a baki Allah a zuciya fir.....
K'ok'arin cafkota yayi aiko ta kwasa a guje tayi hanyar bangarensu tana haki ..

Tana barin wajen ya kwashe da dariyar mugunta sannan ya soma gyara jikinsa "shegiya a she dai karyar rashin kunya kike ,da kin tsaya Kinga yadda zanyi da ke ,sauya wasu kayan yayi saboda na jikinsa sun ɗan soma yamutsewa wayarsa ce ta d'auki ƙara ya d'auka tare da d'aukar jakar makarantata ya fito daga d'akin yana waya da d'aya daga cikin friends d'insa "jafar gani nan fitowa plz yayi maganar yana ajiye jakar makarantarta a bakin kofar d'akin ya san ko ba ita ba wani zai gani ya shigar mata da shi ya kama gabansa ..
Bayan ya fito suka gaisa da sauran abokansa sannan ya ja jafar suka nufi unguwar marcas gurin budurwarsa suhaima dan tunda ya dawo bai sanyata acikin idanunshi ba tsaye suke a bakin Ƙofar gidansu, Murmushi ta sake sakar masa mai narkar da zuciya a karo na biyu, "ai na d'auka ba zaka zo yau ba " girgiza kai yayi cikin farin ciki ya lakuce mata hanci
"kema kin san dole zan zo naga gimbiya ta sake yin Murmushi mahruf dina ....."na'am suhaima dan Allah mahruf karka juya min baya dan mutuwa zan yi idan haka ta faru ina maka son da ni kaina ban san adadinsa ba, tun daga ranar da muka had'u na rasa gane kaina da tunanina da na rasa ka gara na mutu tun kafin lokacin "bana son jin wannan maganar taki, sau nawa zance miki ki daina batun mutuwar nan?
muna tare fa kina cikin zuciya kece mace ta farko da zuciya ta zaɓa domin inganta rayuwata idan babu ke suhaima nima am nothing, baza ki mutu ba sai mun kai ga mallakar juna mun tarawa mamana ya'ya da jikoki masu kyau da ban sha'awa ya ƙarasa faɗar maganar yana tsareta da manyan idanunshi gaba ɗaya ya susuta mata zuciya yadda yake caring dinta a soyayya yasa Kullum take jin matsawar ba shi ba ba zata Iya rayuwa da kowa ba, tana alfahari da shi domin samun irin ma'aruf babban sa'a ce, duk macen da ta san ciwon kanta dole tayi farin ciki ga shi ita Allah ya bata shi ba wayonta ba balle dabararta .. .

Juya idanunta tayi cikin son burge shi sannan ta sake gyara tsayuwarta tace ya kamata ka koma gida kaga yamma tayi kar a yi ta nemanka ta fad'i haka cikin tsigar tsokana, harararta yayi Shi ma cikin sigar wasa yace "shikenan tunda kin gaji da ganina zan wuce"
"no kar kayi tunanin haka ai bazan ta'ba gajiya da kai ba na san kana daf da sallamata,Kuma wannan shi ne lokacin wucewarta Murmushi yayi "ke ko"
Ita ma Murmushi tayi tana kashe masa Ido suka yi sallama cike da kaunar juna. A hankali ta juya ta nufi cikin gidan...


Read / Download WANNAN CE QADDARARMU

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

2 Comments On WANNAN CE QADDARARMU
avatar
amina-4

11 months ago

Reply

Interesting novel

avatar
amina-4

11 months ago

Reply

Interesting novel

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album