Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
KADDARARMU
💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

~TRUE LIFE STOY~

FREE NOVEL



~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DA~
*FAIZA HAMMADU BARAU*


~DEDICATED TO~ MIMI'S QUENN ( MY DARLING)

WATTPAD@HAU'ESH

PAGE 1

Kwance ummita take a kan doguwar kujera mai zaman mutun uku a parlourn mahaifiyarta mairo, idanunta sanye da farin glass wanda ya zame mata jiki , hannunta riƙe da littafin bulugul-maram tana nazarin karatun da malamin islamiyyar su ya koyar da su jiya, sosai tayi zurfi cikin nazarin, dan bata son ta zama koma baya a duk abinda ya shafi ɓangaren karatunta, bata son malamin ya yi tambaya a kan darasin sa bata kasance cikin mutum ta farko da zata soma d'aga hannunta domin ba da amsar tambayar da yayi ba.

Shiru ɗakin baka jin motsin komai sai bugun zuciyarta da iskar fankar parlour'n dake kad'awa a hankali, tana cikin karatun ta ja numfashi ta tsaya tare da sauke nannauyen ajiyar zuciya had'e da Jan tsaki a cikin ranta , saboda jin motsi da sautin muryar wanda yake ƙoƙarin shigowa ɗakin ,yaya Ma'aruf ne tsaye a bakin dokin kofa ya d'age labulen parlour'n, shi bai shigo ba, shi bai koma ba, yana faman cicciza lip's dinsa na ƙasa, sanye yake cikin wani had'ad'd'en farin yadin Aba , ɗinkin rigar dai-dai gwiwarsa, hannunsa d'aure da agogon fata baƙi sajen fuskarsa na kwance sai sheki yake zubawa, ga wani mayataccen kamshin turare da ya cika mata hanci tun tsayuwarsa, gashin kan nan nasa ya sha gyara tare da askin afro kamar Ko da yaushe, yayin da idanun shi ke kallon cikin ƙuryar parlour'n yana fuskantarta, ku san minti biyu ya d'auka tsaye a gurin sannan ya ƙarasa shigowa ciki parlour'n bakinsa d'auke da sallama wanda yayi a ciki shi ma ta san yayi ne ba dan ita ba.

Kallo ɗaya tayi masa ta d'auke idanunta a kanshi tana sake sauke ajiyar ba tare da ta amsa masa sallamar da yayi ba, haka da tayi yayi bala'in taɓa zuciyarsa, take yaji wani duhu ya gilma a saman zuciyarsa dama gangar jikinsa, kamar yayi mata magana sai kuma ya shareta dan ya fita jin duk wani abinda take ji dashi, idan takamarta miskilanci ne to shi ya doketa, kuma idan da sabo ya riga da ya saba da wannan mugun halin nata kamar na mutanen farko, tunda ba yau ta saba yi masa ba, sai dai duk sanda tayi baya sanya gurin cin ƙaniyarta, ko yanzu ma tunanin abinda zai mata yake wanda zai dagula mata lissafi , zuciyarsa ke umartarsa da ya ƙarasa gareta ya soma da yayyaga littafin da ke riƙe a hannunta, sannan yayi mata dukan mutuwa ya nuna mata bakin rijiya ba gurin wasan makaho bane, Amman tunawa da yayi a cikin ɓangaren su yake yasa ya ɗauke idanunshi a kanta yana jan dogon tsaki, sannan ya samu guri can nesa kaɗan da inda take kwance ya zauna yana cewa "Mamana kina ina idan ba kya ciki nasan inda dare yayi min, dan bana kaunar zama muhalli ɗaya da wannan fat lion din?
Maganarsa ta doki kunnuwanta sannan ta wuce har cikin tsokar dake maƙale da zuciyarta sai taji tamkar ta tanka masa, amman tayi shiru dan ta san mama tana ciki ɗakin, ƙarshe ta sha duka a gaban wannan mugun azalumin, dan haka ta ja tsaki a cikin ranta ta juya masa baya, ta ci-gaba da karatunta, tayi tamkar bata san da wani halitta zaune a gurin ba, shi kuwa sai girgiza ƙafarsa ɗaya yake yana ciccin magani da jan tsaki .


Ko cikakken minti biyar bai yi ba sai ga mama ta fito daga uwar d'aka "A'a a she ma'aruf ne saukar yaushe a garin kai da muke sa ran ganinka gobe?
Sai da ya gaisheta sannan yace
"Ban Dad'e da dawowa ba nace na shigo mu gaisa da mamana"
"Madalla ɗan albarka ka kuwa kyauta da kazo gare ni, ya ka baro mutanen Kano fatan duk suna lafiya?


"Lafiyarsu lau duk sun ce a gaishe ku "Mama ta fad'ad'a fuskarta da murmushi
"muna amsawa"
Bayan sun gaisa da mama ma'aruf ya ɗan tsaya yaji ko ummita zata gaida shi kamar yadda sauran kannensa ke rawar jikin gaida shi a ko da yaushe, abin mamaki ya ji tayi shiru taƙi cewa komai bare ta waiwayo inda suke , hakan ne yasa ya tattara hankalinsa da idanunshi inda mama take, sai dai ransa yayi bala'in ɓaci.
"Har yaushe zata daina mishi kallon gani-gani?

"Tabbas lokacin yayi da zai tsananta cin ƙaniyarta, yayi wa kansa alqawari sai ya gyara mata zama, lumshe idanun shi ya yi har sanda yaji sautin muryar mama cikin kunnenshi.
"Ke ummita maza tashi ki kawo wa yayanki abinci ki had'o Masa da ruwan zafi " wacce aka kira da ummi ta zunburo baki ta ajiye littafin hannuta tana ƙoƙarin mi'kewa, taji yace "No mama Karki damu kanki a koshe nake fa, Sai da na cika cikina ɓangaren jiniya sannan na shigo nan"
Ya fad'i haka ne saboda baya bukatar ummita cikin lamarinsa, shi asalima baya son kasancewarsa a duk inda take kallonta kawai na haddasa masa ciwon kai da ɓacin rai mara misaltuwa, duk cikin family's dinsu babu wacce ya tsana kuma baya son kasancewa tare da shi kamarta, ko kaunar ganinta baya son yi, yana jin da yana da hali da ya gogeta a cikin ahlinsa ..



"To ai shikenan Wani abincin zaka ci da rana a dafa maka ? Mama ta fad'i haka tare da zama tana Janshi da hira.
"karki wahalar min da kanki mamana daga nan gidan big sister zani ba kuma zan dawo ba Sai dare "
"Tou shikenan idan kaje ka gaishe min daita"

Cike da sanyin jiki ummita ta miƙe tsaye ta d'auki littafinta ta nufi d'akin mama tana cewa
"Aikin banza kawai malam, ai ko ba kace a barshi ba, daman ba wahalar da kaina zanyi gurin wani kawo maka abinci ba, dan mai iyayin tsiya kawai taja tsaki ta zube a kan bed tana sakin numfashi ..
Ma'aruf ya dad'e a ɓangaren Mama suna zantawa sannan yayi mata sallama ya bar part din, Kai tsaye gidan big sister ya nufa a nan ya wuni zur sannan ya koma gida .

******
Kamar kowane dare, karatu take a parlour'nsu har sai da taji kanta yayi mata nauyi alamun yana buƙatar hutu, sai faman hamma take zubawa idanunta sun Kad'e sun yi jazir sai kace wacce tasha kayan maye.
"ya dai?
"Lafiya kuwa Ummita yau ma ko ciwon kan ne ?
"Ki fa dinga sararawa kanki da yawon karatu, kallon yaya rayhan tayi, dan tuni har ta soma ganinsa dishi-dishi.
"wallahi yaya ba ciwon kan bane amman dai ina jin kaina yayi min nauyi ba kaji yadda nake jina ba yanzu, tayi maganar tana hamma yayinda ta miƙe tsaye domin shiga d'aki, tsaki yaya rayhan ya ja "ba dole ki yita Jin kanki yana miki nauyi ba, ta ɗan tsaya had'e da juyo wa suna fuskantar juna kafin daga baya ta sakar masa murmushi.
"ya kake son nayi yaya ?
Dole nayi karatun nan da, domin bana son na zamo koma baya,nafi son komai aka tambaye ni na zamo farko gurin bada amsa ko baka jin daɗin yadda sakamakona yake fitowa?
"Ina ji mana amman duk da haka kina buƙatar hutu ko dan ki dinga dan bani lokacinki"
Murmushi ta sake sakar masa "shikenan zan yi kokari yaya yanzu dai sai da safe ta furta da wani guntun munafikin murmushi wanda iyakarsa gefen baki "okay my wife sai da safe Allah tashe mu lafiya daga inda yake ya huro mata iskar bakinsa murmushi kawai tayi tana juya masa baya shima y asan bazata maida masa Marta ni ba"
A hankali ya miƙe ta nufi waje inda mazan gidan dana unguwa ke zaune suna shan iska har ma'aruf wanda shi yake riƙe da wayarsa yana charting da budurwa meenah...


*******

Washe gari ummita a hankali take d'aga kafafunta tana tafiya Kamar bata son taka ƙasa dan ku san duk sauran yan uwanta sun dad'e da dawo daga makaranta, tana shigowa harabar gidan da yaya ma'aruf ta soma cin karo, tana ganinsa tayi tsalle kamar wacce aka tsinkara ta manne a jikin bagon tana jiran ya wuce sannan ta shige ciki ..

kallonta Kawai yayi kana ya girgiza kai duk da sauri yake saboda abokansa da ke waje zaman jiransa hakan bai sa yaji zai iya barinta ba, dan haka ba zato ba tsammani taji ya cafki tsintsiyar hannunta cikin nasa,cikin tsoro ta juyo suna fuskantar juna dan dama ta kawar da fuskarta gefe saboda bata son ganin fuskarsa , ranta a matuƙar ɓace tace.
"Wai meye haka malam?

Bai ce mata komai ba ya soma ja hannunta da ƙarfin tsiya tana turjewa."Wai meye haka yaya ma'aruf nifa bana son wulakaci, ta yaya ban shiga shirginka ba ka dinga k'ok'arin shiga nawa ?
"Karya kike fat lion ke kika soma Shiga shirgina dan haka dole nima na shiga shirginki,ni zaki gani ki wani manne da bango kamar kin ga mugun abu?
"Ni ka sakar min hannu dan Allah "
yaƙi sakinta saboda ya d'auki alqawarin sai yayi maganin iskancin da ke damun tunaninta,kai tsaye part din su ya nufa da ita aiko take jikinta ya kama rawa dan ta san mai kwatarta a hannunsa sai Allah , addu'a ta shiga yi a cikin zuciyarta Allah ya kawo mata d'auki saboda ganin yana k'ok'arin sunce belt d'insa, a hankali ta soma motsa bakinta "plz me zaka min Yaya ma'aruf ?

"kwakwalwar ki da tunaninki nake son wanke miki ya bata amsa yana tamke fuska, sake tsurewa tayi ganin har ya gama sunce belt d'insa ya zare daga jikin wando ya cilla Saman katifa.

tace "plz kayi hakuri wallahi na bar duk abinda nake maka,tsaki ya ja had'e da d'aukarta ya makata a saman katifar "ai daman kullum idan kika zo hannu haka kike cewa kin bari gobe idan kinga idanun mutane ki ƙara, gara ma ki yiwa mutane shiru dan abinda zan miki har ki mutu ba zaki manta da ma'aruf ba a rayuwarki dan yau hukuncin ki sai nayi sex dake ...zaro Ido tayi a matuƙar tsoro ce, bakinta da zuciyarta rawa suke gurin cewa.
"me kace yaya ma'aruf?
"Shegiya abinda kunnenki yaji shi nace ...."


Kafin tace wani abu ya fixgota ta fado jikinsa ya zare karamin hijab din da ke sanye a jikinta yayi Jifa da shi ƙasa ya fara romancing dinta a zafafe " ita kuwa take ta shiga aikin tutturesa da kuka amman bai ma san tana yi ba ,haka yayi ta abinda yaga dama da ita, jin bata motsi ya bar abinda yake sai alokacin ya lura da yadda bata fitar da numfashi .

Kiran sunanta ya shiga yi amman shiru yasa hannunsa ya tallabota jikinsa yana kai hannunsa dai-dai hancinta nan ya fahimci suma tayi da sauri ya shiga bayin dake manne da d'akin ya dibo ruwa ya ɗan watsa mata kad'an taja dogon numfashi ta bud'e idanunta a tsoroce, tana kallonsa babu riga a jikinsa jikinta ya kama rawa ganin haka ,yace "relax ba abinda zan miki matsoraciya kawai ga tsoro ga ban tsoro maza ki tashi Ki gyara fuskarki ki fitar min a d'aki ..

Ahankali ta janyo hijab dinta ta sanya jikinta na rawa ta soma tafiya har ta isa bakin ƙofar d'akin ba tare da ta d'auki jakar makarantarta ba taji sautin muryarsa "fat lion .... baki d'auki jakar makarantarki ba, bata juyo ba har sai da ta Kai ga fita daga d'akin gaba d'aya sannan ta juyo tana kallonsa a yatsine "ka miko min ta fad'i haka tana Miko masa hannunta "
"Wannan kuma karya ki yarinya,idan kina buƙatar jakarki ki dawo ki d'auka idan ba kya buƙata gud kina iya tafiya abin ki wannan ba damuwar ma'aruf bane.
"to baza a dawo ba, ɗan iska mai fuska biyu ni daman na dad'e ina tunanin dalilin da yasa na tsaneka a rayuwata, ashe dai kai ɗin tantiri ne mai fuska biyu a baki Allah a zuciya fir.....
K'ok'arin cafkota yayi aiko ta kwasa a guje tayi hanyar bangarensu tana haki ..

Tana barin wajen ya kwashe da dariyar mugunta sannan ya soma gyara jikinsa "shegiya a she dai karyar rashin kunya kike ,da kin tsaya Kinga yadda zanyi da ke ,sauya wasu kayan yayi saboda na jikinsa sun ɗan soma yamutsewa wayarsa ce ta d'auki ƙara ya d'auka tare da d'aukar jakar makarantata ya fito daga d'akin yana waya da d'aya daga cikin friends d'insa "jafar gani nan fitowa plz yayi maganar yana ajiye jakar makarantarta a bakin kofar d'akin ya san ko ba ita ba wani zai gani ya shigar mata da shi ya kama gabansa ..
Bayan ya fito suka gaisa da sauran abokansa sannan ya ja jafar suka nufi unguwar marcas gurin budurwarsa suhaima dan tunda ya dawo bai sanyata acikin idanunshi ba tsaye suke a bakin Ƙofar gidansu, Murmushi ta sake sakar masa mai narkar da zuciya a karo na biyu, "ai na d'auka ba zaka zo yau ba " girgiza kai yayi cikin farin ciki ya lakuce mata hanci
"kema kin san dole zan zo naga gimbiya ta sake yin Murmushi mahruf dina ....."na'am suhaima dan Allah mahruf karka juya min baya dan mutuwa zan yi idan haka ta faru ina maka son da ni kaina ban san adadinsa ba, tun daga ranar da muka had'u na rasa gane kaina da tunanina da na rasa ka gara na mutu tun kafin lokacin "bana son jin wannan maganar taki, sau nawa zance miki ki daina batun mutuwar nan?
muna tare fa kina cikin zuciya kece mace ta farko da zuciya ta zaɓa domin inganta rayuwata idan babu ke suhaima nima am nothing, baza ki mutu ba sai mun kai ga mallakar juna mun tarawa mamana ya'ya da jikoki masu kyau da ban sha'awa ya ƙarasa faɗar maganar yana tsareta da manyan idanunshi gaba ɗaya ya susuta mata zuciya yadda yake caring dinta a soyayya yasa Kullum take jin matsawar ba shi ba ba zata Iya rayuwa da kowa ba, tana alfahari da shi domin samun irin ma'aruf babban sa'a ce, duk macen da ta san ciwon kanta dole tayi farin ciki ga shi ita Allah ya bata shi ba wayonta ba balle dabararta .. .

Juya idanunta tayi cikin son burge shi sannan ta sake gyara tsayuwarta tace ya kamata ka koma gida kaga yamma tayi kar a yi ta nemanka ta fad'i haka cikin tsigar tsokana, harararta yayi Shi ma cikin sigar wasa yace "shikenan tunda kin gaji da ganina zan wuce"
"no kar kayi tunanin haka ai bazan ta'ba gajiya da kai ba na san kana daf da sallamata,Kuma wannan shi ne lokacin wucewarta Murmushi yayi "ke ko"
Ita ma Murmushi tayi tana kashe masa Ido suka yi sallama cike da kaunar juna. A hankali ta juya ta nufi cikin gidan su tallafa kansa yayi cikin wani irin shaukinta .

A Mota ma hirar suhaima suke tayi da jafar har suka kawo gidan su Jafar ya sauke shi ya kama hanyar gida,Ko da ya ƙaraso unguwar su har an soma kiraye kiraye sallah dan haka ya tsaya yayi sallah sannan ya shiga gidan a dai-dai zauren gidan suka ci karo da ummita, kasancewar gurin da duhu sakamakon ba a kunna inji ba, ba tare da ta san da zuwansa ba shi ma bai san da ita ba, baya tayi zata faɗi ƙasa ya yi saurin tallabo kugunta , tare da riƙe hannunta d'aya ita ma riƙe yatsun hannunsa tayi gam cikin nata saboda tsoro, cikin haka gurin ya gauraye da haske a matuƙar tsorace suke kallon ƙwayar idanun juna, wani sabon baƙon al'amari ne ya bakunci zuciyar su, a qalla sai da suka d'auki sama da minti goma suna kallon junansu sannan ya dawo hankalin sa ya tattarata ya yi wurgi da ita, cikin hargagi da matsanancin 'bacin rai yace.
"ke kina hauka ne?
"Ko wani abu na damun ƙwaƙwalwar ki ?


"wallahil azim kiyi hankali da ni fa idan ba haka zan iya karya ki a gidan , dube ki kawai mammuna mai shegen munin tsiya fat lion kawai, oya live this place stupid Kawai"

"Babu Inda zani tunda ba ganganci nayi ba sannan ai kaine fat lion din bani ba,kuma ai kaine kake ƙoƙarin had'a jikinka da nawa me yasa ba karni na fad'i ba idan ma mutuwa zan yi na mutu ?
"yi min shiru stupid Kawai ke bacin alaƙa ta jini ke kin isa ki tsaya kusa da ni ballantana har kiyi tunanin zan iya had'a jikina da naki ko da yake ke ɗin dakikiya ce ba zaki gane ba, bari kiji ko d'azu da kika ga na had'a jikina da naki ba wai da son raina bane, kawai a lokacin ina jin babu hukunci da ya dace da ke sama da wannan ne, sai daga baya na gane ci baya ne a gurina ko wani abu zan yi da mace ba dai ke ba ..
"Ke ko fuskarki mutum ya kalla babu abinda zai ji bare ya ...."

"Dakata Malam kada ka sake ce min dakikiya ko mummuna dan ko makaho ya shafa ya san waye mummuna cikin ni da kai...."
zaraf taji ya cafki tsintsiyar hannunta Wanda yaji tamkar bai riƙe komai ba saboda rashin kauri Yayinda kirjinsa ke faman dokawa Kamar zai fito waje "ni kike maidawa magana Ina fad'a kina fad'a sa'anki ne?
"Dan ubanki ko Usman bai isa ina fad'a yana fad'a ba bare ki kucaka da ke,da loma d'aya zanyi dake na gama dake ..

"eh din an maka kayi duk tsiyar da zaka yi idan har ba zaka daina furta wannan Kalmar gare ni ba har abada ba zan daina mai da maka da martani ba,idan kuma baka daina ba wallahi sai na dinga maka abinda yafi wanda nake maka yanzu, tayi maganar kanta tsaye ba tare da wani tsoro ko fargaban ba ..


"Ya ƙaraso gabanta Sosai yaja ya tsaya tare da tsareta da manyan idanun shi A hankali ya saki tsintsiyar hannunta had'e da turata tayi baya har gefen kugunta ya bugi bangon gurin, Aiko ba tare da ɓata lokaci ba ta ɓare baki ta soma Kuka saboda taji zafi sosai hannunta riƙe da kugunta ta kurma ihu "Wayyohhhyyy Allah yaya Ma'aruf zai kashe ni, bata san sanda tace
"Allah ya isa mugu kawai bazan taɓa yafe Maka ba har duniya ta nad'e, ko kabarinka naci da wuta bazan yafe Ma.."
Ai kafin ta ƙarasa ya buge mata baki "shiiiiii ki yiwa mutane shiru da wannan ru'ba'bben bakin naki wawiya kawai na sake jin kin bud'e wa mutane wannan banzar bakin naki da duk doyi yake sai na cire miki haƙora na sake jin kin yi magana"

hannuwanta duka tasa ta rufe bakinta da shi tana kuka,shi kuwa jin kukanta yake har cikin ransa ana cikin haka sai ga rayhan .
"haba haba ma'aruf wai me yarinyar nàn ta tsare maka a gidan nan ne kake matsa mata irin haka?

Murmushi gefen baki ma'aruf ya yi sannan yace "eh an matsa mata ko zaka dau matakine ?

"zan kuwa d'auka yanxu tunda ba Imani gare ka ba Kuma ba tsoronka ake ji ba
"Toh bismillah Ina jiranka idan ka Isa ka nuna 'kwanjinka a kan na taɓa wannan wawiyar yarinyar mai shegen munin bala'i"

"ke umminah tashi Ki shiga cikin na gama da wannan banzan mara mutunci har ni zai ce zai fad'awa babu daɗi,matsa naji masa ciwo, zai san koni waye yau ya ware hannunsa yana k'ok'arin kai wa Ma'aruf naushin wasa aiko ma'aruf bai d'auki abin da wasa ba ya zuba masa naushin fuska kafin kace me tuni fad'an ya zama gaske .

"Kai Kai !! meye haka?
" me kuke k'ok'arin yi ?
"Ba dai fad'a za ku yi ba kamar wasu yara ƙanana ba, haba rayhan kai da Ɗan uwan naka za kayi fad'a?
" toh ma tukunna me ya had'aku?

"Hajiya samunsa nayi yana cin zalin Ummita, ni fa dama wasa nake masa kawai naga ya mai da abin faɗa "
"to to yanzu na gane dalilin fad'an dama a kan wannan Mara kunyar kuke fad'a,gaskiya duk kun zama manya kwabo, "Kai yanzu meye ruwanka da zancesa da Ummita Kamar baka san halin Wannan shegiyar yarinyar mai rashin kunyar tsiyar ba.

"Koma dai menene Ai karfinsu ba d'aya ba, Kuma ma Ummita har yanzu yarinya ce ta yaya zai dinga biye mata,a gidan nan bayan ke da ma'aruf babu mai complain din ummita kowa tana zaune da shi lafiya ni na lura ma shi ne ke shiga harkarta ki gaya masa ya daina bana so matuƙar zai dinga sakata kuka zan canza masa, tunda ya soma magana ma'aruf ke hararsa ba tare da yace masa komai ba, dan shi bai ga abinda zai ce masa ba ..

"Toh shikenan naji ku yi hakuri dukan ku, ke Kuma sai Ki wuce ki bawa mutane guri koh, ummita ta juya ranta a ɓace tayi bangarensu tana shiga taji ance" koma kiyi sallama ai ba d'akin kafirai ba ne da za ki shigowa mutane ba sallama, ta juya tsumu- tsumu tamkar kazar da Kwai ya fashewa a ciki ta koma ta tsaya a bakin kofa tana sake goge hawayenta sannan tayi sallama "Assalamu alaikum"

"wa alaikumussalam mama ta amsa mata ta shigo tana ɓacin rai "toh ko kefa, ke da wa kika shigo kina wa

2 Comments On WANNAN CE QADDARARMU
avatar
amina-4

10 months ago

Reply

Interesting novel

avatar
amina-4

10 months ago

Reply

Interesting novel

Please Login or Register in order to submit comment