Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da wannan sha'awa taka akanta?
ya tambayi zuciyarsa "kai da matarka kake wahalar da kanka ka ɗauke abarka kawai tunda ba tsoron hajiya inna kake ba..
"no no impossible ai kuma zata ɗauka sonta kake daga nan girmanka ya fadi a idanunta , shi kaɗai yake ta saka da warwara yadda zai yi ya gusar da sha'awarsa, cikin haka zuciyarsa ta bashi shawara kuma take ya gamsu da shawarar da zuciyarsa ta bashi ..
dan haka da daddare da zai zo gidan da magani baccinsa yaxo sai dai bai samun damar aiwatar da nufinsa akanta ba , sai kallon kallo suka dinga yiwa juna daga karshe ya kama gabansa .. ...

Zaune yake a office d'insa yana aiki ,tunani ne ya cika kwakwaluwarsa ya tattara komai ya ajiye a gefe guda yana duba agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa ganin 4:33 ta wuce ya mike gabadaya ya cire shoe din dake sanye da kafarshi da bakar safa ya saka silipas ya shiga bayi ya d'auro alwala ya fito ya maida safarsa ya nufi inda yake Sallah ya kabbara...
bayan ya idar ya kwanta akan doguwar kujera ya runtse idanunshi ,yayi pillow da hannunsa ɗaya, dayan hannun ya da'ura a saman ruwan cikinsa ko cikakken minti goma bai yi da kwanciya ba bacci ya daukeshi cike da mafarki ummita ,wai gashi yana zaune a parlour sanye cikin fararen kayan bacci idanushi na kan tv sai gata ta fito itama cikin wasu had'ad'd'un kayan bacci masu sharara babu abinda suka boye ajikinta a zahiri yake kallon nipple's dinta da sauri ya mike daga zaune da yake , hannuta da igiyar rigar bacci tana ganinshi ta faɗa jikinshi tana zuba masa shagwa'ba babu shiri ya sake janyota jikinshi ya manneta yana sauke ajiyar zuciya da manna mata hot kiss , igiyar dake makale da rigar baccin ta zagayo dashi jikinsa ta dauresu guri ɗaya tana sakar masa murmushin rungumeta ya sake tsam tsam ajikinsa yana busa mata iskar bakinsa "mene ma'anar haka fat lion ? Ta bude bakinta tana sakar masa murmushi
"it's love mah'shub .
ya sake matsetse gam yana sanya kwayar idanunshi cikin nata "really ?
Ta kashe masa idanunta " You mean you love me ?
Ta kad'a masa kai tana ƙoƙarin buɗe bakinta yayi saurin haɗe bakinsu guri ɗaya ya shiga tsotsa yana shafa jikinta tare da ƙoƙarin zame rigar bacci ......
Kirar da wayarsa ya dinga yi ne ya farkar dashi a matukar firgice yake kallon jikinsa duk ya bata jikinshi da ruwan sha'awa , naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana dafe da goshinsa "oh my goodness god what's wrong with me ?
tunanin yarinyar nan ya soma min yawa ..
Mikewa tsaye yayi yana kallon yadda yanayinsa ya sauya, ya isa inda wayarsa ke ajiye akan table tana cigaba da kara ya ɗauka yana dubawa sunan suhaima ya gani yana yawo a screen din wayar tsaki yaja yana tsine mata albarka aranshi ,yasan bancin kiran da ta yi masa daya yanzu yana can yana jin dadinsa da ummita cikin mafarkinsa .

cike da jin haushi ya ɗauka ya manna wayar a kunne shi batare da yayi mgn ba "hello habibi ina yini ya aiki ?
Muryarsa a dakile yace "alhamdullahi.......
tayi shiru shima shiru yayi yana kallon ummita acikin kwayar idanunshi cikin irin shigar daya fi buƙatar gani ajikin matarsa ,jin shirun yayi yawa ta fahimci abun ne ya motsa masa kuma tasan muddin yayi haka baza'a yi hirar arziki dashi ba , dan haka ta kwantar da murya "habibi ina cike da kewarka dan Allah ka dawo gida da wuri me kake bukata na girka maka ?
Ki girka duk abinda kikasan zanci ",okey habibina Allah ya tsare min kai sai ka dawo tare da hura masa iska bakinta mai dauke kiss sannan ta furta i love You habibi ...
"Me to ya faɗa atakaice ya katse kira ya shiga bayi yana jan tsaki

******

Ganin yadda asiri baya wani tasiri ajikin Mah'ruf yadda ya kamata yasa hajiya rahma ta matsa suka nemi wani boka ita da zulaihat suka ɗauki suhaima sai gurinsa bayan sun koro masa bukatarsu aka shigar da suhaima wani karamin daki mai shegen wari da kazanta iri iri, suna shiga yaron bokan ya umarci da ta kwanta ta bude gabanta ,babu tsoro ko fargaba ta yaye doguwar rigarta dake sanye ajikinta ta cire pent dinta ta gwale masa kafafunta ,sabuwar reza fili ya fito dashi daga aljihunsa tare da garin bakin magani .

da kanshi ya sake ware kafafunta ya haske gabanta da hasken wayarsa sakamakon duhun dake d'akin ya tsaga gefe da gefen gabanta a ƙalla sai daya tsaga hagu da dama sittin ,gefe talatin dayan gefen ma talatin sannan ya kawo garin bakin maganin ya goga sosai agurin sai daya tabbatar maganin ya shiga sannan ya cire hannunsa ya maida bakinsa gabanta ya fara tsotsa a tsorace take kallonsa tana jin wani iri a kasanta batayi especting haka aikin yake ba , sosai ya dinga zukan gabanta sai da yayi kusan minti goma yana zuga wanda zuwa wannan lokacin tuni suhaima tayi realizing sannan ya cire bakinsa ya mike da sauran kulle garin maganin yana kallonta yana murmushi , ya raba garin maganin gida biyu daya ya zuba cikin karamin kwalbar rob, ya kawo miyon bakinsa ya zuba ciki .
ya mika mata tana rawar jiki ta amsa jikinta na tsumar adalilin zukar gabanta da yayi ,dayan kulin ya haƙa rami a cikin dakin ya benne sannan yace " wannan aikin karshe ne , "idan mijinki ya kusanceki ba zai sake jin dadin wata macce ba a duniya duk macen daya kusanta zai jita kamar namiji ne ,shi kuma wannan dana baki ta kad'a masa kai tana matse kafa ,"acikin abinci zaki zuba masa ki kuma tabbatar yaci idan bai ci aiki a yau din nan ba ya tashi sannan ba'a yin aikin sau biyu saboda illarsa amman muddin yaci ina tabbatar miki zaki sha mamaki da kanki zaki zo kina godiya ,duk abinda kike so ki tambaye kudi gida ke komai haka duk abinda kika faɗa masa shi zai yi ko cewa kikayi ya kashe uwarsa ina tabbatar miki zai yi , ki tabbatar ko yayi autarraya dake yaci abincin idan bai ci ba aikin bazai yi tasiri ba ta fito daga dakin tana masa godiya Hajiya rahma ce ta biya kudin aiki suka wuce ..

daga aiki kai tsaye gida ya zarto , suhaima ta dinga bare bare tana janshi ajiki duk wata kisa da kisisina tayi shi ,daga karshe taja ra'ayinsa yayi abinda bai yi niyya ba, ko bayan da kura ta lafa hakan bai sa ya daina jin shaawar ummita ba, wanka yayi ya sauya kaya zuwa jallabiya baka ya ɗauki keyn motarsa ya bar gidan gurin abokinsa jafar yaje ...

bayan sun gaisa suka shiga hirar duniya ya dade, anan yayi magariba da isha'i sannan ya nufi gidansu cikin Sa'a yana shiga ya iske babu kowa a parloun'n gefe guda plet din abinci da cup ne cike da ruwan lemu akan karamin table, bai tsaya wata wata ba ya k'araso a tsanake ya ciro Surest night acikin ajihunsa ya zuba ciki driks har guda hudu ,ya koma cikin sauri ya zauna akan kujerar yana jiran fitowarta ..
a hankali ta leko daga kitchen sakamakon jin motsin shigowar mutun ganinsa ,yasa ta koma ta sauke ruwan zafin data daura ta juye a flaks ta fito tana tafiya a hankali ta kasan idanunshi yake binta da mayataccen kallon, da ta dinga jin shi jikinta yana mata yawo , har ta karasa kusa dashi ta tsuguna kasa a gabanshi idanunshi na kanta "ina wuni yaya mah'ruf ...... ..
"wowwwww ya furta a kasan zuciyarsa first day in history wannan wace irin rana ce gareshi ?
"shi fat lion ta gaisar cike da girmamawa?
Aikuwa yau za'a yi ruwa har da ƙanƙara d'agowa tayi saboda jin yayi shiru,a hankali idanunsu suka tsarke cikin juna take gabansu ya fadi zuciyoyinsu suka shiga dokawa yayi saurin ɗauke idanunshi akanta tare da cewa " lafiya ya kike ya zaman guri ɗaya ?
"Lafiya kawai tace ta mike ta karasa ta zauna kan kujera ta tsurawa plet din abincin ido ta kasa ci saboda qirjinta da taji yana lugude bugawa da karfi .

gabanshi ya shiga faduwa " Allah yasa karta rusa masa budget dinsa, tsura mata manya idanunshi yayi, ta kasa d'agowa saboda jikinta dake bata ita yake kallo,ya dinga jin kamar ya tashi ya dad'd'aka mata driks din , jin bata daina jin abinda take ajikinta ba , yasa ta ɗauki cup din dake cike da driks ta kafa a bakinta ta kwankwade tass ta ajiye cup ta tattara kayan abinci ta mike tana kallonsa "akawo maka abinci ne ?
Ya tsuke bakinsa na second biyu yana shan kamshi sannan yace kawo min na hannunki naci "yayi sanyi fa .
"okay kawo min me dan zafi , ta wuce kitchen ya bi bayanta da wani irin mayataccen kallon mai tattare da sha'awa bata bata lokaci ba ta fito hannuta rike da plet ta d'aura masa akan Centre table ta janyo zuwa gabansa "na gode wani iri abu taji , daman zai iya godiya ?
Ya tsura mata ido ganin tana kallonsa da sauri ta ɗauke Idanunta ta koma kan kujerar me zaman mutun uku ta kwanta tana sauke naunauyen ajiyar zuciya..
Shi kuma ya soma cin abincinsa hankali kwance .

ya gama ya sha ruwa ya daura kafafunsa duka saman table ya canza tasha zuwa ta wasan kwallo kafa yana jiran tsammani..



TWO FRIENDS BSBS


💗💗💗💗💗💗
WANNAN CE
QADDARARMU
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

~TRUE LIFE STORY~

FREE NOVEL


AL'QALUMAN



*AYSHA A BAGUDO*
*FAIZA HAMMADU*


~DEDICATED TO~
*FATIN INUSA (MAMAN ILIMA)*


WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim


PAGE 41

......A hankali ya kalli inda take kwance idanunta na kallon tv , lumshe idanunta tayi saboda gaba-daya jikinta ya soma mutuwa tare da jin wani kasalalliyar sha'awar da bata taɓa jin irinta ba a tun tasowarta, wannan shine karo na farko da gangar jikinta ya samu sauyi akan bukatar namiji , gefe guda kuma wani maseefaffe bacci ne ke kawowa idanunta ziyara , kasa ɗauke idanunshi yayi akanta ya cigaba da kallonta yana nazarin yanayinta .

Muryarta a kasalance tamkar ta mashaya ta kira sunansa " ya mah'ruf....,.wani irin zirrrrrrrr yaji tun daga yatsun kafafunsa har zuwa tsakiyar kanshi n ya kasa magana ya tsura mata idanunshi da tuni sun gama canza kala tsabar jarabar sha'awar dake kwance cikinsu " idan zaka wuce ka tasheni na kulle kofar parlour bacci nake ji sosai .

shiru ya cigaba da yi yana kallonta kafin daga bisani yace "baki da Matsala kana ya ɗauke kanshi akanta haɗe da canza channel zuwa aljazera ...

Karfe 11 daidai ya kashe kayan kallo tare da rufe kofa parlour , ya duba kofar kitchen ya ganta a kulle , ya k'araso inda take kwance tana sharar bacci tamkar wata bugaggiya, cikin dashewar murya ya kira sunanta "fat lion !fat lion!!
Ta bude idanunta da kyar tana amsa masa "na.......am.....
ya kai hannunshi ya rikota ta kasa gocewa , dankwalinta ya zame yalwataccen gashin kanta baki sidik ya bayyana wanda ya sha gyara kwance a gadon a bayanta, yabi fuskarta da gashinta da kallo.

a hankali ya kai hannunsa ya shafa sumar kanta zuwa fuskarta wani irin laushi yaji a tafin hannunsa "ina matukar son gashi sosai ya faɗa muryarsa can kasa , kasa ɗauke hannunshi yayi ya tattara gashin guri ɗaya ya talla'bota jikinshi ya mike tsaye daita yayi hanyar step daita , a hankali yake taka step daita tana manne a jikinsa yana kallon kyawawaar fuskarta yana jin zallar farinciki .....

ya tura kofar d'akinta da kafarshi ɗaya sannan ya sanya gangar jikinsa , ya kwantar daita akan gadonta daya sha gyara ga wani kamshi na musamman dake tashi a d'akin , ya tsurawa kyakkyawar fuskarta idanunshi , tayi masa kyau sosai fiyye da sauran lokutan baya daya saba ganinta ,
sai yaga kamar an sauya ta acikin kwayar idanunshi ....
ya zauna a gefen gadon kusa daita ya kai hannunsa ɗaya gefen fuskarta yana shafawa ahankali ahankali yana jin sanyi acikin zuciyarsa ga wani bayyanane annuri daya bayyana akan fuskarshi cike da wani yanayi da ba zai iya tantancewa ba ya tallabota kirjinshi ya rungumeta tsam tsam yana shaƙar numfashinta da kamshin dake fita ajikinta .

ji yayi gabadaya jikinsa ya sake sauya tamkar wanda ake jona jikinsa da wutar lantarki, take tsigar jikinsa suka mike ya shafi lebanta "kina da kyau sosai , ko kuma nace kinfi kowace mace kyau a duniya yana maganar yana rage mata kayan jikinta , lokacin daya daura idanunshi a jikinta zuciyarsa ya tsananta bugawa da matsanancin karfin gaske , bai san lokacin daya soma godiya ga Allah daya mallaka masa ita a matsayin mata ba ga tsayayyayun dukiyar fulani ,ga hip's daidai jikinta ,ga kyau komai na jikinta yayi masa daidai irin matar da yake so.

Take zuciyarsa ta shiga karanto addu'a "fa tabakarakallahu fi ahsanal khaliki ,
Allah ka dangwamar dani tare daita koda zasu rayu basa son juna.
ahankali ya dinga rud'a mata jikin da salon wasaninsa numafashi kawai take saukewa tana juyi ajikinsa tana sake tsokanoshi batare da tasan a duniyar da take ciki ba , har ya sanda ya faɗa tafarkin ma'aurata daita wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke lokacin da zai ɗauke hanyarsa ,sai daya tsaya na second biyu yana kallonta yaji kamar numfashinsa zai ɗauke ya kai hannusa ya dinga shafa sumar kanta yana ƙoƙarin shigarta a hankali "wayyo Allah ya furta a fili wasu jama'a yaji na masa rawar koroso akan jijiyarsa gabad'aya ya daina gani idanunshi suka rufe "Inna Lillahi a she haka ake ji idan ka samu cikakkiyar mace wani irin dadi yake ji da sambatu tamkar wani zarare wani irin nishi yake fitarwa "ashhhhhhh ... hhhhhhh yana cigaba da shigarta lokacin da zai shige duka wani razananniyar ƙara tayi da karfi tana rike damtsen hannunsa jikinta na wani irin rawa tamkar wacce ake zarar ranta yayi saurin haɗe bakinsu guri daya yana tsotsa bude idanunta tayi sosai sai dai bazata iya tantace komai ba ,bai damu da yadda take kallon kwayar idanunshi ba , saboda shi kansa baya cikin haiyacinsa ,a yadda yake jinsa ko zata dawo haiyacinta bazai damu ba shi dai tayi masa alfarma ya kasance daita, ya cire bakinsa cikin nata ya cigaba da jutaya sautin maganarta yaji "ya mah'ruf .......
"Uhmmmmm ya amsa mata kai tsaye "ka taimakeni wani na kokarin ke ta min hadi ,karka bari ya samu galaba akaina ,kayi min irin taimakon daka saba min ta kai hannunta chest d'insa tana k'ok'arin turesa "wayyo Allah zafi nake ji ta karasa maganar tana lumshe idanunta saboda azabar dake ratsatata , ya sake kamkameta ajikinsa, ya kai bakinsa cikin kunneta "ki kwantar da hankali ni ....ni...... ..
Kawai yake ya cigaba faɗa yana juyata tare da sake haɗe bakinsu .. bazan iya cigaba da fada muku irin abinda ya cigaba da wakana acikin wannan daren ba, na dai bar muku ku karasa hasko irin rayuwar da Mahruf yayi a daren alkhairinsa tare da ummita yarinyar da yake ikirarin baya so.. ..

Bangaren suhaima kuwa tun bakwai na yamma ta gama shirya dining da had'ad'd'en abincin data san yafi so , tayi wanka ta shirya cikin wasu matsasun kananan kaya wanda dasu da babu duk daya , ta kame a parlour zaman jiransa amman har goma shiru bashi babu alamunsa bare duriyar motarsa , lokaci zuwa lokaci take d'aga idanunta ta duba agogon parlourn ganin shabiyu ya buga yasa ta mike tsaye ta hade hannuwanta guri ɗaya ta shiga zariya a parloun'n zuciyarta na saka da warwara "kar dai hasarar maganinta za tayi .. ?

"Idan kuwa yayi silar data tafka wannan ƙatuwar hassarar wallahi babu tantama zai haɗu da fushinta da bai taba gani ba , dan duk cikin magungunan da take masa amfani dasu babu wanda tafi doki yayi aiki ajikinsa kamar wannan saboda yadda y'an'uwanta suka kwadaitamata zafin aikinsa ,tana nan har sha biyu ta wuce ranta ya soma kaiwa kololuwa gurin ɓaci , yayinda zuciyarta ta kawo m wuya saboda tasan a daidai wannan lokaci yana gidansu ....

Ta dade tsaye tana mamakin abinda ya tsaida shi har wannan lokacin ,tunda sukayi aure bai taba kaiwa wannan lokacin a waje ba .
Wayarta ta ɗauka ta shiga neman layinsa kiran duniya suhaima tayi masa amman yaki ɗauka asalima shi yana can wata duniya ya manta da wata suhaima a duniyarsa adalilin abinda ya samu daga ummita ya fita mahaimaci sau dubu million tare da tsayawa a rai dan yadda yayi especting samun ummita haka ya same ta a cikakkiyar mace shine mutun na farko daya soma kusantarta .
Bayan ya dawo haiyacinsa ya rungumeta tsam ajikinshi ba zai iya kwatanta halin daya tsinci kanshi ciki ba ....
Tun cikin daren ya bata kulawa da duk abinda ya kamata yayi mata, sannan ya maida mata kayan jikinta ya zauna a gabanta ya zuba tagumi yana kallonta .

wani irin abu ya dinga ji yana ziyarar sansar jikinshi wanda bai san ko meye ba .. yasan ya so suhaima a watannin baya da suka gabata, ya san yarda yaji alokacin , bai taba jin iri abinda yake ji akan ummita ba a yanzu , ji yake tamkar ana zarar ranshi akanta.....

Jiki a sanyaye ya mike ya dauki wayarsa yana dubawa miss call din suhaima ne yafi na kowani miss call yawa ya sauke numfashi da ajiyar zuciya atare sannan ya kirata bata ɗauka ba ya kashe wayar gabadaya dan kar dawo ta nemi shi daga baya .
Ya shiga bayin ummita yayi wanka tsarki tare da dauro alwala ya fito daure da towel dinta a kungunsa , ya goge jikinsa idanunshi na kanta tana kwance akan gado tana sharar bacci duk gashin kanta ya hargitse ,ya furzar da iska ta bakinsa sannan ya maida towel din jikin kofar ,ya saka kayanshi ya shimfida abun Sallah ya tadda sallah nafilfili ya dinga yi har asuba sannan ya fice daga ɓangare bayan kulle kofar ta baya ...

Kai tsaye massallaci ya wuce yayi sallar asuba sannan ya nufi gida ,
A parloun'n ya sameta ta baje tana baccin wahala ya kalleta ya girgiza kai sannan ya soma tashinta "suhaima kamar a mafarki taji sautin muryarsa cikin kunnuwanta ta farka a matukar firgice tana kokarin bude idanunta ,ganinsa tsaye akanta yasa ta wastake sosai tare da mikewa zaune "ki tashi kiyi Sallah ?
Mikewa tayi tana kallonsa da mamaki a saman fuskarta zuciyarta na wani irin dokawa da matsanancin karfi cike da taikaci da jin haushin hasarar da yayi mata tace "daga ina kake kuma a ina ka kwana ?
Ya ja tsaki yana yatsina fuska " wani guri ya bata amsa ataikace ..

matsoshi tayi sosai tana shinshina jikinsa da jallabiya dake sanye ajikinshi "ka faɗa min gaskiya a ina ka kwana sannan wannan kamshin turaren waye
DOWNLOAD
DOWNLOAD

2 Comments On WANNAN CE QADDARARMU
avatar
amina-4

11 months ago

Reply

Interesting novel

avatar
amina-4

11 months ago

Reply

Interesting novel

Please Login or Register in order to submit comment