Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

DIAMOND LADIES (Daukar Fansa) Complete Hausa Novel Document by DIAMOND LADIES (Daukar Fansa)


DIAMOND LADIES (Daukar Fansa)

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 38141



DIAMOND LADIES (Daukar Fansa)

Reading Time: 3 Hours

Added On: 03, Jul 2024

Author: Pateema Zarah Lawal ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION

Author Phone : 08060719719

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 219.74 kb

File Type: txt

Views: 1420+

Download: 964+

Last download: less than 1 second ago

Description/Story: [7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨
( Daukar Fansa )




Story& writing
By
PATEEMA ZAHRA LAWAL
______✍🏽______




*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
🔱(( Home of Expert and talented writers,da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah))

*_T.W.A_*
_________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
_________________________


Marubuciyar⬇️

_ _A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_


*DA*

_ _MIJIN ZAHRA_


*Littafin diamond ladies (Daukar Fansa) na kudi ne duk maiso ya biyo ni p.c ya turo katin Naira#200 katin waya ta wannan number 08060719719,sai nayi adding din mutum a group din diamond ladies (Daukar fansa),Wanda suka biya kadai zan zira a ciki.....kushiga daga ciki labari darasi da nisha,fadakarwa,ilimantarwa,nagode.*


Bismillahi-rahmanir-raheem.

*Da sunan Allah Mai rahama mai jin kai*


Page:5️⃣&6️⃣🖊️



__________Duk kansu zaune suke a falo bayan sun kammala breakfast vest da short ne dukkansu a jikinsu, Shakeerah gashinta ya watso ta gadon bayanta Wanda akayiwa kitson kalaba kananu Sunyi kyau matuka.
Wayarta ce tafara ringing Cike da farin ciki ta dauki wayarta tare da karawa a kunnenta"Hello mamana yakike?
Daga can bangaren aka amsa da lafiya lou Shakeerah ta,ta cigaba da cewa"Ina Kika Shiga ne kin Saba dasowa gida duk week end but gaba daya week end biyu bakiyi a gida ba lafiya kuwa?
Murmushi Shakeerah tayi tace"Ayya mamana wallahi lafiya lao test din da mukeyi shi ya boyeni gaba daya,but insha Allah week end din nan a garin Zaria zanyi kinji mamana.
"To shikenan Allah ya nuna Mana,kukuma Allah yabada sa'an karatu,pls adage da karatu Shakeera Banda rashin ji a school domin nasan halinki.
Murmushi tayi tace"kada kidamu mamana,kar kiji komai baki da case dani.
Tace"toh shikenan ki gaishemun da su Fauzi.
Shakeera tace"ok zasuji byee.

Katse Kiran tayi khadeeja ta dubeta tace"Ayya mama taji 'yar autan ta shiru ai dole ta tambayi lafiya.
Fauzi tace"aikam.
Game nasu suka cigaba dayi don yau lectures din da dukedasu duk test ne sannan 2:00 duke da class,duk cikansu suna karantar Mass communication ne(masscom), Shakeera tace"nasan dama mama saita kirani taji ko lafiya don na Saba komawa.
Fauzi taji mu duk gwanda da mu,ni 'yar gombe state ce,khadee kuwa 'yar bauchi ce.
Shakeera tace"Aikam sunsaki jiki sun kama muku hostel Ashe basusan kun amshi 'yan canjin ku ba.

Fauzi tace"Aini nakira Daddy na sanar dashi Kuma ya amince sai dai yajamin kunne akan na Kama kaina,Kuma insha Allah yanan zuwa yaga inda nake.....kinsan Ni Banda matsalar da ta wuce ta matar uba,Sam banyi dace da ita ba wallahi.

Shiru sukayi gaba daya shakeera tace"yakamata ace a halin yanzu duk cikanmu munsan tarihin juna Koh?

Fauza tace"hakane.
Khadee kuwa shiru tayi kwallah ya taru Mata a Ido.
Shakeerah tace"haba khadee a kullum Ina fada Miki cewa wannan tunanin da kike ba shine mafita ba akan lamuranki addu'ah da neman shawara shine mafita.
Goge kwallah tayi sannan tafara cewa"hakane Shakeera nice zan fara Baku tarihi na da asali na.

"Sunana khadeeja sani bukar mai iyali,Ni haifaffiyar bauchi ce sannan Babu Wanda baisan mahaifina ba saboda ficen da yayi dai-dai gwargwado mu masu haline na rufin asiri farat daya,ko nace a dare daya mahaifin mu yazama wani babban attajiri,wanda duk bauchi da kewaye sunsan da zaman sa,mu goma sha takwas ne yaran Daddyn mu Amma a halin yanzu saura mu biyar,gaba daya maza goma ne mata takwas,babban brother namu yan Spain karatu har yanzu yana can Kuma babban lawyer ne a halin yanzu.
Matan auren babban mu uku ne da hjy sameera da hjy mansura da hjy saddiqa uwar gidan babanmu bata taba haihuwa ba, Kuma auren zumunci ne su,sai ummina mai 'yaya goma takwas maza biyu mata,sai Hajiya mansura Mai yara takwas hudu maza hudu mata.

A halin yanzu saura mu uku a dakin mu, Ni da aunty na sai Yaya mashkur ,dakin hajy saddiqa yaranta saura uku,na miji guda da mata biyu da sa'ar Aunty na wacce muke daki guda kuma amininai sosai da sa'ata 'yar 8years.

A lokaci daya yaran gidan mu suka dinga mutuwa wanda idan anyi bincike ba'asanin me yake kashesu,Kuma 1-bayan 1 ake kashemu,likitan Daddy ya tabbatar da mutuwan 'yan uwan mu min indillah ne.

Wannan mutuwar Yana girgiza ummina da hjy saddiqa,ganin haka ne yasa ummina tanemi wan mu mashkur dake kasar Spain kan maganar a cewarta yakamata ayi bincike abun na yawa,abinda ummina bata sani ba sanda take wayar hjy sameera taji don haka taje tasanar ma Daddy.

Cike da bacin rai Daddy yazo yasamu ummina akan Muddin ta bari ya mashkur yazo kasar nan wallahi sai ya tsine masa,sannan zata bar masa gidan sa.

Wannan dalilin yasa ummina tace wa Yaya mashkur ya fasa zuwa,a lokacin da yaji labari ransa ya baci matuka.

Nikuwa Koda nataso Cike da so da kulawa na taso 'yan uwa na kowa naji Dani,saboda shiru-shiru na da miskilanci na,sunan mahaifiyar Abba na naci,don haka Abba na na nunamun so mara misali,hakan ba karamin Sosa ran hjy sameera yake ba,wanda taso su hade kai da hjy saddiqa taki yarda.

Abinda nasani shine mahaifina shi yake kashe mana 'yan uwa.
Cike da firgici Shakeera da Fauzi suka dago suna duban khadee.
"Yes mahaifi na shi yake kashemun 'yan uwana saboda inada Evidence mai karfi da hujjoji,wata rana da bazan manta ba nadawo daga islamiyya Ina da 8years direct part din Daddy na wuce ban sameshi a falon sa don haka nashige bedroom dinsa,zan murda handle din kenan na dinga Jin Nishi na tashi sama-sama sannan ana kuka kasa-kasa,ko dana kara kunnena sai naji kamar kukan Aunty sakina 'yar dakin hjy saddiqa,juyawa nayi na fita na zagaya ta bayan flowers Inda window Daddy na bedroom yake,a hankali na shiga cikin flowers din wanda duk kwakwan mutum bazai gane akwai wani a cikin flowers din ba.

A hankali na aje jakar islamiyya ta a gefe nafara lekawa.
Abba na nahango tsirarar Allah ta ala,haihuwar uwarsa da ubansa yana turama Aunty sakina joyst*ck dinsa a abin kashinta,gashi wajen nata jini,idan tayi kokarin yin magana ko kuka Sai ya danne mata mouth.

Ni kuwa a lokacin da yake Banda wayau sai nayi kokarin yin dariya saboda abin dariya yabani Sam ba tsoro ba,sannan Ina kallon abin a matsayin wasa Sukeyi.

Ina nan tsayi yayi abinda zaiyi da ita ya gama yashiga bedroom ko kallonta baiyyi ba,sai a yanzu danayi hankali na fahimci anya Daddy na Yana da imani kuwa?
Bayan yafito da kyar Aunty sakina tashiga toilet din tana zubar da hawaye bayan tafito bansan meya faru ba don naji Ummina na cigiyata.

Lallabawa nayi nashiga part dinmu.
Tambayata ummi tafara daga Ina nake nace daga islamiyya.
Harara ta gallamin tana cewa zan rike kine yau sai kinji a jikinki tunda kinfara karya, Aunty ta wacce muke daki daya tayi dariya tace"haba ummi aini sai na fansheta kibari zan mata fada.

Shiga daki mukayi muna dariya,su kansu 'yan gidan mu suna mamaki idan suka ga nasaki da Aunty Nana tunda ban fiye hulda da su ba.


Washegari muka sake tashi da wani firgicin,nidai bacci nake sosai wanda a cikin barcin na dinga Jin ihu,don haka a firgice na farka na duba banga Aunty Nana ba,mikewa nayi naje dakin Ummina itama Bata ciki,don haka nayo falo da kitchen Basu.
Hayaniya na dinga ji a farfajiyar gidan wajen part din hjy saddiqa,fita nayi da gudu na nufi wajen.
'yan gidan mu ne kowa da kowa a wajen harda Daddy,kuka hjy saddiqa take sosai tana jijjiga gawa a gabanta,a hankali nake takowa har nazo wajen,duk da bansan menene mutuwa ba Amma Sai da na firgita da ganin gawar Aunty sakina.
Kuka na fashe dashi na fada jikin Aunty Nana,itam sajida kanwar Aunty sakina Aunty Nana ta rungume tana kuka.
Duk Wanda yaga family mai iyali sai ya tausaya mana,wasu har sukafara zargin ko hjy sameera ke kashe yaran Daddy?

Hjy saddiqa fadi take"wallahi tallahi ta gaji,me kashe mata 'yaya yafito fili ne yaja da ita akan me za'adinga Mata kisan mummuke?ta karishe maganar tana kuka Mai ban tausayi tamkar tababbiya.

Ummina ce ta iso wajenta tare da toshe mata baki,tana girgiza kai,itama kukan take tace"Haba saddiqa kada kije firgicin mutuwa yasa kiyi sabo,duk Wanda ya mutu lokacin sa ne yayi,sai dai kowa da tasa sanadin.
Shikuwa Daddy jikinsa babu inda baya rawa yana kukan munafurci.
Wani kanin Daddy ne yace"gaskiya lamarin nan yakamata ayi bincike sosai akai,saboda sbin yayi yawa,rayuwa ka nawa?Kuma da zarar anyi bincike aga Abu Daya ke kashesu wato poison,ko don kawai ana bakin cikin haihuwar da kukeyi.

Mutane da dama sun fahimci maganar kanin Daddy kamar mgn yake jefa ma hjy sameera.

Ita kuwa murmushin takaici kawai tayi.



Xahratty ce✍🏽
Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️
💕💕
❤️
[7/18, 2:05 PM] Xahratty🥰😘: 💐✨ *DIAMOND LADIES* 💐✨

Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download DIAMOND LADIES (Daukar Fansa)

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album