Join Our WhatsApp Group

SOYAYYAH CE book 1 Complete Hausa Novel Document by SOYAYYAH CE book 1


SOYAYYAH CE book 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 9697



SOYAYYAH CE book 1

Reading Time: 0 Hours

Added On: 18, Apr 2024

Author: Abdul Alhaji Musa 10k ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : STRONG PEN WRITERS ASSO

Author Phone : 09077974042

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 58.14 kb

File Type: txt

Views: 153+

Download: 28+

Last download: 8 hours ago

Description/Story:  *SOYAYYAH CE*©®2020
*MINI SERIES*
*✍STRONG PEN WRITERS ASSO.🖋🖊*
_aiki da nazari domin farin cikin makaranta(readers)_




*DAGA ALKALAMIN MARUBUCIN*

MEENAH SERIES
RAEES AND NAJMAH
AWANNI CESA'IN
WAYE SILA

*AND NOW*

*🌹🌸SOYAYYAH CE🌸🌹*


*Written*
Abdul Alhaji musa 10k
*Wattpad*
@Abdul10k
*WhatsApp no:*
@09077974042
*Facebook acc*
Abdul Alhaji musa
*YouTube chennal*
Rahama TV



*WANNAN LABARINE WACCE AKA KIRKIRA SO DONT U GUYZ SAY SOMETHING FLUSH*
_MINI SERIES MA'ANA GAJEREN LABARI SO KARKU ZATA LABARINE MAI TSAHO_
_WACCE TASAN KO WANDA YASAN BAZAIYI COMMENT BA DAN ALLAH KARYA KARAN TA_
*LOVE,ROMANCE,SWEETNESS,HAPPYNESS*



*BISMILLAHI DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI,ALLAH INA RAUKON YADDA NA SOMA LAHIYA NA GAMA LAHIYA*



https://www.facebook.com/groups/282175586024233/



*DEDICATED TO MY FANZ ONLY,LOVE YOU ALL*




*EPISODE. 1*




*Imran* *Imran*!!
Haka nake jiyo wata siririyar murya na ambatan sunana......
Yayin da na kasance kwance nake kan shinfuda ta.


Nayi zaton mafarkice amma daga misani sai na tabbatar da cewa wannan muryar daga duniyar tamu ta gaske ce bata mafarki ba......sabida muryan ta kara tsananta..


'Dago hannuna naiyi cikin sauri na dauko filo inda na danna kunnuwa na da ita,niya ta itace ta rage karan wannan kiran.

" *Imraan* wai wace iriyar baccine da kai tun dazu nake ta famar buga maka kofa,ko ka manta jiya kace nazo na tashe ka daga bacci ne..........koda shike bansan inda zaka ba,but kasani 8:30 yanzun......"
"Imraan!!.......Imraan!!"



Jiyo hakan danayi sai na tuno Cewar jiya na umurci kawata data zo ta tasheni da karfe 7:00 na safe....domin yau Monday shine ranata ta farko a university.......

Nanfa saina yunkura na nufi kofar danin nawa,budewa danayi saina tarar da kawartawa tsaye.
Wacce ta kasance makwabciyar mu,amma zumuncin data ginu tsakanin gidajen namu ta zarce ta makwàbtaka.

Sunan ta *Eysha* ta kuma kàsance itace kawata ta fari wacce mukà girma tare ....
Siririyace mai saukin kai ga kumà iyya magana da ladab,a kullum mukan iyya zaman hira har 12na dare,haka zalika takan iya zuwa gidan mu domin ta kwana........

Abin mamaki kuma shine idan nakai mata hira wata rana har bacci ta sace mu, na kuma kwana a dakin ta...hakan bata tabba zama fitina ga familin namu ba...
A kullum idan ummar ta ko abban ta suka ganmu tare sai suce damu "toh y'an kananan masoya kufa sani, idan kuka girmà àka bàku wannan labarin zàkukaryata.......
Kuma idan "Eysha" takai munzalin aure tare za'a aurar daku ga masoyin nata,domin ko kun zàmanto tamkar tif da taya.....






I'm 18 years old.......
Ance yabon kai jahilcin,amma yadda nake jin wasu na yabon kyaun nawan,sai naiyi zaton takai makura....

Santalelen saurayi nake,mai farin idanu da kuma kyaukkyawar d'igon baki na ido...
Gani da kakkaurar gira,da kuma mulmulallen lips....
Fari nake fes,sannan gani da shegiyar murmushi mai daukar hankalin....
Amma kash na kasance mai kunyar tsiya.....

Haka "Eysha" keyimin kirari a kullum,sannan ban taba amincewa ba har sai yau Dana tsaya kallon kaina a mirror......


Bayan na bude sa'in ne ta shigo tace dani....

"Imraan, wai inane zaka, naga tun jiya na tambaye ka kaki ka fadamini......gaka kuma da shegiyar minshari,tunfa 6:40 nake nan".
Sa'in da "Eysha"tazo nan a zancen ta sai na fashe da dariya, sannan na kalli cikin idanun ta nace da ita..

"Mai kike ci na baka na zuba.....aiko idan kika bi a sannu zaki naimo bakin zaren............"

" ah haba dai, har yaushe zan tsaya lalube,nafison naji Abu da d'imidiminsa..........."
Ansar da ta bani kenan niko,ko response babu na juya bàya na soma naiman burosh Dina....

Dauka nayi na rike a hannu sai "Eysha" ta sake cewa.

"Fadamini mana *Prince Imraan*whare are you planing to go,ko ka samo bugun zuciyar kace.....shine ka boye min".
Sa'in data zo nan a zancen ta sai na taka izuwa bayi na soma brush.....banko bata ansa ba"

Nanmah ta biyo ni har bayin ta tsaya kallona sannan kuma ta rike mini tawal......

Bayan na kammala brush sai nà baata ansàr cewa......

"your Highness abin bazata ce,so just be ready for it...."


"Okay, tunda kace hakan shi za'ayi......
.."

Nan muke sai ga umma tashigo da kofin shayi biyu.....Da kuma wainar kwai......
Riskemu tayi a "bedroom" yayin da nke kokarin sanya kayan...(sutura).

Sai tace " good morning,my dear son.........have your breakfast"
Ta furta cikin salon Burgewa.

Murmushi nayi sannan na nace da ita

"Morning dear mah......actually I can eat now cuz I'm late......"



"What!!,late.......okay .just ka kurbi ruwan d'umin ta rike maka ciki."
Umman tawa ce tayi wannan batu..yayin da take mika mini cup din.


Ansar kofin shayin nayi na rike a hannu na kuma taka izuwa bakin get inda suke biye dani.....
Sannan "Eysha"ta anshi dayar kofin...


"Mom uhm saina dawo" haka na furta cikin hanzari
Sannan kuma na mika Mata kofin...

"Eysha" ko tace dani
"Take care dear.........".
Dan gajeren murmushi nayi sannan nace da ita..ki kula da kanki kema......


Nan na fice daga gidan nahau "adaidaita" (keke napep)......nayi hanyar school din.


Sauka nayi cikin school din 8:50shep ida nasoma sauri.....sannan kuma rike nake da littattafai na a Hannu.....

Iso wani gini nayi inda na tambayi wasu yan mata biyu Cewar....

"Dan Allah friends *pure chemistry department* ......"

"Hayewa upstairs zakai xuwa thirt floor,sai kabi Dama...."
Haka _yan matan suka bani ansa cikin hadin baki..

Niko nai musu godiya na wuce,inda na karasa hold din da sauri.....
Wajen shiga ko nayi karo da wata santaleliyar yarinya.
Wacce take rike da kwalbar acid a hannu........

A yayin wannan karo kuwa dukkan takardu dake hannu na suka zube.
Itako hannun ta ya subuce kawai naji ruwan acid ya wiyan hanuna ..

Kwarma bagidajiyar ihu nayi,danko naji kamar yashe naman wajen wannan ruwan yayi.



Abinka da mai tausayi,itama ko ta zabga ihu,inda mutanen cikin ajin Suka foto cikin sauri zagamu sukayi....
Inda suka somamin fifita,itako ta naimi a kawo *emergency box*.


*30 MINUTE LATER*

zaune nake *rest bench*Ina kuma rike da waya ta a hannu,ina famar danne Danne......

Sai ga wannan yarinyar ta kawo mana *coffee* kofi biyu....
Daman tare muke a gurin amma ta tashi domin da naimo mana abinda zamu dan sarka a ciki.....

Zuwan ta tace dani..
"Yah hannun,da fatan ya daina radadi?".

"Ehmm banace a'a ba domin nadanji sauki.....".
Haka na nata ansa..


Sannan ta sake cewa.....
"Allah karo sauki......yasa kaffara ne."

"Amin"..

"Firstly I'm *Qudsiyyah*but idan sunan tai maka tsaho zaka iyya kirana "qudsy"
Haka ta furta yayin da ta mika mini nannu.....

Dago hannun nawa mai bandej na mika
Sannan nace da ita...

"Imraan....suna Nawa....Sabon dalubi a nan.

Dajiyo haka sai ta murmusa tace

"Be careful,karka sake gurje ciwon......"
Sannan ta sake da cewar
"Will you be my friend".



Nanfa na murmusa sannan nace
"alright no problem....

Duk wannan batun da mukayi hannun mu narike da juna....
Shiru mukayi sannan kuma babu wanda ya saki hannun dayan sa.

Karan gyaran murya na jiyo nan da nan sai muka sake Hannun.......
Dago kai nayi na dubi maishi


Nan na sake arba da wani sabon fuskar
Wacce a hannun sa littattafai nane baki daya......
nan yaja kujera daya ya zauna sannan ya jibge takardun gabanmu yace damu......

"It seems kun fahimci juna sosai,ah toh dai tunda bakuyi invite dina ba shine nazo da kaina...


Murmushi nayi sannan na tsunkwi daka,itako tace dashi...

"Oops aiko bamusan kana nan......But sorry".

Murmushi yayi sannan yace
"Ehmm never mind,ina ganin abokin namu na kunyar bako ko.......toh bari na gabatar da kaina..
sunana *Hussein*duk department daya muke,kunga KO zamuyi abotar mu cikin ruwan sanyi".

Dajin haka ko nayi murmushi sannan na dago Kai na kare musu kallo...

Sannan nace dashi

"I'm *Imraan*......"

Nan saina jiyo muryar *Qudsiyyah* nacewa

"*I'm qudsiyyah* nice to meet you guys...."
*we are now friends,kai I'm so happy*

*Nan fa dukkan mu muka murmusa*




Ahaka rayuwa ta,ta kasance a ranar farko na a university....
A gaskiya nayi farin ciki sosai domin *qudsy* da *_Hussein* sune friends dina bayan *Eysha*.
Dukda cewar yaune haduwaur mu sai mukai sharing numbers.



*4:00shep na dawo gida* bayan mun fito daga lectures...
Inda na shigo gidan cikin raha na kuma tadda abbana a falo yana cin abinci...
Shigata ya kirawo ni sannan yace Dani

"Dannan shine ka wuce dazu baka sanar dani ba.....

Kafin nace ub'ban sai na jiyo ummah ta bashi ansar cewa

"Aiko cikin rushing ya wuce,sai dama ya wuce na tuno cewar kanada *Ba'bir*....dako sai ka ajeshi yayin da zaka aikin.....".

Furta hakan tayi yayin da take kokarin zaunawa a,gefen mu.


"Oh Mom you don't have to worry...nayi manage a *adaidaita*"

Nanko abban nawa yace...

"Okay yayi kyau...ya makarantar take ya kaga wurin,da fatan babu Matsala"

"Oh babu matsala komi na tafiya daidai..
ansar Dana bashi kenan sai yace dani

"Ok wanke hannun ka muci abinci"......

Ansa masa nayi da toh Abba saina saka hannun nawa cikin ruwa nanfa umman tawa. ta hankalci hannun nawa taga an daure da bendej.

.

Nako ta zuro idanu ta Kira sunana cikin muryar tsoro.... ..

"Imraan...yana ga hannun ka da bandej?.....

Nako na basu labarin komi,babu abin da na boye.sannan na kuma basu labarin *sabbin abokanayen nawa
Nan tayi farin ciki da jin wannan batu sai tace dani.

"Okay next time,kayi taka tsantsan da *acid*
Danko bazan iyya ganin ka cikin mawiyacin hali ba.........
Zuciya ta zatayi bindiga....."

Niko na mayar mata da martani
..
"Oh mom,daina fadar haka. ..I will more careful next time.

Nan abba na yayi murmushi sannan yace da ni.
"Yah kamata kam kayi taka tsantsan da *acid da sauran kayakin lap masu cutarwa*".


"Okay dad...


Haka muka ci abinci sannan na yini yina chatting da *Hussein da kuma qudsy*
Domin duba WhatsApp dina danayi sai naga an sako ni cikin wata group mai suna
*CHEM 202 STUDENTS 2019/2020*

"gani nayi an ambaci sunana cikin group din...
Ansawa nayi na soma chatting cikin group din.

Nan sai na sake ganin an sakoni wata group again...

*STUDENTS CLUB GROUP*

Sannan na sake dubawa...
Abin da ya bani mamaki cikin group din shine yadda suka ganeni cikin sauri......

Suna kuma gaishe dani suna tambayar ya hannun nawa


Bayan na ansa musu sai suka tsaya hira a kaina niko na sauka *offline*.......


Na tashi ta sana diyar kiran sallah da ake...
Tashi nayi na idar da sallah sannan naje ni gidan su *Eysha*

Inda muka tsaya fira,na kuma sanar da ita bazatar danace zanyi.
Ba komi bane illa nace Mata na sami "admission" ..

Tayi mini murna sosai sannan itama na bata labarin *new friends*Dina tayi ta dariya sannan sai tace
"gaskiya zanso nagansu.....


Haka muka tsaya fira har 10:30sannan na koma dakina na kwanta...


*WASHE GARI*

Da sanyin safiya na tashi inda na tadda hannun nawa ta kumbura.
A hankali na tashi na tadda umman tawa a falo inda nace da ita....

"Ummah barka da safiya...."

Tace dani "barka ya hannun"
Nuna mata nayi maimakon nace lahiya.
.
Saita duba sannan tace
."wai hannun ya kumbura,kaga dole ka fasa zuwa school domin muje asibiti a duba ka.




*GAJERAN LABARI,YAKAMATA KUSAN DA HAKA*
*DAGANI ABDUL ALHAJI MUSA*
*MASU BADA SHAWARA,KO KUMA GYARA KOFA A BUDE TAKE*
.

*KU TUNTUNBE WANNAN LAYIN*.

.

*🌹🌸SOYAYYAH CE🌸🌹*
*MINI SERIES*





*SOYAYYAH CE*©®2020
*MINI SERIES*
*✍STRONG PEN WRITERS ASSO.🖋🖊*
_aiki da nazari domin farin cikin makaranta(readers)_




*DAGA ALKALAMIN MARUBUCIN*

MEENAH SERIES
RAEES AND NAJMAH
AWANNI CESA'IN
WAYE SILA

*AND NOW*

*🌹🌸SOYAYYAH CE🌸🌹*


*Written*
Abdul Alhaji musa 10k
*Wattpad*
@Abdul10k
*WhatsApp no:*
@09077974042
*Facebook acc*
Abdul Alhaji musa
*YouTube chennal*
Rahama TV



https://www.facebook.com/groups/282175586024233/



*DEDICATED TO MY FANZ ONLY,LOVE YOU ALL*




*EPISODE. 2*










"Ummah barka da safiya...."

Tace dani "barka ya hannun"
Nuna mata nayi maimakon nace lahiya.
.
Saita duba sannan tace
."waiyo hannun ya kumbura,kaga dole ka fasa zuwa school domin muje asibiti a duba ka.


Amince mata nayi muka wuce asibitin sannan mun yini a wajen,saboda zunzurutun layi......

*3:00o'clock Shep*
Naji wayata na ringing,Ciro ta nayi daga aljihu na....
Kiran qudsiyyah na gani,inda nayi receive...



Sannan nayo Sallama,ansamin tayi
Sannan tace dani

"*friend*yau yahdai,........ban ganka a lecture bah?"

Ansa mata nayi cewar wallahi ummah ce ta kaini asibiti ga kuma layi......
"Harfa yanzun da muke maganan ina kan bin layin....
Muna. kan wannan maganar saiga kiran *Hussein*.

Inda nace da qudsiyyah ta dan rike waya na dauki kiran Hussein
Sai tace dani

"Ah hadamu *confriends* mana....."
Ni ko na amince Mata.


Nanfa na hadamu confriends din....inda Suka soma bani labarin abinda ya faru a school din yau........


Haka muka ta fira har lokacin ganin likitana yayi...
Na shige aka duba hannun nawa sannan aka taran magunguna birjik..
..



Nan muka koma gida,nako jeni side din su *Eysha*muka soma fira hade da wasanni kamar yadda muka Saba......kullum





*WASHE GARI*
na tashi babu sauran kuzari a jiki na.
Inda na tako a hankali har na shige falo....

Tadda *qudsiyyah,Hussein,ummah da kuma Eysha*
zaune suna fira inda nai mamaki kwarai da gaske,domin bansan tayadda suka naimo gidan namu ba.......

Karasawa nayi wajen su inda na tambaye su cikin sauri...

"Friends......wai taya kuka naimo gidan namu...?
.Gaskiya kunyimin bazata sosai."

Dajin haka kuwa suka murmusa,umman tawan ko ta bani ansan cewar..

*"Imraan* saurin mai kake kuma,ko sannu da zuwa bakai musu ba...... ka soma cika su da tambayoyi".


Murmushi nayi sannan nace da ita..

"Aiko wannan abin mamaki ne....kinga ko dole na tambaya.....irin wannan bazatar haka"

"Hmm gaskiya mutanen kirkine.....
aiko banyi zaton haka zan gansu ba....gasu da saukin kai...."

*Eysha*ce tayi wannan batu niko nace da ita

"Sis bar wannan zancen ki samo musu abinsha"...

Nan ummah tayi murmushi sannan tace dani

"Abin dariya,kaida yanzu ka tashi daga barci suko da suke nan tun 5:00am, zaman jiranka fa suke”.....

Nanfa na zuro idanu nace da ita

"Haba.....toh maiyasaka baku tashe niba....."

*eysha* ta bani ansar cewa

"Toh ai su suka hana a tashe ka shiyasa,wai sunce babu kyau yanke wa mutum barci....".

Nan *Hussein* yadan murmusa sannan yace dani

"Toh ba gashi yanzun ka tashi ba.....aiko kawai ka manta da baya......
shiga ciki Kawai ka sauya mu wucce school...."

✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔✔
Hmmm Yau kwata kwata babu kwari jikina nafi son na huta....
But zuwan nasu sai naji kwarin gwiwa nayi dakina cikin sauri na shirya sannan na fitoh......


Bayan na fito sannan nakuma karya kumallo, sai sukayi sallama da umma sannan muka taka izuwa farfajiyar gidan namu....


Inda naga jibgegiyar mota mai launin ruwan toka....
Nanko nayi mamaki sannan kuma na kasa cewa komi.

Domin banyi zato yan masu kudi bane su...
Nan muka karasa wajen motar sai Hussein ya bude but,ya ciro kiret kiret na moltina da kuma pik milk sannan da kayan d'anye ya jibgesu gaban *Eysha* sannan yce da ita..

"Sis kikai ciki...... inda mun ka wuce...

Nanko na cike da farin ciki nace dashi

"Hadda wahala haka....gaskiya na gode Sosai.."

"Aiko yiwa kayine...."
*Qudsy*ce tayi wannan batu

Nanfa muka shige motan sannan muka wuce school....din

🔛
haka kundin rayuwata....ta cike da shafukan farin ciki babu addadi......
haka zalika madubin rayuwa ta, ta cike da hasken ni'ima daga uban giji...
Kowace rana na zuwa min da ni'imar sa iri daban daban.....

Haka muka shafe watanni uku tare...Cikin soyayya irin ta friends...
Kullum mukan yini a school sannan muyi firar da daddare a *"WhatsApp group...."*

*Abotan tamu haka tayi tsanani....*
Dankon shakuwa tayi tsananin kaifi tsakanin mu,kai in fayyace muku,ranar da ban gansu ba har jinake kamar bani da lahiya......



*RANAR ALHAMIS DA MISALIN KARFE SHADAYA RANA, RANAR DATA ZAMANTO MINI UNFORGETTABLE*

lokacin muna cikin school,a wannan watan muna pripration nayin exam........
Shine dalilin da yasa testsis sukayi mana yawa....

Wannan ranar,a daidai kuma wannan lokacin muna shirin shiga wani test.
Wacce aka saka dokar saida laptop za'ayi ta.

Tun 2days back aka sanar damu,niko dana kasance bani da laptop saina shige naima a unguwar mu...
Nan shafe kwanki biyun nan ba tare da na samu laptop din ba...

Nan saina sanar da *qudsy*kafin wayewar gari, cewar banfa sami aron laptop ba itako tace dani...

"karka damu zan dan kokarta na samo maka a side na mu...."
Dajin hakako na saki jiki na daina naiman masu laptop din a unguwar mu...tunani na *qudsy* zata samo min.


Yau alhamis,kuma da muka hadu a school din saita bani hakuri akan rashin samomin laptop din datayi......

Tsaye muke guri daya *Ni,Qudsy da kuma Hussein*

Nanko "Hussein" yahau surutan cewa.

"Wannan wace iriyar gangacine....
Tunfa kwanaki biyu dasuka...


Read / Download SOYAYYAH CE book 1

START READING

OR

DOWNLOAD TXT NOW
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album