Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

TAJUDDEEN ARYAM Complete Hausa Novel Document by TAJUDDEEN ARYAM


TAJUDDEEN ARYAM

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 23398



TAJUDDEEN ARYAM

Reading Time: 1 Hours

Added On: 28, Nov 2024

Author: Yusrah Musa Abubakar ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ÃSSÕÇÌÅTÍÔÑ

Author Phone : 234 816 098 3083

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 127.64 kb

File Type: txt

Views: 978+

Download: 758+

Last download: 8 hours ago

Description/Story: TYPING 📲 Thu, Aug™️1/24 YUSRAH MUSA ABUBAKAR 💋🤟.

🌹💓TÄJÜDDËËÑ ÄRYÄM💓🌹

WHATSAPP NO:234 816 098 3083.

💫ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ÃSSÕÇÌÅTÍÔÑ 💫 HOME OF HOSPITALITY AND HARMONY🕊️ gidan kar'bar mutane hannu biyu da zaman lafiya 🙅 ÀÑÑÙRÌ haske le'ka gidan kowa koda MA'KIYA na kallonka ramin kura sai 'ya'yan ta wannan haka yake👌.

In the name of Allah the must benefits and the must merciful ALLAH THE MUST HIGH DOESN'T NOT SLEEP ALLAH THE MOST HIGH IS PURE HE ACCEPTS ONLY WHAT IS PURE🤙 we love our nabi no success without him he's the mirror of our life he's the light of every darkness he've no limits ya rasulullah 🥀🌷.

STORY WRITTEN ND EDITING
📚✍️YÚSRÃH MÛSÃ ÀBÚBÅKÂR
🤟Mrs Al'ameen Ahmad ce😘

Dedicated to my
YUSUF 👑 KING___SKEEBOY🎧🎤👑
🎹🎸🎙️🎶🎧🎤🎻🥁 SHATAN RAPPER REAGEA RB RAP HIP HOP.
Shatan rapper reagea rb rap da kuma hausa hip hop brother of Zainab kalar camera and Na'im❤️.
Fatan alkhairin Allah yakai maka duk inda kake d'an uwana na kaina.
GABADAYA HIP HOP KAINE GATAN TA D'AN AIKE KAINE MANZON TA 👑SKEEBOY👑 TABABU KAKE SHATA MALAMINTA😊 OGANTA ME GIDANTA🙃 LIMAMINTA SUPER STAR MAY.............🤐🤭😜.

📝 LITTAFIN TAJUDDEEN ARYAM is a fiction story 'kagaggen labari ne mai zaman kansa🤙 kuma ban rubuta domin 'bata ran wani ko wata ba sannan idan mutum yaga yayi kama yanayin da yanayin rayuwarsa ko wani bangare yayi kama da wani abu daya ta'ba faruwa dashi ko yaci karo dashi a cikin rayuwar sa to yayi hakuri sai abu na qarshe magana ta akan )(✍️murubata ne)( littafin nan da basira na qirqira na rubata shi banyi amfani da tunanin kowa ba🤨 dan haka idan ka/ki kuka ci karo da wani kalma daidai da (A) wanda tai kama da wani 📗book naku da kuka ta'ba rubutawa to Ina mai baku ha'kuri🙇 domin basirarmu ce tazo daya 🤲Allah yasa yadda zan fara book d'in nan lafiya na qare shi lafiya🙏👏.
🤲 Alfarmar masoyin mu annabi muhammadu saw wa ahli kasa sahabbai nasa sarimul hida ansarun muhajaruna basuyi kama da kowa ba rayuwar daba annabi ba rayuwa ba dakai na fake rasulullah ban fake da kowa🙅.

1~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil mursalina.

💻©️®️♈♏🅰️
♈usrah ♏usa 🅰️bubakar
🗣️🗣️🔔📢📣📚Book d'in nan mallaki nane gumi nane kada wanda ya sayar min dashi kada wanda yayi yunkurin samun biyar dashi domin hakki nane sannan bugu da kari kada a mayar min dashi 🎙️Audio batare da an nemi izinina ba duk wanda yayi kokarin yin hakan hummm🙄 akwai mugujejiyar matsala🤨.

Wannan page din na farko naku ne yan uwan na jini Allah ya bar zumuncin mu yasa ya amfane mu duniya da lahira Allah ya kara mana son junan mu.
Zarah Musa d'an Adam
Najaat Musa Abubakar
Ambaby kano
Hajara ta Aminunta bkd
Batool Abdullah Dutse
Hauwa'u mu'awiya Kano
Batula Adam kano
Fatima Musa Abubakar maman little Zaran Aunty na gaida ku.

🤔 Think before you do📛🤨.
Ayi ha'kuri 🙇 idan an samu typing 📲 error 🔴 matsalar ba daga ni bane daga keyboard ne😝.

🆓🅱️🅾️🆗📝📘
👉✅🅾️TE
🤙COMMENT
👉FALLOW.

🗣️PAID BOOK
👂PAID BOOK
🤟PAID BOOK
#500 Naira d'ari biyar farashin sa babu tsada ku biya ku karanta halak domin gumina ne🙁 mallakata ne🙅.

ACCOUNT NO:2410673902
YUSRAH MUSA
ZENITH BANK🏦.

⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️
⛔SANARWA ⛔🤸 SANARWA⛔🤸
⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️⚠️
🗣️🗣️🗣️ PLS 'YAR/D'AN UWA DAN ALLAH IDAN KA/KIN SAN BAKU BIYA ba KADA ku KARANTA👏 min BOOK D'INA SHIYASA na SANAR TUN da WURI👌 KADA MUTUM YACE BAI SANI BA NAYI BOOKS da YAWA FREE AMMA WANNAN ba FREE ba ku BIYA ni HAKKIN GUMINA🙅 BASIRATA💁 LOKACINA🕝 TUNANINA🤔 ku KARANTA HALAK🤷 KADA ku RAINA NAUYIN HAKKIN WANI DOMIN a GURIN ALLAH ABU NE MAI GIRMA🤨 PLS🙏 ku biya kafin ku karanta cikin NISHAD'I babu tsaiwa gaban wanda ya halicce mu😣😔.

✍️📝 WRITER👇
1-YARIMA ABDUL-MALEEK f/book
2- RAYUWA BIYU p/book #300
3-SAFREEYYAH p/book #500
4-'DAN MILLIONAIRE f/book
5-HUSNAH KO BADIYAT f/book
6-MINAH-UMER Freebook
7-A GIDAN TALAKA f/book
8-ME KAMAR SÄRKÌ p/book #1k
9-ROYALTY paidbook
10-DAMA KECE freebook
11-KOWACCE 'KWARYA p/book
AND NOW NOW🤙👇
🌹TAJUDDEEN ARYAM🌹
PAID BOOK #500 IDAN KUN SAKA KUYI SECREENSHOT KU TURO TA WHATSAPP NUMBER NA👇
+234 816 098 3083.

IDAN KATI NE KUSA MTN #500.

Nagode Yusrah ce😊 nifa I have no girman kai🙆 if you are fushi😡 dani to wallhi you are just 'batawa kan k lokaci🕝.

#YUSRAHMS#
NO:0️⃣1️⃣&0️⃣2️⃣
Tsaye wata 'karamar yarinya 'yar kimanin shekara sha hud'u take a cikin wani qayataccen parlor kyakkyawa ce sosai mai dogon hanci fara tar babu ko tabo a jikinta kalar larabawa kalar camera tana sanye da wata iriyar kyakkyawar riga jaa mai tsada fuskarta da wadatacciyar fara'a sai juyi take tana baza rigar cike da jin dad'i domin kyautar Uncle d'inta ne cikin zazza'kar tsadaddiyar muryarta tace.

"Uncle na gode sosai Allah ya qara arziki rigar nan ta burgeni yau ka fito dani wanka nane rana tace ina sonka".

Lumshe ido wani kyakkyawan saurayi d'an shekara talatin yai yana kallon ta da murmushi a fuskarsa cike da burgewa amma baiyi magana ba a rayuwarsa yana matukar son yarinyar nan baida kamarta yana ji da ita 'yar d'an uwansa wanda yake ji dashi tamkar da duniya...........................

Muryar yarinyar ce ta katse shi jin tana cewa "Mum kinga kyautar Uncle Taj ko yayi min kyau"? Ta tambaya tana qure mahaifiyar tata da kallo jiran amsa.

Murmushi Mum tai tana ri'ko hannun ta cike da so ta shafa kanta daya kasance mai wadataccen ba'kin gashi da akai mata parking da ribom yasha gyara sai 'kyal'kyali yake tace.

"Kwarai kuwa Baby Aryam na kinyi kyau sosai kalli fa yadda kike she'ki kamar wata sarauniya ko irin sabuwar amaryar nan gaskiya yau kam Taj ya fito dake".

Dariya Aryam tai tana mayar da hankalinta kansa tace "to Uncle saura chocolate🍬 muje ka sayo min a Sahat yanzu kafin na tafi school"?.

Kafin yayi magana mum tace "a'a baby nifa bansan d'anyan kai ai basai kince ba tunda kinsan wannan kullum ne saiya kawo miki ki bari yanzu kinga hospital zaije kar lokaci ya qure kema kije ki cire wannan gown din ki sa'ko uniform d'inki yayan ki Ahmad zaizo yakai ki school yanzu na kira Hajiya Barakah a waya cewa kada kiyi latti maybe ma yanzu ki ganshi sauri kije ki shiryo".

Kwa'be fuska tai kamar zatai kuka take kallon Mum cikin shagwa'bab'biyar muryarta tace "ni yau bazanje school ba Mum tunda Uncle yazo a gurin sa zan zauna".

"Kamar ya haba Aryam kinga kije school d'inki Uncle Taj ba yanzu zaibar gidan nan ba saikin dawo".

Turo baki tai tana kallon sa ko zaiyi magana taga baice komai ba har lokacin dan haka kawai ta wuce tana d'an bubbuga kafa ta shige bedroom kai Mum ta girgiza tana murmushi tace "oh nikam yarinyar nan tana bani ciwon kai tsakani da Allah ace shagwa'ba taiwa mutum yawa ai duk laifinka ne Taj kaine ka sangartar da ita take mana abinda take so".

'Dan murmushi yaiwa Mum yana d'auko phone nasa ya duba lokaci ganin yana neman yin late a tafiya yasa ya mi'ke da muryarshi mai za'ki yace "Aunty zan wuce hospital ki huta lafiya".

Da kallo ta bishi tana cewa "ok Taj Allah ya tsare saika dawo yau anan zakai dinner ne ko gidan hajiya zaka wuce ta can".

Dakatawa yai yana cewa "eh anan zanci abincin dare insha Allahu amma ina da aiyuka zan dad'e yauban shigo muku ba kada ku jirani" yana rufe baki wata budurwa ta shigo kamar bata lura da mutum ba ta danyi wajen gurin sa tana bugarsa da saninta kafin ta tsaya harda lumshe ido tana sau'ke ajiyar zuciya tace.

"Tajuddeen Mahat dama kaine nake nema yanzun nan daga gurin Hajiya nake tace nazo nan kana nan ashe ta sani kullum kana nan gidan Aunty Hauwa ni kuma baka zuwa gidan mu meyasa"?.

Ko kallon ta baiyi ba ya matsa ta gefenta zai wuce da sauri ta sake shan gabansa tana cewa "haba TajDeen wai me naiyi maka ne da duk in muka had'u baka sake min saidai ka ri'ka cin magani bayan kasan matsayi na a gurin ka"?.

Wani kallo ya mata jin abinda take cewa au har wani matsayi take dashi wato fa ya fuskanci yarinyar nan 'yar rainin hankali ce amma yana daidai da zamaninta shine maganinta zai saita mata zama.......,...............

"Taj magana fa nake kana lafiya"? Ta fad'a tana qarewa dire halittarsa kallo madarar kyau iya kyau cikin so da son kasancewa dashi hummm ta mutu akan gayen nan batajin koda duniya zasu taru akan ta rabu dashi zata ha'kura inaaa never in history Sam har abada tana tare dashi a kowanne irin hali saita mallakesa matsayin miji ko baya so.

"Taj ko akwai abinda ke damunka yau ina nufin komai lafiya? Har lokacin ya mata banza bata damu ba taci gaba "Taj muje zanyi maka rakiya hospital d'in Nima naga yadda ake allura💉 maybe idan na aureka na ri'ka wakiltarka ranar da baka nan nayiwa patients d'inka allura sannan batun alkawari na dakai fatan baka manta ba dan Naga ka share batun ka baiwa iska ajiyarta"?.

Kai ya jinjina yana kallon ta lallai yarinyar nan yar rainin
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download TAJUDDEEN ARYAM

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album