Join Our WhatsApp Group

SAKAR ZARE Complete Hausa Novel Document by SAKAR ZARE


SAKAR ZARE

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

DOWNLOAD

Uploaded by @Taskar

Total Words: 61417



SAKAR ZARE

Reading Time: 5 Hours

Added On: 04, Apr 2023

Author: Safiyya Muktar Garba ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Elegant online writers

Author Phone : 09042684315

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 192 kb

File Type: doc

Views: 1306+

Download: 364+

Last download: 5 hours ago

DOWNLOAD
Description/Story: cikin ta ba abinda kakeji illa hayaniyar Walibai da suka cika dan™am kamar ana filin idi kowwa yana cikin farin ciki na murnar tafiya hutun da za ai, Malami na hango yana kora zuwa wajen Assembly.
Bayan principal ta gama jawabin ta da sauran malamai Na ji ana kirana zan gabatar da Nasheedul waWan wato (National Anthem) na larabci, cikin taku na a hankali fito na hau kan step Win cikin nutsuwata, da zazza™ar muryata na fara bqayan na fuskanci Waruruwan Waliban da ke kallona, (ista'idunna wa'a ta dunna litaqhra'anna Nasheedul waWan ba'a da addi aththalatha... Waaheed...ithnain....thalaatha)
ina gama faWa aka haWa baki gaba Waya wajan karanto taken, har sai da suka kammala sannan na nufi hanyar sauka a step Win ana ta kallona daga malaman har Waliban, don ni kaina nasan na birge kowwa, ko basu faWa ba saboda baiwar murya da Allah yayimin,
Principal ta sake karSan speakern tana faWar hutun da aka bayar na wata guda wajan ya kaure da hayaniyar su da murna aka fara rige_rigen fita daga filin don tafiya gida.
Hamida ta kamo hannuna "ke mutuniyar Wazu da kina Nasheed Kinga kallon da Sir yake watso Miki kuwa?" Nace "karki masa sharri.. to inma ya kalla menene?" Ta kama baki "au gaskyne wlh yarinyar nan kin fitsare," nace "naji" tai dariya mukai sallama.
Cikin nutsuwa nake tafiya kamar banason taka ™asa, ("don dama ni a Wabi'a ta ban iya sauri ba kwata kwata komai nawa cikin sanyi nake yinsa") ina shiga Amma na ci karo a tsakar gida tana aiki da sauri na ™arasa zan karSa tsintsiyan da ta ke shara ta ce "aa ummiena barshi daga dawowarki ko hutawa baki ba,?" na ce "Allah Amma ki kawo nai," ta ce "barshi jeki huta," na fara faWa mata labarin hutun Mu "gaskiyane Ummiena shi yasa naga ana ta murna" nai dariya "Amma wannn karon zan sha ziyara don zaga dangi zani" ta ce "ai ya kamata rabonki da su kin daWe, sannu je ki huta kan na gama," na ce "to" da shiga ciki.

Aliya shi ne asalin sunana amma ana kirana da Baby saboda sunan maman Amma ne mahaifiyar mamana wato kakata kenan, Ni ce ΄a ta huWu a wajan Ammata awajan Baa kuma ni ce ΄ar fari wato mahaifina,. Amma ta yi Aure a wani gidan ta haifi ΄a΄a uku suma duk mata Yaya Fαtima Yaya Habiba Se Yaya Aisha, kafin ta fito ta auri Babana,
Mu uku ne wajen Baa ni ta farko sai ™annena maza guda 2 Al'amin da Al'mustapa, Yayyena da muke uwa Waya su yaya Aisha duk sunyi aure tun tana gidan mahaifinsu kafin ™addara ta Rabasu. nikuma ina SS three a Secondary School ina dab da yin candy ™annena kuma JSS 3dukkansu suna shirin zana jarrabawar Placement, Sana'ar Baa itace harkar Nama wato Mahauci ne don kusan gadonsu ne, amma kusan duk sunbar harkar sai shi kaWai ynx sun koma kasuwanci, shikam yana nan kan bakansa... Shi sa Nama a gidanmu tamkar Sallah bama Abinci lami don tamkar kura nake bana gajiya da cin nama kwata² saboda ™aunar da ke tsakaninmu.

Zaune muke da daddare a kan Tabarma bayan sallar isha'i dukan Mu ana hira bayan an gama cin abincin dare Baa yace "Mamana (dan shima yana ma Amma Kara), hutun sati nawa aka bayar ne?"
"Wata Waya" "to ina da ina zakije hutu?" nako fara rattabo masa "gidansu Abban Zaria zanje gidan Iya (kakata) sai gidan su Waleeda.." "aa banda nan yayi Nisa baze yiwu kije ba Kinga hutun naku ba wani dade na ko kwaSe fuska ina Shirin hawaye Dan Allah Baa ka barni nikam zan ma Iya zuwa ko ina ka ji Baa!??
"Shikenan tunda kina so sai kinje ... Cikin murna na fara masa godiya yace yaushe zan tafi nace gobe ya ce" da gamo da kasawa kenan Allah ya kaimu.
Duk hirar da muke Amma bata sa baki ba su Al'mustapa ne ma suka ce" yaya baby dan Allah kije da mu nace" "tambaya Baa" ya ce aa ku bari kaida Al'ameen sai xuwa gaba kunje kaji?" ba musu suka ce "to,"
muka cigaba da hira kafin kowwa ya tafi makwancinsa.

&WASHE GARI&
Da Asuba bayan nayi sallah ban koma, ba kayana na shiga haWawa a akwatin mu ta zuba kaya, na zuba kayana da duk wani abu da nake bu™ata na zuge na ijiye gepe.
Kafin na fita na fara haWa kayan wanke wanke, na yo na kammala na sha re tsakar gidan mu tas nashare kitchen na maida kwnukan sannan na Wora abin Kari bayan na kammala naje nai wanka na shirya tsaf.. ina daWa haWa kayana.

Amma ce ta shigo Wakin da carbi a hannunta na dur™usa na gaisheta tace "ummiena sannu da aiki,"
Ba dae har kin kammala ba?
"Nagama Amma", na faWa ina murmushi tace "to Allah ya Miki Albarka" na Amsa da "ameen,"
fita tai tana bara Baa ya gama kuzo mu karya nace "to da zama bakin katifata... "
Muna gama karyawa muka mi™e Baa ya ce "mamana ince ko dai kin gama shiri?" Na ce "eh, Har ma na haWa kayana "to fito da kayan muje ko? ..
Har soro Amma ta rako mu tana mana fatan sauka lpy harda Wan guntun hawayena na rabuwa da Ammata na daga mata hannu da mata bye_bye su Al'mustapa kuma dasu zamu je tasha rakiya.
Har tasha suka rakamu na ce " nace to yan ™annena sena dawo ko?"
suka Waga min hannu yy Baby Allah ya kiyaye hanya na amsa da "ameen" suka wuce.
Baa ya sallame su suka wuce ina Waga musu hannu motar mu ta tashi daga Kano Line se birnin Zazzau.

&&& &&& &&&
&&& &&& &&&

Gidan Abban zaria muka nufa, me adaidaita ya diremu a ™ofar gidan muka ™arasa ina shiga kam yaran suka fara tsallen ihu ga yaya Baby! Dan nikam ta yara ce akwai ™auna tsakani na da su Maman Maryam ce ta para musu faWa " bazaku Bari ba se kun kayar da Ita?",

Suka daWa ko ru™un™umeni da ™yar muka ™arasa na zauna aka baibayeni ga Yaya Baby na fiddo tsaraban biscuits da sweets na basu,
Maman Maryam na min sannu da zuwa na ce mata "da Baa muke tare tace au kuma be shigo ba?.. gashi Abban naku ba ya nan kai Yusuf zo ka buWe masa sitroom yace "to" da fita..
"Baby kunsha hanya sannu dan Allah... Mamα ta faWa tana fita.
Sallar azahar mukai lokacin Abba ya dawo daga kasuwa ya shi ga wajan Baa, nikam ina dakin Maman Maryam bayan nayi sallah an kawo min abinci ina ci nake tambayan su Ameena akace " suna makaranta basu dade da tapiya b.
Muna zaune bayan la'asar ΄an makaranta suka dawo suka tareni suna ta murnar xuwana su Ameena dama sune sa'anina a gidan,
Aunty Lami itace uwar gidan ΄a΄anta biyu su ne ΄ammatan sa'annina Ameena da Rahma, sai ta biyun Maman Maryam itakuma ΄a΄anta uku Muhd shi ne babba sa'an su Al'mustapa se Maryam se Khadeeja, se ta ukun Amarya ΄a΄anta 2 twins Hassana da Hussaena,

Šakinsu muka shi ga da kayana Amina ta ce" wlh baki da kirki baby bakya ko neman mutane sede ke a nemeki nace" "am sorry sisina kinsan ba ma haka da ke" "ba wani can.."Allah kam kinsan banda waya fa",

"duk da haka amman ai kina Kira a ta Amma na tabbata da Walida ce da ko ta Baa ce kya ara ki kirata .. Rahma Ita ma ta karSa nai shiru suka cigaba da cashemin dan bani da ta cewa.. yo to me zance? nasan ni kaina ban da gsky,
muna cikin haka a ka turo Baa na kirana zami sallama na zura hijab na muka fi ce suka gaesheshi nima na gaida Abba " Mamana nikam na tafi se kuma yaushe?" Na ce "sai na dawo a gaeshe min Ammata ya ce zataji suka wuce Abba ya tafi rakashi muka koma cikin gida.



&2 week's letter&

Sati biyun da nai a gidan Abban Zaria nasha ziyara kam har gidan kakata Iya wadda ta haifi su Baa muka je na mata kwanaki taji daWi sosai da zuwana, muka je gidajen ΄an uwa da abokan arzi™i muka Sada zumunci.. ina ta shirina na tafiya Kaduna gidan su Waleeda.
Washe Garin ranar Asabar ya kama zan tafi na gama shirina komai da komai Abba ya sallameni ya ce "na Kula da hanya sosai tunda nasan wajan ina xuwa ni kaWai da kaina,"
su Rahma ne suka rakani tasha na hau mota mukai sallama inajin kewar ΄an uwana dan ΄an kwanakin da mukai da har mun saba..............

Lpy muka isa kaduna, aka fiddomin kayana nasamu a daidaita na hau se malali, Yana direni na sauka na bashi kuWin, ™wan™wasa get Win na shiga baba habu me gadinsu ya le™o yana ganina ya buWe ™ofan yana murmushi,
"ahh yau munada manyan ba™i ashe ya faWa Yana washe baki "wlh Kam Baba" na faWa da murmushi da shiga ciki Muka daWa gaisawa dashi yana tambayata "ya mutan gida?" na ce "duk suna lfy" (baba Habu Kam Yana da kirki sosai yasan duk ΄an gidanmu saboda ya daWe Yana aiki a gidan Baba Alhaji (Babansu Waleeda) dattijo ne mutumin arzi™i.)
kama min kayan muna shiga har ™ofar falo kafin ya juya ina godiya, shiga ta na tadda mutan gidan dukkansu suna zaune a parlorn, da gudu ta taho ta rungumeni uwa zamu faWi na dafe bango da tsananin murna ta kalleni "oyoyo Baby", na ce "nima nai missing naki irin so much Winnan.." nafaWa da ΄ar dariya... muryar Ummansu na jiyo tana"oh ni ΄asu waleeda baza ki barta to ta ™araso ba?" Hannuna ta ja Muka ™arasa shiga Muka zube tsakiyar parlorn,
"umma sannunku da gida ina yini," na faWa ina cire hijabina "lpy Lou Baby sannu kinji kinsha hanya sannu," yawwa "Abba ina yini" na faWa da kallonsa murmushi ya min da amsawa "lpy Lou ΄ata ya hanya" na ce "Alhamdulillah" "kinzo lpy ya kika baro mutan gidan?" Na ce "suna lpy sun ce a gaisheku "muna amsawa" "yaya Mubarak ina yini" "hjy Baby manyan ™asa na rufe fuskata ina dariya. "kai yy Mubarak to Allah ya amsa yace,"
"ameen ygd ya kika baro su aboki? "duk suna lpy mutuminka ma yanata mita se munzo tare tunda zanzo zariya ya yi murmushi "ai yakamata a zo da su sun daWe fa rabonsu da nan" nace "aikam dai" na waiga "ina su fadeel ne?" Umma ta ce "suna islamiyya" nace "oh shi yasa naji gidan shuru" "aikam dai parrots ba sa nan ba" inji Yaya Mubarak mukai dariya.

Waleeda ta ja hannuna tashi muje kikai kayanki umma ta ce. "kuje dai ki isheta da surutu ko hutawa ba tai ba" "aa fa umma Waki zamu ta watsa ruwa ta huta" ta ce "to," Kamamin kayan tai muka shige Wakin da yake mallakinta ne ™atone da gado da sif da mirror ™asan carpet ne me laushi se ™amshin air freshener yake yaji kayan alatu kamar Wakin wata uwar matan,
Hmmm..."Yan gayu ΄an uwan masu kuWi" na faWa a raina.
muka ™arasa shiga na zube kan gado "wash..
Allah kam nagaji sosai walee" ta kalleni da kulawa "bara na haWa Miki ruwan wanka kiyi Kya fi Jin daWin jikinki ko? " Na ce "eh"
ta shiga toilet Win dake dakin ruwan ta haWa min me Wumi na shiga na sillo wanka na da Wauro alwala kafin na fito ta shiryamin kayana a wardrobe na ce "ke se kace wadda zan shekara kike fiddomin kayana?" ta ce "ai shekaran zaki" na ce "na ga alama."
Kayan da nagani kan gado na saka na tayar da sallah kafin na idar ta kammala ta kawo min abincina nagama na linke sallayar,
"Baby sannu Dan Allah nasan kin gaji ko?" Nace "wlh Kam" ta mi™o min abincin muna hira ina ci, har na kammala muka daWa gyara wajen.
Sosai hirar yaushe gamo ta Salle tsakaninmu har yan makaranta suka shigo ake ce musu na zo da gudunsu suka ™araso na rungumesu muna oyoyo,
Fadeel ya ce "yaya Baby yaushe kikazo"? na ce
Wazunnan, Fadila ma " yaa Baby rabon da kizo har kin manta nasani," "nace wlh Kam ΄an ™annena ya makaranta?" suka ce "lpy lou," waleeda ta ce "tunda kun gaisa aje a cire uniform ai sallah" suka ce "to" tare da fita, muma muka mi™e don gabatar da sallar.
Zaune muke dukkan mu a parlourn muna dinner ana hira har muka...


Read / Download SAKAR ZARE

DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

DOWNLOAD
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album