Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»ΏCompiled By Umar Dalha Funtua.


Copied By Xayyneb πŸ’€πŸ’€


https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp

*DA SAURAN KALLO*!!!
πŸ‘πŸ‘
πŸ₯‘πŸ₯‘πŸ₯‘πŸ₯‘
πŸ‘πŸ‘
Fasaha online writers f. o. w.

*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳

story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€

~In the name of Allah the benepeciant the merciful~

Bismillaheer rahmanirraheem.
.....
πŸ…Ώ1⃣
*T* a shigo gidan nasu hannunta riq'eda wata 'yar q'aramar baby nokia tana waya, kaida kaga yanayin halin da nokiar take ciki kasan ta fara jin jiki dan har da wata 'yar siririyar farar salatif aka nad'e a q'asan ta dashi a wajen sa cajin kenan da wani d'an falan day'a na salatif d'in gudun kada wajen ya ida su6utowa yayo qasa.
amman inkaji yanda heenduh ke faman sake nonnoq'e sanyayyar murya tata tana magana harda wani lumshe idanunta zaka d'auka wata iriyar babbar touching ce take wayar da ita, wannan karan a tsiwace take fad'in
"mtsss haba dan Allah nace ka bari sai next week zamu had'u anan gida dan wlh kokazo yanzun kayi wahalar banza danba wai fitowa zanyi ba uniform d'ina zan goge danma kaji fah, haba ka fiye naci musaddiq wallahi"
daga can 6angaren day'a musadiq ya dafe kansa ya rasa miyasa yarinyar nan ke son had'a masa hyper tention ba da sonta a ransa kamar zuciyarsa zata tsinke yakeji, da q'yar ya bud'e bakinsa yace "to.. to shiknn gimbiya ta heenduh Allah shi kaimu juma'ar lpia ai kmr gobe ne inda saura kwana 2 ko nikeji? "
tana tsoki ta katse wayar take fad'in "ban sani ba nataccen mutum kawai" tana mgnr amman still hankalin ta na kan wayar tana tafiya dan qarasawa cikin gidan nasu,
da yake babu zaure a gidan bika wuce ne.
turo lips d'in bakinta tayi hakan ne kuma ya bawa qwan zuma cwingum d'in dake maq'ale cikin bakinta da yayi q'atoto damar fitowa ya fashe sannan ta cigaba da rats rats tana cigaba da sakin qarar q'wan cwingum din a bakinta abinda babanta ya hanata kuma knn wato qas qas na cwingum indai yana gida kuwa bata yarda ma ta fara sa cwingum a bakinta saiya fita dan ita kam sam sam batta iya taunar cwingum batareda da tai masa qwai da q'as q'as ba,
tana shirin d'agowa da fuskarta kenan daga saman wayar tata sakamakon sanin jarababben qamshin mutumin da tasan waye mamallakin turaren da tayi.
bata ankara ba kuwa by mistake taji goshinta ya doki gefen chest dinsa, da sauri ta ware masa manyan fararen q'al d'in idanunta a kansa fuskarta cike da mamakin miya kawosa gidansu bayan abinda ya faru jia tsakanin babanta da nasa dud akansa kuma?
ranta taji yayi wani mugu mugun 6aci sosai, nan ta sake ware masa manyan idanun nata akansa bayan ta soke wayar tata a cikin bra d'inta daga saman rigarta ta atamfa wacce ta fara jin jiki.
matsowa tayi da sauri a gabansa ganin yanda yake shirin zagaye ta ya wuce bayan gama binta da kallon banza da ya gama yi shima harda wani ta6e red lips dinsa yayi bayan ya kakka6e gefen farar rigar sa ta t -shert da wani blue hankicerf dinsa cike da qyanqyamin abun, wato a dai dai inda kanta ya d'an gogi qirjin nasa.
cak yaja ya tsaya shima ganin yanda tasha gabansa da sauri hannuwanta na saman kwankwaminta tana binsa da wata iriyar muguwar harara a tsiwace tace "miya kuma sake kawo ka gidanmu eye d'an masu kud'i?
uhm? yaya akai mahaifin ka har yasake barin ka shigo gidan talakawa kamar mu? ko bai san kazo bane em?
dakai nike fa mlm?
wata kalar zazzafan harara taga ya sakar mata tareda sake d'aure girar sa tamm tamm babu alamun fara'a nan danan kuwa tsabar k'warjinisa mai cike wa kowane jinsin mace ko na miji ido ya bayyana garesa, hakan ba q'aramin tsorata Heenduh yayi ba tareda haddasa mata faduwan gaba babu zato babu tsammani, amman sam saita kanne bata nuna hakan ba a fili,
'd'aurarriyar fuska a wajen sa ai ba yau ta saba ganin ta ba daman can bare ta sare.
"mai mugun hali, mutum ko dariya baima san ta inda ake farawa ba bare wani abu waishi ma murmushi indai kaga murmushin sa to tasan suna fira da maman tane ko babanta indai har yazo gidan, inko tana kusa ko haqorinsa day'a bata gani.
abinda ta fad'a knn a qasan la66anta,
"matsa ki bani hanya"
yayi maganar yana mai fiddo mata kalar nasa idanun magargad'a gareta na rashin wargi a cikinsu ko kad'an dud ya tsattsare ta dasu.
kuma har cikin ransa hk abun yk, ga kuma fuskar nan dai still gim da ita,
mamanta dake zaune a qofan daki a saman tabarma masassara ce sosai a jikinta amman dataji abin na heenduh bana q'arewa bane sam sam dan ita kam dai batasan a inda heenduh ta d'auko wannan masifar tsiwar ba a danginsu,
heenduh da batasan mamar na wajen ba sai muryarta dataji tace "bazaka bangaje ta bane kalipha ka wuce koka mammareta inda ita ta maida kowa sa'anta?,,
ta qarashe maganar tana aikawa heenduh da harara bayan had'a idanunsu da sukayi da mamar,, baice komi ba ya zagaye ta ya wuce dan shi baida lokacin yi mata ko day'a daga cikin abubuwan da mamar ta lissafo,, hasalima shi bason mgn yake ba inba kamawa taiba yatsani mutum mai hayaniya hkn yasa yake mugu mugun jin haushin yarinyar dudda ta kasance sister tasa ta jini kuwa amman babu wanda baiqi jinin kowa a cikinsu ba hatta iyayen nasu sunsan da hakan, hakan kuma ya samo asali ne daga banbancin halayya tasu,
zumburo baki Heenduh tayi bayan ta zauna gefen mamar kamar zatayi kuka tace tace "yanzu wai dan Allah mama har kin mnta abinda baban sa yayi mana kuwa jiya jiyan nan ba har nan cikin gida?'
dubnta maman tayi bayan ta d'anyi tari da qyar sannan tace "heenduh kullum qara nusar dake nike amfanin haquri a rayuwar yau, haquri shine ya kawomu a yanzun, da bamuyi haq'urin nan ba da bazamu kawo i ya yanzu ba, mama ta nisa sannan tace haquri gadadden abuni tun daga annabin farko Annabi adamu (A.s) har ya zuwa ga annabin qarshen zamani Annabi Muhammad rasulillah (SAW).
dan haka kiyi haquri mai haquri zai cimma gaci a rayuwar sa, kije ki zazafawa babanki tuwon sa kinsan ya kusan shigowa yanzun, ta qarashe maganar tana mai maida kanta ta kwantas bisa wani shafaffen filo wnda da gani tun na amarcin ta ne,
kan Heenduh tace wani saiga Khaleefa ya sake shigowa hannunsa dauke da jikkar nan ta likitoci wuyansa sagale da abin awo yunus a bokinsa na biye dashi a baya.
"sannu mama" cewar yunus yana mai zuqunnawa saman qafadunsa, "yawwa yunusa" cewar mama,, Khaleefa kuwa kusa da mamar ya matso yace cikin riqaqqan muryarsa "mama bari na auna naga miye matsalar,,,,, mamah tace "oh ni Khaleefa har cewa nai ka barsa nasan masassara ne zansa heendu kuma ta amso min magani a chemist,,, saida ya waiwaya gefen da Heenduh din ke zaune ya watsa mata harara bayan had'a idanunsu da sukayi tun zamansa wajen, batai qasa a gwiwa ba kuwa ta murgud'a masa bakinta itama ta miqe tsaye tana shirin barin wajen taji yunus na cewa
"headache din doctor namu barka da wuni" harara ta sakarwa yunus tuni kuwa ya sinne kansa yana dariya qasa qasa dan yasan bata son sunan da abokansa suke kiranta dashi, quta tayi ta ida wucewa tana fad'i a ranta "bakuda laifi laifin shugaban naku ne da ya samun sunan, wani takaici taji ya qara shigarta wai itace headache ma gaba day'a ? (ciwon kai)
a haka ta qarasa ta fara had'a murhun garwashin dan zazafawa baba tuwon nasa.
Khaleefa kuwa tuni ya maida hankalin sa ga awon da yakewa mamah, bayan ya gama aune aunen ne ya zare abin awon daga kunnuwansa ya dubi mama dud ransa bai masa dad'i ganin abubuwan da take dauke dasu na ciwuka a jikinta,
bayan gyara farin medical glass din idanunsa da yayi fuskarsa a damuwance yace
"amman mama miyasa kike z.......


~Xexen fasaha~
f. o. w.
[1/17, 3:09 PM] Xainab Documen: πŸ‘πŸ‘
πŸ₯‘πŸ₯‘
πŸ‘πŸ‘
*DA SAURAN KALLO !!!*

Story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€

Fasaha online writers f. o.w.

*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.

-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.

πŸ‘πŸ₯‘πŸ‘
πŸ…Ώ2⃣
Bayan gyara farin medical glass d'in idanunsa da yayi, fuskarsa a matuqar damuwance yace
"amman mama miyasa kike zama bakici abinci ba gashi ulcer ta kamaki har haka?
sannan mama ga maleria itama?
mama shiru tai bata ce komi ba, dudda tasan su d'in ba masu hali bane amman tasan mijinta bai q'asa a gwiwa ba wajen jajircewan sa akan ciyar dasu koda babu yawa ne kuwa,
Khaleefa a ransa fad'a yake
"why dady!! why dady!! please ya za'ace q'aninka d'an uwanka uwa day'a uba day'a kagaza tallafa masu a rayuwar su yanda ya dace dudda halin da kake dashi? amman zaka iya yiwa wasu alheri why shi bnda shi dady?
runtse idanunsa yayi a hankali gam2 sannan ya bud'esu ya saukesu kan yunus yace
"yunus je gida ka fito mana da mota quick please"
"an gama doctor" cewar yunus d"in, haka ya wuce tuni heendu ta rakasa da harara taci gaba da wanke tuwon a ruwa tana zubawa a tukunya.
mama tace
"a'a bana zama da yunwa mai sunan manya kawai dai nasan hakan nufin Allah ne a gareni, maleria kuma sauro a gidajen talakawa ai sai dai haquri Khaleefa kai dai Allah shi rufa asiri"
''aminn mama" cewar Heenduh data zauna a gefenta tana murza mata tafin hannunta, sannan cikin son bashi haushi tasake cewa"mama kinsan ai masu kud'in nan fa sam su basusan ana q'aq'anikayi ba a wannan lokacin ba saimu talakawa bayin Allah, shiyasa komi zasuga talaka yayi suke ganinsa a raine, amman dai dudda haka muma dai km Alhamdulilla inda bamuje maulan roq'o a gidan wasu ba bare azo ai mana surutu, babanmu ya iyawa talaucinmu kum...
buge mata baki maman tayi cikin jin kunyar habaicin dataji Heenduh d'in na sakarwa Khaleefa,,
cikin takaici tace "zaki rufemin baki kosai na farfasa miki shi yanzun nan sakarya kawai"
turo 'yan siraran lips d'inta tayi ba ta sake furta komi ba kawai taci gaba da murzawa maman tafin hannun nata dan samar mata da d'umi ga alama maman sanyi takeji na masassara.
dudda yasan wannan maganar shi wannan lazy headache din take jefamawa amman sam bai nuna hakan ba a fuskarsa bama, hasalima wayarsa dake hannunsa da yake dubawa kawai ita yafi maida hankalin sa a kai yana dannawa. duddai kuwa maganganun nata sun masa zafi amman babu komi tarata yake har yanzun.
wayar sa ce tahau ringing,
da'gawa yayi
"ok yunus gani nan futowa yanzun to''
abinda yace knn ya miq'e tsaye bayan ya d'auki jikkar tasa yace
"mama bari na kawo miki magungunan da yadace kisha" mamar tace "Khaleefa tun dawowar ka
q'asar nan daga makaranta yau kimanin sati 2 knn kake ta hidima damu dan Allah ka barsa in mlm ya dawo zai siyo min maganin kaji?"
"a'a mama dan Allah na roq'eki kada kice a'a a karo na biyu kema ai mahaifiyata ce fa" yayi maganar yana mai son a tausayawa kalaman nasa,, ita kuwa Heenduh kyab'e baki tayi a ciki ciki tace "dubesa kamar wani mutumin kirki mtsss harda wani cewa da mamata mamarsa,, hmm! ai wlh Allah sawwaqa mamarka nacen masifaffiyar nan marar kirki can kaje kaji da ita bawai tawa ba, sai nacin tsiya dubi fa dud abinda ya faru jiya amman saida ya dawo gidan mu yau kamar da kudin babansa a ka cika aka siyi gidan, mtss ta qara jan tsaki jin wata zuciyar tace mata "amman ai qanen babansa ne mai gidan ko heendu ? (babanta knn) dan ya shigo laifi ne Heenduh? yatsina fuska tayi a sace ta wani 6alla masa harara sannan ta dauke kanta tace a can qasan zuciyarta take fad'in "haba ni wlh tun bayan tafiyarsa qaro karatun likitancin nan da yayi har tsawon shekara day'a ba qaramin dad'i naji ba da nabar ganinsa shida wannan abokan nasa amman yanzun ya dawo suma sun dawo kuma, ita takaicinta ma yanda suka ci gaba da had'a musu majalissan abokansa a qofar gida a dud ranar weekend kowa na hutawa a gida ranar knn to abinnan ba qaramin takaici yake qunsa mata ba, shikadai ne Allah bai yassarewa nacin kallo ba a majalissar bisaga abokanan nasa masu nacin kallon tsiya, dan wani sa'in kotana son fitowa sai dai ra haqura.
maganar mama ce taji ta katse mata tunanin nata da tace "to shikenan Khaleefa AllAh shiyi albarka ya kuma daidaita tsakanin mahaifanku kaji"
cikin jin dad'in addu'ar maman Khaleefa yace "amean mama,
bari naje na kawo miki magun gunan saiki fara sha ynxun"
yayi maganar yana mai barin wajen da gangan yabi ta saman kan yatsan kafar Heenduh babban ya wuce abinsa kuwa hnkali kwance kamar bai taka komi ba,
yayi hakanne kuma
cikin mugunta da son ya kuma baqanta mata, dan yana lura da murgud'e murguden da take masa tun a lokuttan zamanta wajen "wata qara ta saki kuwa gamida dafe wajen da hannunta,, tana "ashhhh ! wuushh Allah na ya fiddan yatsa mama ynxun!!!"
da sauri mama tace "ke lafiyarki lau kuwa? "takamun qafana yayi mama,, tayi maganar a azabance,,
shikuwa tuni ya fice abinsa inda buqatarsa ta biya harda wani iriyar tsadadden 6oyayyen murmushi ya dinga saki tsakanin le6unansa. mama tace "jimin sakaryar yarinya, kinsan dai da gangan bazai taka miki yatsa ba ko? nasan bai gani bane saikiyi haquri kuma" Heenduh kuwa dmn akwai aukin saurin kuka dan ta tsani abin da ka ta6a lafiyar jikinta sam.
cikin qwallar takaici tace "wlh mama mugu ne yah kaleepa din can kedai ke baki ida sanin halayen saba shiyasa, wlh mama ni nasan da gangan yaimun inda daman ya tsaneni ba sona yake ba tuntuni"
''yaza'ayi mutum yaqi jininsa d'an uwansa banda shiriritanki kuma da kika saba?"
cewar mama, heendu kuwa tayi saurin cewa ''to nidai wlh mama ya q'i jini na nima kuma shiyasa naq'i nasa jinin😏"
tayi mgnr tana murgada baki kamar yana wajen. kuma hr lokacin da qwallan a fuskarta.
gyara kwanciya kawai mama tayi tana mai lumshe idanunta ita kam bazata iya biyewa Heenduh ba tana fama da kanta ma, jin mamar taki tankata yasata miqewa tsaye tana dangishi da qafar tana fad'i a cikin zuciyarta "Allah ya isa nikam dai walh mugu zai kashemun yatsa kawai kaje ka maidani kuturwa ina budurwa ta ka nakastani dan q'iyayya.
kuma nima wlh ynda ka tsaneni nima bn sonka har cikin ruwan raina.
a haka ta qarasa ta sauke tuwon ta kashe murhun ta dawo ta kwanta nan gefen mama ta d'auko wayarta daga cikin bra din tata ta fara neman layin sa'a qawarta dake kusa da gisansu,
tana da'gawa sa'a tayi saurin cewa "inye Heenduh yau babu plasging knn, danni nazata plasging din naki ne da kika saba shiyasa nai jinkirin dagawa dan nasan dana d'aga sainasha masifa wataqil ma ciko ya biyo gyartai saina siyi katin hamsin banci bn shaba inda yanzun babu katin shikenan d'an 10 bare mu rage zafi, kai mtn sun wa talaka baqin ciki wlh an lasa mana zuma a baki an janye"
tab'e baki heendu tayi tace ''eh ya sonki? yau kiji in gaya miki banna harkan talauci da tsiya dan account balance d'ina cike yake da creedit kamar zai fashe,,, dariya sa'a ta qyalqyata tana fad'in "kai hajiya heendu bari to na lallabo na zagayo nazo amin transfer danga alama musadiq yau ya gwangwajemu da kati available,,
cikin yatsina heendu uwar kakkafi da son iya taku tace babu matsala kawata sai kinzo" kashe wayar tayi tana mai d'an matsawa ta leq'a fuskar mama taga alamun barci take sonyi ma, komawa tayi inda ta taso taci gaba da danne dannen wayarta anan taci karo da d'ubban text message daga samarinta na qwaqwar son suzo wannan satin ciki kuwa harda musadiq nata. dukansu deleting dinsu tayi a fili take cewa a tsiwace kma
"wannan iyayen message ai saiku ida kashen 'yar ragwagwan wayar tawa ko bakusan cewa ba over load na message na kashe ginshinq'in ingancin injin d'in waya da batirinta ba????


~Xexen Fasaha~
f. o. w.
[1/17, 3:09 PM] Xainab Documen: πŸ‘πŸ‘
πŸ₯‘πŸ₯‘
πŸ‘πŸ‘
*DA SAURAN KALLO !!!*

Story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€

Fasaha online writers f. o.w.

*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.

-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.

πŸ‘πŸ₯‘πŸ‘
πŸ…Ώ3⃣
*W* ani d'an siririn tsuka ta kuma saki sannan ta maida wayar ta soke a breazer din nata, ta dawo gefen fuskar mama ta zauna sai lokacin ta lura ashe ma maman ba barci take ba, "tace lah mama nazata ai barci kike ma? yunqurin tashi zaune mama tayi, da sauri heendu ta kama ta ta ida miqewa zaunen ta jingina bayanta da bango, sannan mama tace a hankali tana mai dafe saitin zuciyar ta, "na dan fara barcin ma amman nan ta dafa tsakiyar zuciyarta tace "yawani tuqoni naji kamar zanyi amai mafarin farkawar tawa knn dan sam banjin dad'in wajen" ta qarashe maganar da qyar tana sauya fuska alamun ita kadai tasan ynda wajen ulcer din ke katsa mata, ciwon da wajen ke mata jitake ba dad'i har takasa kwatanta yanda yake kuwa a zahiri ma, "sannu mama insha Allah zaki daina jin komi,,
cewar heendu da take shafawa mamar wajen idanunta cike da qwalan tausayi,,
sallamar baba ne da yayi yasa suka maida hankalin su wajen tareda amsawa.
dawowarsa kenan daga kasuwa ya sawo kayan gwari (su cefane da sauran kayan miya)
dayake su yake siyarwa a nan anguwar can bakin hanya cikin rumfarsa,, da sauri heendu ta miqe tsaye ta zaro idanunta waje ganin yanda jini kebin gefen gwiwar baban nata yana zubowa har cikin takalmin qafarsa,, a guje ta qaraso wajen tuni hawayen da suke maqale a idanunta suka samu damar zubowa saman kumatunta ta ida kama masa ya sauke kwandunan cefenan daga cikin yar qaramar baron sannan ta koma kusa dashi hankali tashe take fad'in "baba na miya faru dakai hatsari kayi ne? wayyoni ni baba dan Allah miya faru,, dai dai lokacin mama ta samu ta iso wajen da qyar tana mai bin bango dan itama ganin jinin dake bin qafafun nasa da tayi ba qaramin tayar mata da hankali yai ba, da sauri heendu ta matsa ta ruqota ganin kamar zata fad'i da tayi,, mama tace "baban heendu miya sameka haka,, cikin tsananin tausayin mijin nata take maganar.
baban ya dubesu jiki sanyaye taya zai fara fad'a musu cewa dan uwansa kuma yayansa uwa day'a uba daya ne yayi qoqarin bin ta kansa da mota ya wuce baccin da Allah yasa yayi namijin qoqarin tsallakawa gudan gefen wanda hakan ya jaza faruwar jin ciwon nasa sakamakon kwatar daya danna qafarsa mai cike da yayi a ciki ramin kwatar na qasa bai sani ba,
wani kalar murmushi ya kalato tareda d'ora hannunsa bisa kan heendu yace"kada ku damu Allah ya kiyaye ma ai iya hakan, yanzun ku bari naje can cemist din sabo yai mun dreesing din wajen, da sauri heendu ta jawo qaramar hijab dinta tace "to muje babana sai na rakaka"
haka suka fita tana riqe da hannunsa maman ta rakasu da kallo,, bayan ta koma ta zauna zuciyarta cike da wasi wasin ta yanda akai ciwon ya samesa, anya hakan baya rasa nasaba da maganar da yayansa mukhtar yai masa jia a inda yace ''wlh isma'il yanda har iyalinka sukai sanadiyyar da har jini ya fita a jikin gudan jinin talliron d'ana Khaleefa abin sona to billahel azeem saina fidda maka naka jinin kaima matsiyatan banza kawai da wofi"!
gaban mama ya tsananta wata azababben faduwa, tagumi tayi tasan hakan ba izin kowa bane face na matarsa hjy fiddausi.
komawa tayi ta kwanta nan da nan jikinta y sake daukar gumi masassara nason rufeta shin kuka ta farayi tana fad'in "haba yaya fiddausi kina tsoron Allah kuwa a rayuwar ki? ,, ina matsayin qanwarki amman kike baqin ciki damu kinasa mijinki na wulaqanta dan uwansa da yar uwarki ni Zainaba? share hawayen fuskarta tayi da hannuwanta 2 sannan ta dagasu sama ta fara addu'a da cewa "ya Ubangijin mu Allahu na kawo kuka na gareka na kalar
wannan qadararran al'amari na tsakanin 'yan uwan juna dinnan guda 2 dayake faruwa wanda mace ta haddasa masu shi a tsakani, ya rabbi ya rabbi,,,,haka taita addu'a sannan ta koma tayi tagumi zuciyarta na cewa sai yaushe badaqalar nn zai zo qarshe ne? rufe idanunta tayi ruff tana tazbihi a cikin ranta kota samu sauqin damuwar dake addabar zuciyarta.

~shekaru 23 da suka gabata~......


Kuyi Manage pls


~Xexen fasaha~
f. o. w.
[1/17, 3:09 PM] Xainab Documen: πŸ‘πŸ‘
πŸ₯‘πŸ₯‘
πŸ‘πŸ‘
*DA SAURAN KALLO !!!*

Story and writing
by
Xayyneb πŸ’€πŸ’€

Fasaha online writers f. o.w.

*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.

~My daughter ummu sulaimu writer of sinadarin rayuwar aure, shafin nan mallakarki ne ke day'a qwallin qwal moxynki takice kema tawa ce har gaban abada ana kyawun tare a muddance Allah bar zumunci a tsakani d'aurarre dan wanda keyi dakai to kaima muddin rai dashi zakayi haka duniyar ta gada ay~😘

-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.

πŸ‘πŸ₯‘πŸ‘
πŸ…Ώ4⃣

~Shekaru 23 da suka gabata~.
***
Muku mukun sanyin da akeyi ne a jihar kaduna wanda ya sauko tun bayan gama sallar asubahi hakan yasa da yawa daga cikin masu salla a cikin babban masallacin anguwar tasu mlm Abdullahi sukayi zamansu a masallaci suna cigaba da lazumi har saida gari ya yi sha sannan suka fara komawa gidajen su.
Mlm Abdullahi na tafe shida 'ya'yansa maza samari 2, babban shine mukhtar dan kimanin shekara 30 sai qaramin ismail nada shekara
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment