Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tasoma shiga cikin wannan yanayin, duk wani pattern da wani password da yasan idan yasaka mata zata dau charge yasaka mata shiyasa tahau tsuma, ayau yayi alkawarin sai yashayar da ita zumar soyayyarsa sannan sai yasata acikin wata duniya wacce bata taba sanin cewar akwaita ba, hakan kuwa akayi domin Bilkisu kawai dai ayi sha'ani dan hamood mugun cutarta yayi da bai taba attempting bata farin ciki kwatankwacin hakaba saboda shi kansa kawai yasani, duk fahad yabi ya rudata tagama fita hayyacinta,rikeshi tayi kamar zata koma cikinsa lokacin da nutsuwarta zata zo, duk da shima yana cikin wani hali amma saida yayi dariya domin a yar kauye tafito ba yar birni ba awannan fagen,

"Wayaga Ambaliya...." Yafada acikin ranshi, saida yabarta tagama samun nutsuwarta sannan shima yafara kokarin nemo tashi nutsuwar, jikinta gaba daya yagama mutuwa murus babu karfi ko kadan cikin wannan halin taji abinda fahad ke neman aikatawa ita dai yau tasan tafaru takare dan bazata iya hanashi ba yariga da yayi nisa tabar damarta tun da farko saboda tamkar mayunwacin zakin da yayi kwana da kwanaki baici abinci ba haka ya zame mata, tanata kokarin tureshi amma takasa saboda jikinta amace yake, kuka tafara yi aboye saboda bata son yaji yasamu damar rainata amma inaa tun tana na boye harta fara na fili, tana kuka tana magiya amma yau fahad yazama kurma kuma makaho dan baya ji kuma baya gani kawai abinda yayi niyya yabada himma,murya bilkisu ta bude tana tsaga kuka daga baya taji shima yafara tayata, tabbas yau badan ruwan da ake kwararawa da babu abinda zai hana husnah jiyo duk abinda ke faruwa, jin kukan nasu yafara yawa yasashi rufe musu baki tahanyar hade bakinsu wuri guda zuwa wani lokaci yasake budesu suka cigaba da koke kokensu yaufa tunda yasamu dama baiyi wasa da damarsa ba saida ya tabbatar sun zama abu daya, har lokacin kuka takeyi sosai kamar me shima yana tayata, rungumeta yayi sosai har lokacin yana samanta sai sauke numfashi yakeyi kamar me, tureshi tayi cikin kuka tace,

"Ni dagani... Ka dagani..."

Shiru yayi mata har lokacin yana manne da ita bai dagata ba yanata faman ajiye numfashi, saboda yasan idan yatashi sanyin da zata ji ba kadan bane saboda gaba daya windows din dakin abude suke. Yana jinta tanata shasshekar kuka sai jan zuciya take shima haka,gaba daya yarasa ma wanne irin farin ciki zaiyi saboda ayadda yasamu Bilkisu abin yayi mugun gigita tunaninsa kwata kwata baiyi tsammanin cewar zai sameta a matsayin cikakkiyar budurwa ba amma sai gashi ya isketa fiyeda muradinsa,

Harshensa yakai saman wuyanta yana sake lasarsa ta ko ina, tureshi tayi amma ko motsi baiyiba maimakon ma yabari sai yakoma lasar saman kirjinsa,kuka tasake fashewa dashi cikin sauri ya maida bakinsa kan nata dolenta tayi shiru, duk da yariga da ya karbi abinda yajima da tsole masa ido hakan bai sa ya ya kyaleta ba sai neman fitina yake tayi yaki yarabu da ita,kuka kam ta shashi harta godewa Allah saboda ita yanzu babban tashin hankalinta tayadda zata iya kallon fahad da safe, duk sai taji kunya da haushi sun kamata. Suna nan kwance nane da juna har aka fara kiran assalatu sai lokacin ya iya tashi,

"Tashi muje kiyi wanka..."

Shiru tayi kamar bata ji abinda yaceba, sake maimaitawa yayi amma shiru sai kuka take ta faman yi,

"Am very sorry soulmate wallahi bada niyya hakan tafaru ba.... Tsautsayi ne..."

Kukanta taci gaba dayi tana tattatare gashinta Wanda ya hargitsa mata,

"Yi hakuri ki tashi muje kiyi wanka..."

"Bazanyi ba.... Ni ka kyaleni" tafada cikin kuka,

"Allah yabaki hakuri..." Daga haka yatashi daga kan gadon har lokacin ba adaina ruwa ba windows din dakin yaje ya rurrufe bayan ya dauki wayarta dake saman mirror rufe dakin yayi rikif da cuttens sannan yadauki tea flask dinta wanda ke cikeda ruwan zafi, cikin fada tace,

"Malam ajiye min ruwana...."

"Yi hakuri zan dafa miki wani"

Shiru tayi taci gaba da shasshekar kukanta shikuma yashiga toilet, kai ashe garin dadi na nesa, ashe mata suna suka tara..... Ashe wani kaya sai dai amale, wadannan maganganun sune yaketa fada acikin ranshi, dama yasan za arina saboda bilkisu ta hada duk abubuwan da yake muradi sai gashi yau yasamu dama ya yi son ranshi,

"Allah sarki soulmate na wahalar dake, nakasa controlling kainane shiyasa" yafada cikin zuciyarshi, finally dai yau gashi Bilkisu tazama tashi da wadannan maganganun yayi wanka yafita, yana tsaye gaban wardrobe yana duba kayan da zai saka aka kawo nepa,

Runtse idanuwa Bilkisu tayi tana hawaye gaskiya sai yau tagane fahad yadade da gama rainata, bata taba sanin shi cikakken marar kunya bane sai yau, tana ganinshi yasaka t shirt da three quarter yafita, kitchen yashiga ya dafa mata ruwan zafi cikin babban flask's sannan yakai mata daki, lokacin har ta dan fara bacci yatasheta, harara ta dalla masa sannan tamaida idanuwanta ta rufe, shi kam bai kwanta ba har saida yayi sallar asubah, ahankali ya kwanta gefenta yana facing dinta kana kallonta kasan ta wahalta, tsura mata ido yayi yana kallonta wani sonta yake ji yana sake shigarshi gaskiya Bilkisu ta cancanci yabata award duba da irin shekarunta amma ta tsaya ta kare mutuncinta, shekara talatin da doriya ai ba wasa bane gashi kuma tana fita aiki tana gwagwarmaya da maza awaje amma duk da haka ta daure,

"Gaskiya ke jaruma ce....." Yafada ahankali yana kai hannunsa kan bargonta da take lullube aciki, kamar marar gaskiya haka ya rinka yi sand'a sand'a har yashige ciki ya matsate sosai suna shakar numfashin juna, hannu yakai kan kirjinta cikin bacci taji ta buge masa hannu, murmushi yayi yaci gaba da kallonta har baccin shima yayi gaba dashi.

Misalin karfe 7 Bilkisu tafarka bude idanuwanta tayi taga fahad ajikinta ya wani kankameta take daren jiya yafado mata, dama ai yasha fada mata wai duk ranar da yatashi kamata sai ta raina kanta kenan wannan ne dalilinsa na sakar mata karfinsa? Harararshi tayi ta daga hannunta da dan guntun karfin da yarage mata ta turashi, bude ido yayi sannan yamayar ya rufe bayan yamatsa daga jikinta, sai yanzu take nadamar kin bin umarninsa da bata tashi tayi wanka ba tun jiya domin jikinta gaba daya yayi tsami yanzu ko ina ciwo yake yimata bata jin zata ko iya sauka daga kan gadon saboda azaba, rasa ta yadda zata tashi tayi sai ta yunkura saita koma ta kwanta duk yana kallonta,

"In daukeki inkaiki....?" Taji yafada cikin rada,

"Bana so....." Tafada cikin fada,

"To shikenan" yafada yana kunshe dariyarsa, kwanciyarta taci gaba dayi saboda bata san ta yadda zata tashinba, tashi yayi yazo zai dauketa nan tafashe da kuka,

"Kuka dai kuka dai hajjaju.... Dan Allah kirage kukan nan Adda labour"

Ji tayi kamar ta kwadeshi jin ya kirata da Adda, tamkar jaririya haka taga ya dauketa yayi toilet da ita,ruwan zafinta yakoma ya dauko mata bayan ya ajiyeta,

"Ni ka fita.... Zanyi wanka"

Juyawa yayi yafita, jikinta ta samu ta gasa sosai sannan taji dama dama, wanka tayi tafita ahankali tana takawa, fahad dake tsakiyar daki tsaye yana rikeda bedsheet dinta suka hada ido ita yau kunyar duniya ta taru mata aka wai itada fahad ne jiya suka raya sunnah ko amafarki bata taba kawowa haka zata faruba. Zama tayi kan stool tana duba doguwar riga saboda tagaji da tsaiwar,fitowa yayi daga cikin toilet din yana kallonta kasa kasa gaba daya idanuwanta sunyi luhu luhu duk fuskarta ta kode kuma ta kumbura, sai tura baki takeyi tana kunkuni,

"Mugu kawai..... Azzalumi mamugunci kawai.... Kawai dan kaga kafini karfi.... Kazami... Da wani kazamin bakinshi awurin...."

Duk abinda take fada yana jinta amma bai tankaba sai na karshen,yasan dalilinta na fadin haka saboda irin baran baramar da bakin nashi yayi adaren jiya, murmushi yayi sannan yace,

"Ni bakina ba kazami bane tunda ai inda ya taba din mai tsafta ne...."

Shiru tayi masa tazaro doguwar riga mai karamin hannu,

"Bani wuri zan shirya..."

Kan gadonta yaje ya haye yana murmushi wato ita wannan tamanta jiya yagama ganin girman natane gaba daya da zata rinka korarshi? Kwanciya yayi ya dan rufa amma yana kallonta, salla tayi azaune sannan ta tashi bayan ta idar, ita tana yiwa fahad kallon karamin yaro ashe ita yamayar small girl bata saniba, kan gadon taje ta kwanta tana harararsa, kwanciya tayi aranta tana cewa,

"Yanzu dama akan wannan kayan wahalar husnah ke jin haushina? Ni wallahi taje nabar mata.......wannan wahala har ina... Allah sarki su maama ashe yaran nan haka suka sha azaba suda akayi aurensu ma shekarunsu baiyi rabin nawa ba...."

Tunani take tayi aranta har taji muryar fahad yana cewa,

"Thank u soulmate and am very sorry, it was a mistake...."

Bude idanuwanta tayi amma takasa kallonshi, kawai saita juya masa baya ta fashe da kuka,

"Meye kuma abin kuka? Am sorry, inkira husnah ta dubaki?"

Ai tana jin haka tajuyo afusace tana harararsa,

"Sai dai uwar...." Shiru tayi bata karasa ba amma yasha harara fa,bayanta yamatsa ya kankameta yana shakar kamshin da gashin kanta keyi, turewar duniya tayi masa amma takasa dolenta ahaka bacci yayi gaba dasu gaba daya, duk haushinsa takeji fitinanne kawai saboda yadda yake shafa mata kirji acikin bacci bayan kuma babu abinda tasawa kirjin nata, daga daren jiya zuwa yau ta fahimci yana son wasa da kirjinta abu kadan sai yakai hannu, ita dai bacci rabi da rabi tayi saboda fitinarsa, wurin 10 suka tashi har lokacin ana yayyafi ruwan da aka kwana anayi bai gama daukewa ba, wanka yashiga yayi yafito yatsaya gaban mirror yana shiryawa daga shi sai dan guntun pant na maza bai kai ko rabin cinyarsa ba, tana lura dashi sai wani munafukin murmushi yakeyi kasa kasa wanda tasan da ita yake dan tuni tajima da tsarguwa,

"Tab... Ambaliya.."

Taji yafada kasa kasa yana dariya, shiru tayi kamar bata jiba saboda me zatace? Abin kunya ne tarigada tayishi tabar masa jikinta yayi yadda yaso dashi adaren jiya tasan wannan yake yiwa wannan munafukin murmushin,dan rashin kunya ahaka yarinka kaiwa da kawowa acikin dakin arabin tsirara daga karshe yadauko kayansa yasaka jar t shirt mai gajeren hannu da jeans baki,

"Wanne magani zan siyo miki tunda kince baza akira husnah ba?"

Wayarta ta dauka ta kira khulsum tunda mijinta Dr ne ita saboda harga Allah bazata iya kiransu maama ba duk da cewa akwai kyakkyawar alaka tsakaninsu to amma wannan lamarin ai dabanne, har wayar tayi ta tsinke khulsum bata dauka ba, juyowa tayi ta kalleshi jin yazauna gefenta yana kai hannunshi kan igiyar dake gaban doguwar rigarta, kallon da tayi masa yasashi dan ja baya bata kai ga sake kiraba saiga kiran khulsum yashigo, lokacin da ta dauki wayar rasa abinda zata cewa khulsum tayi bayan abaya tagama cika baki yanzu kuma kawai sai khulsum taji fahad yayi aika aika? Katse wayar taji khulsum tayi tana dariya, tunani tafara yi to meya dace tayi kodai kawai cemasa zatayi yaje chemist yasiyo mata maganin ciwon jiki? Dan wallahi jikinta inbanda ciwo babu abinda yakeyi musamman ma cinyoyinta zuwa kafarta gashi duk sunyi tsami, jin shigowar text yasata saurin dubawa shi dai yana zaune yana kallonta duk da taki yarda su hada ido, gani tayi khulsum ta turo mata text akan abinda yadace tayi da maganin da yakamata ta nema tasha dan jin saukin radadi daga karshe khulsum takare da tsokanarta tana cewa lallai daren jiya yayi musu dadi gashi dama ankwana ana ruwa,

Mika masa wayar tayi batare da ta kalleshi ba nan yakarba yayi forwarding din massage din zuwa wayarshi sannan yabata, dan murmushi taga yayi ya lashi lips dinshi na kasa,

"Kazami kawai...."

Mikewa yayi tsaye yana yin wata mika ta musamman,

"Ranki yadade bari inje indawo, dan Allah karki kara yin kuka kinji?"

Banza tayi masa ta rufe idanuwanta tasake jan bargo, bargon ya dan ja sannan yakai fuskarshi dab da tata babu zato taji ya manna mata kiss akan bakinta, dauke fuskarta tayi tamayar daya side din, murmushi yayi yajuya yafita.....



*_Ummi A'isha_*

*Littafina na kudine me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*



53****Yana fita wani wahalallen bacci yasake yin gaba da ita yau kam tasan haka zata wuni tana baccin nan saboda daren jiya kadan tayi,

Fahad kam yana fita yaga dakin husnah wallahi gaba daya ya manta da ita sai yanzu yatunata dan ko lokacin da yake cewa Bilkisu akira husnah ta dubata bawai dan husnan na cikin ranshi bane shifa idan yana tare da Bilkisu yakan manta kowa da komai,

Bedroom din husnah yashiga har lokacin tana kwance cikin bargo da wayarta ahannu tana chaten, zama yayi gefen gado yana kallonta,

"Wai ke bakya gajiya da chaten ne? Haba asma'u ga abubuwanan masu yawa wadanda zasu amfaneki...."

"Ya fahad yanzu fa na dauki wayar ina duba group din yan class dinmu ingani ko zamuyi lecture din...."

"A wannan ruwan? Tab"

"Allah ance fa za ayi, tashima zanyi infita"

"Allah yabada sa'a, zaki kira napep ko?"

"Uhmmm, ya jikinka? Yadaina zafi ko yanayi?"

"Da sauki yadaina tun lokacin da nayi bacci.... Yanzuma fita zanyi"

"Ina zaka ya fahad? Ya anty?"

Murmushi yayi,

"Ba nisa zanyiba antynki kuma ai tana daki..... Kina son ganinta ne?"

Ajiye wayarta tayi tana mika tareda yaye bargon da take lullube,

"Wacce ni? Uhm uhm idan mun hadu dai sai mu gaisa"

Mikewa yayi yana murmushi,

"Husnah kenan.... Bari naje sai nadawo"

"Adawo lafiya...."

Lokacin da yafita gidansu yafara zuwa kasancewar yau antashi da ruwa har baba yasamu agida bai fitaba sukuma iyayenshi mata suna soya fanke da miya, acikin flask aka zuba mishi yatafi dashi, chemist din dake makotaka da gidansu salim yaje yasiyawa Bilkisu maganin sannan yakira salim yafito, arumfar chemist din suka fake suna gaisawa, salim ya kalleshi cikin tsokana yace,

"Mijin hajiya kai kuma meye yafito dakai cikin ruwan nan....?"

"Kasan me iyali, hajjaju nazo saiwa magani..."

Dariya salim yayi,

"Gaskiya kai mijin tace ne, sai yadda akayi dakai, yanzu acikin ruwan nan aka aikoka..."

"Dallah tafi can kai baka san mata da miji ba, wani abinma idan kasha giyar soyayya ka bugu to basai ance kayiba zakayi.... Ni bari nawuce nasan tana can tana jirana"

"Idan andauke ruwa to zanzo"

"Ina? A'a banda yau, yau matata hutawa zatayi basai kazo ba"

Dariya salim yayi yace,

"Kai dai kasani, mijin hajiya kawai"

Dariya fahad yayi yakarasa gaban rubber rubber dinshi yana cewa,

"Naji dai, ai nafi gwauro wanda yake kwanan shago"

"Agaishesu...." Salim yafada lokacin da yake shiga cikin gidansu. Tunda fahad yafita bilkisu take kwance tana bacci cikin bacci taji fitsari kamar zatayi me dakyar ta lallaba ta tashi ta sauka daga kan gadon, hula ta dauka tasaka akanta tafita saboda dole saita nemo ruwan zafi kitchen tashiga ta dora a karamar tukunya mintuna biyu ya tafasa tajuye ta fito tana gwame kafafu daidai lokacin husnah tafito cikin shirinta na tafiya school, tsayawa tayi tana kallon bilkisu amma bata yimata magana ba tabata hanya tawuce itama Bilkisu batace mata uffanba tunda aganinta ita husnan ce yadace tafara yimata magana amma idan ita tayi mata magana ma babu mamaki ta disgata taki amsawa shiyasa ta shareta tawuce, da kallo husnah tabita,

"Ciwon kafa take yine? Ko kuma bata da lafiya to? Nashiga uku kardai cikine da ita? Wayyo ni...."

Da sanda tabi bayan bilkisu ta kuwa ci sa'a Bilkisu bata rufe kofa ba amma tadai karota, bata hango cikin gadonta sakamakon net din da yake sauke ya lullube gadon, ita kuwa Bilkisu lokacin ma tana bandaki tana gasa cinyoyinta zuwa kafafunta da ruwan zafi saboda lokacin da taje yin fitsari kasa tsugunnawa tayi sam saboda tsabar tsamin da cinyoyinta sukayi bata san lokacin da tafara kwalla ba, husnah nata sand'a har labulen ta dage tana leken cikin dakin daidai lokacin fahad yashigo kwata kwata bata ji karar shigowar machine dinsa ba, shi kuma da yaganta tana leka dakin Bilkisu sam bai kawo komai ba aransa,ji tayi yace,

"Asma'u lafiya...?"

Firgigit tayi tajuya tana kallonsa,

"Ya fahad uhmm....uhmm dama... Dama anty ce naga kamar bata jin dadi shine na leka inyi mata sannu kuma banji motsinta ba.... Inajin bathroom tashiga..."

"Ok, kije mai napep dinfa yana waje, kije zan fada mata"

Daga kai tayi tawuce zata tafi tana kallon ledar maganin dake hannunsa da flask din abincin da yake rike dashi,

"Fanke ne idan kina so..."

"A'a bana ci...."

Daga haka tawuce tana waiwayenshi shikam bai san tanayi ba saboda dakin bilkisu yashige harda rufe kofa ganin bata kan gado yasan tana cikin bathroom yana ajiye kayan hannunshi sai gata tafito tana takawa dakyar sai cije lips takeyi,

"Sannu....." Yafada ahankali, bata amsaba sai tukwicin harara da ta bashi,

"Kaida wa naji kuna magana?" Ta tambayeshi batare da ta kalleshi ba saboda yau tunda garin Allah yawaye sau daya kacal ta yadda suka hada ido,

"Nida husnah ne wai ta leko ta gaisheki kuma taga bakya nan..."

Jijjiga kai kawai bilkisu tayi batace komai ba amma ita tasan abinda husnah tafada karya takeyi tunda tagabanta tawuce amma bata ko daga kai ta kalleta ba, yarinyar nan ta lura yar sherri ce ta ajin karshe amma ita dai bata da lokacinta,

Wuceshi tayi yabita da kallo gaskiya bilkisu akwai saurin karaya da raki dan gaba daya jikinta awani sanyaye yake gashi sai tattale kafafuwa takeyi, ta cikin rigarta yagane bata saka komai ba sai iya rigar kadai saboda ga alama nan yagani na fulaninta sunyi cirko cirko suna kallonsa, gaban gado tawuce ta zauna yabiyo bayanta shima ya zauna kusa da ita,

Matsawa zatayi ya rikota,bata yarda ta kalleshi ba tajuya masa baya sosai,

"Kinyi brush....? Ga abinci ayiyah tace akawo miki"

"Nayi..." Tafada atakaice,

"Inkawo miki abincin?"

"Uhmmm" tasake amsawa atakaice, tashi yayi yaje ya dauko mata yakawo mata gabanta sannan yafita domin kawo mata ruwa, bude fanken tayi yasha miyar taushe wacce ta wadatu da gyada da tantakwashi nan tasoma ci hankali kwance, ruwa fahad yakawo mata ya zauna gefenta yana kallonta amma mafi yawan kallon a kirjinta yake duk tana ankare dashi aranta tana cewa fahad dai ko maye ne sai haka saboda ya sakawa kirjinta ido tun ba yauba tun zamansu na farko tasha kamashi yana satar kallon kirjinta amma a lokacin idan suka hada ido sai ya basar ya sunkuyar da kai ko yafara shafa keya, atakure tagama cin fanken kwata kwata ma kwaya uku taci ta dauki maganin ta balla tasha, mike kafafunta tayi saman gado taja bargo ta rufe kafafuwan nata zata kwanta da hanzarinsa ya matsa wai zai gyara mata pillow din da zata kwanta akai, babu zato tajishi ya dadimi abunda yajima yana tsole masa ido, runtse idanuwanta tayi tama kasa magana dan har lokacin hannunshi na wurin,

"Nidai kabari dan Allah.... Kabari mana...." Tafada idanuwanta arufe tana tureshi amma takasa dan bai bari dinba, kirjinshi ta buga da hannunta sannan ta tureshi ya matsa yana dariya, rasa irin kwanciyar da zatayi tayi saboda tasan kota fara bacci sai ya taba tunda tun jiya suke wannan fadan dashi dan haka kawai sai tayi rub da ciki, dariya taji yayi ahankali yace,

"Duk salon rowar ne haka hajjaju? Ba kyau fa rub da ciki, idanma saboda ni akayi to afasa ba sake tabawa zanyi ba"

Banza tayi dashi taja bargo ta lumshe idanuwanta,

"Kai yaron nan fitinanne ne na karshe wallahi..." Tafada cikin ranta bayan ta kawar da kanta gefe daya har lokacin a rub da ciki take. Shima fanken yaci yasha ruwa sannan yakoma kusa da ita, dariya yayi sannan ahankali yace,

"Ohhh su hajjaju labour angama zagaye zagaye dai daga karshe kuma andawo min dole dai nine nabude fadar...."

Dariya yayi ya kwanta akan gadon bayanta yana rera waka ahankali,

"Ko anaso ko ba aso nine nabudeta fadar...."

Cikeda bacci ta dago kanta tana tureshi daga bayanta, tashi yayi yana kallonta,

"Lafiya kake kokarin tashina da hayaniyarka bayan kasan bacci nake?"

"Ayya labour tayaki baccin fa zanyi... Nima Allah bacci nakeji..." Yafada cikin shagwaba yana wani lullumshe mata idanuwa, mayar da kanta tayi ta kwanta amma kuma sai yaga tayi saurin sake tashi sakamakon cire belt dinshi da taga yafara yi yana kokarin cire jeans din jikinshi,

"Menene haka?" Tafada tana kokarin boye tsoronta da yake kokarin bayyana,

"Karki damu trouser din zan cire saboda damuna zaiyi, bana son bacci da abu mai nauyi"

Batayi magana ba har saida taga yacire wandon ya jefashi can gefe daya ya kwanta daf da ita sannan tasake kwanciya a rub da ciki, turata yayi yafara kokarin juyata yana cewa,

"Wai ke wacce mummunar dabi'a kike Neman ki koya ne.... Babu kyau fa"

Ganin taki juyawa yasashi tashi ya dauketa cak ya juyata takoma rigingine tana kallon sama saurin saka hannayenta tayi ta harde kirjinta kwanciya yayi yana murmushi,

"Duk dai wayon amarya......"

Shiru tayi masa kamar bata jiba sannan taki bude idonta, bai sake magana ko motsiba saida ya fahimci tafara bacci sannan ya lallaba ya cire hannayen nata yamaye gurbinsu da kanshi ya kwantar awurin ahaka yayi bacci. Gaba dayansu bacci sukeyi haikam kasancewar jiya basuyi na kirki ba har lokacin sallar azahar yayi yawuce basu farka ba domin wani ruwan ake tafkawa, saida karfe 3 tayi sannan Bilkisu tabude idanuwanta ganin yanda fahad ya kanainaye kirjinta yasata tureshi aranta tana mitar nacinshi, ya takurawa kirjinta dan jaraba baccinma akai zaiyi? Bude idonshi yayi ya kalleta nan ta kawar da nata idanuwan bata bari sun hada ido ba,

"Ya zaki katse min baccina....?"

Shiru tayi masa ta yunkura ta tashi dakyar tana cije lips dinta duk da dai ciwon ba kamar na dazuba amma dai da akwai, hannunta yakama yana kallonta idanuwanshi narai narai,

"Ciwon yake yimiki har yanzu?"

Kai ta daga masa alamun ehh, tashi tayi shima yatashi yana cewa,

"Am sorry..."

Bata amsa masa ba tayi hanyar waje yana biye da ita kitchen tanufa saboda tasake dafa ruwan zafi saboda wanda ta dafa dazu duka ta yi amfani dashi, gas ta kunna zata dora ruwa yana tsaye abayanta yana kallonta, tukunyar ya karba ya debo mata ruwa yadora mata, suna tsaye ya tafasa ta sauke sannan ta dauki tea flask din tana dan buda kafa bin bayanta yayi da kallo sannan yabi bayanta da sauri yana cewa,

"Kawo inkai miki..." Sakar masa tayi ya dan kalleta sannan yace,

"Wai wannan gwamewar duk menene musabbabinta? Ko nine?"

Banza tayi masa tawuce suna zuwa falo yasha gabanta ya tsaya yana gyara short wandon dake jikinshi,

"Yanmata Magana fa nake yimiki...."

Ji tayi kamar ta makeshi kuma tafashe da kuka daure fuska tayi takawar da kai gefe,

"In dan taba dan Allah?" Harara ta watsa masa ta gefen ido ta kewayeshi zata wuce da hannu daya yadawo da ita yana yiwa kirjinta kallon rashin kunya har lokacin yana rikeda hannunta daidai lokacin husnah tabude kofa tashigo Bilkisu bata jira karasowarta ba tawuce tashiga daki,

"Sannu da zuwa husnah..."

Yafada ahanzarce sannan yabi bayan bilkisu zuwa cikin daki saboda ko sallar azahar basuyi ba gashi la'asar ta kusa, a kan pillow yasameta zaune saman gado abinma dariya yaso bashi amma yafuske, butar da ta fito da ita ta dauka tacika da tafasasshen ruwan zafin tawuce toilet saida ta dan jima aciki sannan tafito saboda saida ta sake gasa jikinta,

A bakin kofa taganshi tsaye yana jiranta, "kijira ni muyi tare", yafada cikin tsokana, bata jirashi ba tayi sallarta dan lokacin da yafito ma har takai raka'a ta biyu, tana idarwa tatashi ta kawo la'asar saboda lokaci yayi. Kan gado tasake komawa ta dauki pillow mai laushi ta ajiye wurin kafarta ta dora akai ta kwanta bayan ta saki net din dake jikin gadon, tasowa yayi yazo yayi knell down agaban gadon kusa da ita dan har tana jiyo numfashinsa,

"Da zaki yarda wallahi sai inyi miki wani taimako..."

Shiru tayi idanuwanta alumshe hannayenta rungume akan chest dinta,

"Yanzu ina yafi yimiki ciwo?"

Kafafuwanta ta nuna masa zuwa cinyarta batare da tayi maganaba sannan har lokacin idonta rufe suke,

"To tsaya in taimaka miki..."

Tashi yayi yaje ya tsiyayo ruwan zafi a flask yazo yazauna gefenta yazame hular kanta nan gashinta dake jike ya bazu tasa hannu ta sake maidashi baya, rigar tata ya dan ja zuwa sama nan santala santalan laps dinta suka bayyana sai shining suke, tun daga kan kafarta yake gasa mata har zuwa cinyarta babu karya kuwa taji dadi mutuka domin ciwon yaragu da kaso mai yawa, lokacin da yagama harta dan fara gyangyadi, tashi yayi yaje ya ajiye komai da yadauko sannan yadawo, shammatarta yayi kawai taji ya cakumo kirjinta tashi tayi cikeda masifa yayi saurin guduwa yana cewa, "Ai ba ayin aikin banza a kano nima na karbi ladan aikina..."

Batayi magana ba tajuya ta gyara kwanciyarta taja bargo, saida ya tabbatar da tayi bacci sannan yakoma kan gadon ya kwanta kusa da ita yana wasa da gashin kanta. Husnah kam yau acike take famm da fahad saboda bai taba yin hakaba gaba daya yau sun wani kule adaki shida Bilkisu sunki fitowa, to me suke nufi? Kitchen tashiga ta dafa farar

Please Login or Register in order to submit comment