Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: ?*ARNAN DAJI*?


FAREEDA ABDULLAHI

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__





*BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JINKAI INAFATAN ALLAH YA TEMAKENI YABANI IKON RUBUTA WANNAN LABARI DANA DAKKO BA AKAN WANI KO WATABA KAGAGGEN LABARINE WANNAN SHINE LABARINA NA FARKO INAFATAN ALLAH UBANGIJI YABANI IKON YINSA CIKIN AMINCI KUBIYONI DAN KUGA IRIN SALON DAYAZO DASHI*



NASADAUKAR DA WANNAN LITTAFIN GA MAHAIFIYATA WADDA TA RAINENI TA KULA DANI TSAWON SHEKARU MASU YAWA JINJINA GAREKI MAHAIFIYATA




1-5

Garin kuguru dajine wanda wasu mutane ke rayuwa a cikinsa basu dawani addini dayawuce bautar wani katon gunki Wanda duk shekara sai anyanka masa mutane guda biyar yasha jini sukuma mutan garin suci naman suna bikinsu na al'ada duk shekara suna fita iyakar garinsu suna kama mutane duk Wanda Allah yasa tsautsayi yashigo dashi dajin suna kamasu su dauresu sai karshen shekara suyankasu subawa gunkinsu jinin sugasa naman aci asha burkutu basu da wata sittira sai dai susa fata ko ganyaye su rufe gabansu da ita matan Kuma su dan kara a mamansu idansun zama yammata suna daura auren duk wata budurwa a karshen shekara a abikinsu na shekara shiyasa ba karamin gagarimin taro akeba sarkin garin azzalimine bashida imani ko kadan idan kuma kikai haihuwar fari za a dafa dan acinyeshi Wanda sai anfara kaiwa sarki naman wannan kenan.





Tenkwai tenkwai way kina inane kije kidebo mana ruwa a rafi kinsan gidan nan bamu da ruwa ko kadanko ko sai dare yayi kinsan garin nan almuru na kawo Kai ba a zuwa rafi saboda mugayen abubuwan dake hanyar,Kai lamunde ganinan bara nabiyawasu rama, da aduke,sai mutafi yauwa kuyi sauri dai karku jima,tenkwai tasa kai da tulunta a hannu tana tafe tana wasa tabiyawa rama da aduke suna tafe suna hirar wasan daza ay na wannan shekarar aduke tace tenkwai wayko meyasa haryau kinki kisaurari ja'ene yakamata izuwa yanzu kibashi hadin kai tunda kinga har yanzu baki Sami Wanda ya kwanta mikiba tenkwai ta kalleta tace nifa banasan wannan rayuwar ta mutanen garinmu kawai Dan bansan yadda zanyiba amma gaskiya wannan yanka mutanen banasansa duk fa jinsunmu daya irinmu guda kuna kallo idan aka rasa mazanmu ake yankawa kanaji kanagani za a yanka abunda kahaifa Dan rashin imani ba afita agarin nan bame shigo mana duk wanda ya shigo sunansa matacce inafatan sanji yazo mana a wannan gari nisam bansan ja'e saboda dan sarkin garinnan ne shima bashi da imani tamkar mahaifinsa kinsan Kuma insarki ya fadi shine sarki amma zankara tunani akai zanyi shawara da lamunde.






Anan suka nemi waje suka zauna sunata hiarsu da hirar yanda wasansu na wannan shekarar zekaya yarda ake wasa da wuta awajen da macizai aduke tasa tulunta tana debo ruwa tanata basu labarin saurayinta tace tana dagowa saitaga kamar wani abu na yawo asaman ruwa tazabura ta firgice ta kwalawa tenkwai wani razanannen Kira dubamun kamar abu nake gani asaman ruwannan menene wannan tenkwai jaruma batada tsoro zuciyarta adake take amma akwaita da tausayi ta matsa kusa rama da aduke sai ja da baya suke tasa kafarta tashiga ruwan tana jawowa saitaga wani abu tasaki wata razananniyar kara wadda ta furgitasu gaba dayansu suka zura da gudu sukabarta a wajan tana maida wani irin numfashi saboda bata taba ganin irinsaba tunda take a rayuwarta.



Shin me tenkwai taganine daya furgitata kubiyoni a page nagaba.



*Feedyn bash*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: ?ARNAN DAJI?*




*?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION??*
{United we stand and succed;our ambition is to entertain &motivate the mind of readers}





FAREEDA ABDULLAHI

10-15







NASADAUKAR DA WANNAN PAGE DIN GA MASOYA WANNA BOOK NAWA INAJIN DADIN YADDA BOOK DINA YA KARBU GAREKU JINJINA AGAREKU MASOYA ????????????


A guje lamunde ta karasa kanta kafin ta isa micijin ya gudu tarasa yadda zatay ga tenkwai a kasa a kwance ga wani mutum daya firgitata ta rasa yadda zatay tadinga zagaye chan ta tuna tajanye mutumin zuwa wani surkukin chan cikin dajin tausayinsa ya ratsata ta dawo kan tenkwai taruke ta idonta yasanja kala yay kore shar aguje ta direta tabazama dawa akwai wani masanin micizai cikin dajin shiyasan kan dajin tana zuwa ta zube ta rushemasa da kuka durka katemakamun diyata na tsakiyar daji maciji ya sareta katemakamun a firgice ya Mike ya dakko jakar maganinsa ta fata ya biyo bayansa suna zuwa yana kallonta yace wannan kububuwace waddata addabi mutannen Bata taba saran wani be mutuba itama wannnan diya taki ba saranta tayiba hucintane amma yanzu zan mata magani ya dukufa nan da nan cikin sa a tadawo hayyacinta lamunde tadinga zabga masa godiya ya tashi ya koma dawa jiki b kwari yana ina lamunde yana ina kitemakamun munemoshi mutemakeshi banaso suganshi sukamashi lamunde ta toshe mata baki nina noyeshi Dan kar me magani yaganshi tashi muje mu dakko shi takamata suka mike da kyar take tsaiwa amma haka ta karfafi jikinta suka nitsa dawa lamunde ta dagashi dakyar tenkwai ta temaka mata suka fara tafiya saboda gari harya fara haske







Ana idar da sallah ta kwalawa me aikinta Kira ke maryama zonan aguje tafito saboda masifar tsoronta datake zan fita asra da ansar basu tashi ba idansun tashi ki kula dasu ki hada musu abinci ki shiryasu su tafi makaranta ni natafi tasa Kai tabar gidan oh ko ina zata da duku duku haka Allah ya kyauta ita mijinta ya Bata amma ko ajikinta wani farin cikima takeyi tasa Kai ta koma dakinta a guje take tukin kamar zata tashi Sama tana zuwa kofar gidansu afra tadinga danna mata horn takirata kefa nake jira gani nan jarababbiya uwar rashin hakuri fitowa zanyi tana fitowa ta shiga gaban motar kawata baki da hakuri da rayuwa duk wannan abun da kikai be ishekiba sai kin hada da boka yazama dole kodan muci kudi hankalinmu kwance amma da suhail ya tara kudi iya kudi yahanamu mu wala bayasan yabarni naje wasu kasashen shi kawai sai wata saudia nagaji da zuwa sai Egypt itama sai dai banda lafiya suko yara kina kallo sai dai akaisu jidda inaso inzama big madam yaki yanzu ay kinga yaywa kansa yana barzahu mukuma muci kudi mi wadaka muje kasar damukeso mu wataya hhhhhhh suka kyalkyale da dariya kina wutaaa wallahi inabinki da gas chewar afra sai wajen goma suka shiga garin zariya saboda sun hadu da cinkoso a hanya nan suka dauke hanyar makarfi suka nutsa cikin wani daji suka tsaya inda mota take tsayawa nan suka fara tafiyar kafa suna hawa dutsuna suna sauka saida sukai tafiyar awa guda sannan sukazo bakin wata katuwar tsamiya nan sukaji wani amo mara dadin saurara nan aka kyalkyale dawata mahaukaciyar dariya muguwa Yar gidan muguwa kinyo gado gado ba karambaniba naga komeke tafe dake abu guda dayane tsofaffinnan bazasu manta da dansuba bazasu dena masa addu a ba abu daya za'ay zamu cire musu tunaninki aransu bazasu kara zuwa wajenkiba bazasu karayi miki maganarsuba Amma sai kin maida musu da yayansa shi kuma kaninki angama dashi ga wannan kije tsakar rana karfe daya kidinga turare kina ambatar sunansu tsawon kwana uku to boka ga wannan a asiyawa aljanu shanu su sha jini ta ajiye bandir din yan dubu dubu guda goma hhhhhhh kufita da rarrafe aka daka musu tsawa da rarrafe suka taho suna tahowa sunzo dai dai wani dutse suka hada ido da ita suka zubaa mata ido cikin tsananin mamaki a matukar razane ta kallesu.








(Anan zan dakata fans sainaji ra ayoyinku yawan comment dinku shike kara mun karfin gwiywa cigaba da rubuta wannan littafin nice taku a Koda yaushe )





*Feedyn bash*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: ?ARNAN DAJI?*




*?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION??*
(United we stand and succed;our ambition is to entertain &motivate the mind of readers)





FAREEDA ABDULLAHI

5-10


Cikin firgici ta kara kallonsa taganshi kwance lankwam cikin ruwa Bata taba ganin mutum me kyau irinsaba tabbas wannan badan yankinsu bane ruwane ya kodashi nan gabar to amma kamar fa be mutuba tasa iya karfinta tajawoshi saitaga kansa a fashe yanata zubar da jini tasa kunnenta akan kirjinsa taji yana numfashi ta jawoshi gefe taboyeshi abayan bishiya yadda ba wanda zeganshi ta shiga daji tadebo ganyayyaki na tsaida jini tasa a wajen dayay rami ta dinga danna cikinsa ruwa yanata fitowa ta hanci ta baki amma be farfadoba yanata dai attishawa,



Da gudu aduke tashiga gidan tana Kiran lamunde yau mushiga tara badu ya temakemu tenkwai tana bakin ruwa tayi gamo lamunde ta dora hannu ta dinga runtuma ihu Kira take badu katemakeni ka kubutarmun da yata ita kadaice dani banda kowa banda komi sai ita kadai badu ka kawon temako rama kuwa tuni tagarzaya gidan sarki tana zuwa abakin shiga tagamu da ja e tazube tana haki fadi take jinjina gareka magajin kaho badu ya temakeka tenkwai na bakin ruwa tayi gamo inaga zuwa yanzu ba tenkwai kaimun aikin gafara sarkin gobe yana jin wannan magana ya mike a zabure ya saki wani ashar nan da nan ya kira fadawa suka dunguma sai daji suna bakin ruwa suna tafe sunata zage zage.





Tana zaune ta dora kansa akan cinyarta tajiyo kamar hayaniya daga chan nesa da sauri ta tashi tajashi chan chiki wajen wata bishiya tayi nesa da bakin ruwan tay maza tadawo bakin ruwa tana fitowa suka karaso ja'e ya kalleta ta kalleshi yace inayake meyasameki a gigice yake tambayarta tace ba komai naga jini a jikinki meyasamekine me kike boyemun bakomai nagayama wani dabbace tafito daga ruwa Amma na kasheta ba abunda yasameni kintabbata tace hakane yadakawa fadawan wata mahaukaciyar tsawa yace Kai kuduba lungu da sako kuga bawani abu nacutarwa anan nanda Nan suka bazu cikin dajin da gefen koshin suna lalube hankalinta yay masifar tashi dataga daya ya durfafi wajen data boye shi tadinga addu ar badu yatemaketa har ya kusa zuwa wajen ja'e yakwalo masa Kira yace kai kuzo mutay ku dakko wayan nan tulunan dukansu yasata agaba sai wayensa take suna tafe ja'e yanata mata hira Amma Sam hankalinta baya kansa yace ki amince dani bikin shekarar bana tunda yakusa a daura mana aure mutum daya ake nema daga nan zuwa wata biyu masu zuwa za agabatar da bikin ki amince dani ina Sam Bata San meyake cewaba hankalinta yana kan wannan mutum data tsinta abakin ruwa tana fatan karya farka ya shigo gari akamashi tunda dama mutum daya ake nema hankalinta yatashi gashi ba a shiga wannan dajin da daddare yanzu yazatay meye mafita sai da ya tabota sannan rayi firgigit Koda wata matsalane a a ko tunanin aurenmu kike tay yake yace karki daga hankalinki duk wata wahala ni zan dauke miki ita baku da matsala tace kabari zanyi magana da lamunde yadda mukayi zangayama ya bata rai ita zata zauna dani toko kinasona ko bakyaso kishirya aure a wannan shekarar nagaji da binki danake kina mun wasa kinsanni kinsan halina nine magajin garin nan Dan haka dole na samu abunda nakeso ban taba nema abu na rasaba bazan Fara akankiba nagaya miki dankinga inasanki a fusace ta juyo ta kalleshi tsakar ido saboda bata da tsoro tace bance bazan aurekaba amma baka isa kaimun dole ba sai nayi shawara Dan ba a karkashin kanakeba balle kaimun zalincinka daka saba ransa a matukar bace yace ni kike gayawa haka ya daga hannu ze mareta tarike hannun tace karka Fara Danni ba sakarya bace tawuce tabarshi rai bace.





Laminde na zaune kawai taga tankwai ta shigo kamar anjehota tana huci da gudu lamunde taringumeta tana kuka tace akacemun wani abu ya kamaki a bakin ruwa ki kwantar da hankalinki ba abunda yasameni ina cikin kwanciyar hankalina duk inda nake badu yana tare dani kawai tsorone irin nasu aduke tace nifa nagafa abun asaman ruwa amma kice ba komai dagaske nake gaya miki banga komai ba kawai wata dabbace a ruwa kuma na kasheta ku kwantar da hankalinku ga shi chan ankai muku tulunanku gida maza kuje kar anemeku nagode maku.





Way lafiyarki tunda kika dawo kin kasa magana ki zubawa waje guda idanu ko dai kinyi gamone tenkwai dakefa nake magana lafiyarki kuwa ta girgizata sannan ta dawo hayyacinta laminde ke babatace bazan iya boye mikiba na tsinci wani mutum a cikin ruwa na boyeshi a cikin daji banasan wani abu yasameshi saboda ba irinmu bane ba dan nan garin bane idansuka ganshi zasu kasheshi yabani tausayi kitashi mu shiga daji mu dakko shi heyyy tenkwai meyake damunkine kinfi kowa sanin gagarimar matsalar dake cikin dajin shin way ma waye shine kinsan idan aka kamamu munshiga tara wajen sarki kaho kawai kibarshi har y tashi achan tunda kintemakeshi ya koma inda yafito ta cikin ruwa tun kafin yan gari su farga dashi su cimmasa lamunde haka baze yiwuba inajin tausayinsa Dole muje mutemakeshi to kobari da duku duku kafin gari ya idda wayewa sai mu tay muzo dashi Amma inajin tsoro sosai karki damu lamunde ba abinda zefaru inajin hakan a jikina cewar tenkwai.






Momy momy ina daddy na yau kwana biyar banganshiga kince zedawo daddy beta Mana haka ba ko baya kasar nan yana kirana Kuma har yanzu kince ze dawo wallahi asra zanci ubanki yana chan yayi tafiyarsa yawon iskancinsa zaki dameni matsa kiban waje karna hambareki asra tasa kuka takama hannun ansar kaninta suka shige dakinsu sunata kuka da begen daddynsu kai tsaye ya sawo kai cikin falon yana wani mugun wari na Yan maye cike da maye ya kalleta komai ya kammala kimanin kwana biyar mun batar dashi daga doron kasa mu kasheshi mun cilla gawarsa cikin ruwa hhhhhh ya sheke d wata mahaukaciyar dariya dan haka kibamu rabonmu nida abokaina a wulakance ta kalleshi kai yahuza nifa yayarkace baka da mutunci wlh Dan kunmun wannan Dan karamin aikin sai na biyaku a wajenku wannan ba komai bane Kuma kasan idan wayannan tsinannun iyayen nasa sukaga nafara wadaka da kudi zasu dago wani abu kanagani sun kasa tsaye sun kasa zaune neman mafita kawai suke naji labarin angano motarsa a bakin titi inda kuka daukeshi dazu al ameen kaninsa yazo yake gayan shima zasu tsananta binkice akansa sunata addu a kasansu kabari ba yanzuba sai komai ya lafa sun hakura ke kin isa cewar yahuza wallahi Jeddah kinyi kadan koki bani ko yanzu ki bishi inda yaje ba mijinki bane ba dukiyarku bace dallah malama bani ko yanzu na farke miki ciki kiga Yan hanjinki a waje na dibi abinda zan diba Jeddah jiki na rawa tace baya ajiye kudi a gida kasani kudin gidan duka bazasufi dala dari biyu b to wallahi sai dai ki hadon da sarkokin ki masiyar shegiya me rowar tsiya uwarkima ba Bata kike ba duk da itama shegiyar ita take daure Mana gindi (wa iyazubillah fans kunji fa uwa dakanta Allah Kai mana kyakykyawan karshe kabamu iyaye nagari) bare mu kannenki ke kanki kin mallaki dukiya me tarin yawa saboda mijinki ya sakar miki komai Amma saboda San zuciya irin naku keda uwarki duk da mora mata kikeba kuka yanke masa wannan hukuncin kuma Ni kinsan dole a biyamu wlh tashi ki dakkon kudi yadaka mata tsawa da gudu tashiga daki ta hado duka sarkokinta ta dakko masa duka kudin dabatasan adadinsuba Amma daloline Dan tasan halin yahuza bashi da imani kanintane cikinsu daya amma besan wani abu way shi tausayi ba tana kawo masa ya sheke da dariya yace shegiyar kaya ganin kabari mesa a tuna Allah ya warce ya kara gaba yana fadin zan dawo Dan ba wannan ne kawai kasonaba yana fita talalubo wayarta ta dakowa kawarta Kira tana dagawa tace afra kina ina maza maza kizo muje wajen boka akwai matsala wannan shegen yaron yahuza zeban matsala da wayannan dattijawan iyayyen na suhail wallahi basu isaba maza kizo haba Jeddah la'asar fa tayi koso kike sai dare zamu isa kiyi hakuri zuwa asuba sai kibiyo kidaukeni kinsan hanyar Bata da kyau shikenan amma Dan Allah ki shirya da wuri bamatsala sai goben nagode







Tenkwai kwance tana ta juyi takasa bacci kawai hoton wannan mutumin take gani tunda take Bata taba ganin mutum me kyansaba ya burgeta yanada kyau me daukan hankali ita tunda take Bata taba ganin mutum me kyansaba wacece tenkwai yace awajen lamunde da aska mahaifinta ya rasu tun tana shekara tara ita kadaice wajensu lamunde ba wata kyakykyawa bace ta tashin hankali tanada dai kyanta dai dai nata sai dai fa akwai dukiyar fulani ga maka makan maxaunai ga hips Kai abundai ba a magana idan tana tafiya Dole ka shagala da kallonta saboda takuntama abun kallone tana taku day sai jikinta yay wata girgiza me tadawa maza hankali kaf garin kuguru ba wata matashiya budurwa me diri irin nata sai dai afita kyan fuska gata da kyan hali uwa uba nutsuwa da tarbiyya kamar ba mutuniyar daji ba tana da tarin masoya saboda Allah yay mata farin jinin samari duk cikinsu b wanda take kulawa sai gashi Dan sarki kaho ja e yana nemanta shiyasa kowa ya janye sabod masifar tsoronsu da akeji a gari bashi da imani ze iya sawa a fillema Kai baruwansa tayi juyi takasa bacci kawai burinta gari ya waye lamunde tayi juyi takalleta tace ki kwantar da hankalinki zan temakeki ki dakko shi kikawoshi nan har ya warke sai mu sashi a hanya ya hanzarta barin garin nan indai kinyarda da murna da farin ciki nayarda lamunde shiyasa nake kara kaunarki banda kowa saike a garin nan karki damu Amma ki samu wadataccen bacci.






Ja e nashiga gida rai a matukar bace ya shiga dakin mahaifiyarsa yana huci asalin mahaifiyarsa fulanine irin masu yawo hanya ta kawosu kusa da garin kuguru tsautsayi yasa sarki yazo giftawa ya gansu yasa aka kamesu agabanta ranar bikin shekara aka yanka babanta ya aureta a ranar mahaifiyarta ta hadiyi zuciya ta mutu bakin ciki yay mata yawa tadauki alwashin saita kawo karshen wannan zalunci tayaya Bata da me tallafa mata kyakykyawace ta karshe itace matar sarki kaho ta 34 duk cikinsu ba wadda ta taba haihuwa dashi ko batan wata haka tanaji tana gani tazama matar kaho wata su uku da aure ciki ya billo bakin ciki wajen sauran matan ba a magana gashi sunsan halin sarki kaho akan cikin ze iya sawa a fille musu kai ahaka a tsa gwame ta haifi ja e suka hada kansu suka tura amintacciyar baiwarsu guda wajen boka sukasa yay mata abunda ba ita ba kara haihuwa yace angama yabasu magani sukasa mata a kofar dakinta tunda ta tsallaka shikenan itama Bata kara haihuwaba bayan ita ya auro mata goma sha biyu suna Nan Amma ba wadda ta kara haihuwa a gidan shiyasa ya dau San duniya
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment