Join Our WhatsApp Group

AKWAI LOKACI Complete Hausa Novel Document by AKWAI LOKACI


AKWAI LOKACI

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 178606



AKWAI LOKACI

Reading Time: 14 Hours

Added On: 10, Apr 2023

Author: Fatima Rabiu Ummu Affan ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : GORGEOUS WRITERS FORUM

Author Phone : 08104335144

Book License : Paid

Category: Love Novels

File Size: 595.22 kb

File Type: doc

Views: 8003+

Download: 1794+

Last download: 4 days ago

Description/Story: аЯрЁБс;ўџ 
™ўџџџ€‚ƒ„…†‡ˆџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџ§џџџџџџџўџџџўџџџ
ўџџџ !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~‰Root Entryџџџџџџџџџџџџўџџџџџџџџџџџџџџџўџџџџџџџџџџџџџџџўџџџџџџџџџџџџџџџўџџџўџџџўџџџўџџџўџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџџўџ
џџџџ РFMicrosoft Word-Dokument
MSWordDocWord.Document.8є9Вqўџр…ŸђљOhЋ‘+'Гй0|8 @
L X d
pщ§0@@@@ўџеЭеœ.“—+,љЎDеЭеœ.“—+,љЎ\щ§щ§
[ZёџZNormal 1$*$A$/B*OJQJCJmH sH PJnHtH^JaJ_H9FўFHeading
Є№Єx$OJQJCJPJ^JaJ4B4 Text BodydЄЄŒ / List^J@""@Caption
ЄxЄx $CJ6^JaJ]:ў2:Index $mHџsHџnHџtHџ^J_HџVўBVPreformatted Text
ЄЄOJ QJ CJPJ ^J aJx_ џџџџ№ЦdЌ *6"ќ)p0Є7V=6DвJІQШWLZT]аc~jцqЊvЎ}|„@Œr”n›ŸŒЃъЉ$АМЖ”О`ХЬТд„мlсLфŽэЎїxў,6h8$^,z16і9и@NFаMTˆ[ŽaiFoіwц}š‚T†аŒЈ”д›„ЃОЉаБvЗ\НЎХЬ~б`имvоTхШъояіШћšj„
.€#+в1x7О<bCXI\MfQжWp]ЬcиiДpvЎ|.ƒ ˆ2ŽŠ’ƘтєЃЖЉаАNЖНЂТЦиЩ@аzж”о$ф\ьўђњ”R" %+$0~7=№AlG*KvNT YИaєk`tь{vЬˆX*˜6žRЄЌ(В‚ИJРnХЭ–г`кЦр‚фРщvэ№юіМќм"˜
>–Š0&ъ+„2Ф9?EиI NZQќW‚^ШcRiЪpPxф˜‡,8–FœвЁfЈDЎˆГ<ЙŒОxТТХРЩXЯVеДй^пТхІэ,ѓ њŒ< p^ШB$h)ь.’3є6$:ю<ZA0FђLVSŽZ.`ШgŒnvф}L…JŠЂ‘.—Ю›кЁ‚ЇžЌЮБDЗŒНlТЦЩаЫ ЯЮд”лjт„шяјѕфќ ІиJ!H'ђ.Ъ7>D†KpQLTˆW.]~cрiЈp~vК|ƒl‰šŽИ•ъšZ КЇjЏЕњЛ(Р6Ц№Цefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~€‚ƒ„…†‡ˆ‰Š‹ŒŽ‘’“”•–—˜™š›œžŸ ЁЂЃЄЅІЇЈЉЊЋЌ­ЎЏАБВГДЕЖЗИЙКЛМНОПРСТУФХЦЧШЩЪЫЬЭЮЯабвгдежзийклмнопрстуфхцчшщъыьэюя№ёђѓєѕіїјљњћќ§ўџ 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~€x_x_P
GTimes New Roman5Symbol3&ArialiLiberation SerifTimes New RomanOSource Han Serif CNQNoto Sans DevanagariS&Liberation SansArialMSource Han Sans CNQ$Noto Sans Devanagari_5Liberation MonoCourier NewBХhŒы<О”ƒ”Œы<О””' 0 0€ьЅM №П0№ЦCaolan80 / x_џџdџџeџџˆ "ь/  Eb  й[30/04, 5:37 PM] UMMU AFAN <и9п: <и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п
Bissimillahir Rahmanir Rahim

Ya Allah kamar yadda nafara wannan novel lafiya kasa nagama lafiya

Wannan novel hakkin ummu afan ne mallakarta ne kuma banyarda wata ta juyashi zuwa nata book dinba


Dedicated this page to
GORGEOUS WRITERS FORUM=ио=ио



<ипGORGEOUS WRITERS FORUM<ип

<ипG.W.F<ип

HOME OF GORGEOUS, INTELLIGENT AND EXPERT WRITERS,
WE ARE THE BEST AMONG THE REST



<и—пAKWAI LOKACI<и—п





<и—п PAGE 1 to 5<и—п


Alhaji abubakar dankoli shahararan Dan kasuwa ne Wanda yashahara gida da wajen kasan nan


Allahji abubakar d'an asalin garin Kaduna ne dake zaune a anguwar tudun wada

Ficeccene a duniya duk inda kuke tunani sunan shi yaje

Alhaji abubakar shikadai ne agurin mahaifiyarshi kuma amma agurin mahaifinsa su goma sha hudune

Mahaifiyarshi amina itace amarya agurin mahaifinsa kuma ita kadai Allah yaba d'a namiji wannan dalili yasa kishiyoyinta suke mugun matsa mata

Bama iya kishiyoyi ba harda 'yan uwan alhaji abubakar duk ba mai sonta kasancewar Allah yawa Dan uwansu arziki
Kofaduwa yayi yamutu suna da kaso mai tsoka acikin dukiyar tunda bashida da namiji

Sai kuma gashi kwatsam ya auro matarshi ta hudu kuma karamar yarinya tahaihu da namiji

Shikuma alhaji shuaib dankoli yayi murnar samun magaji da yayi

Ranar suna yaci sunan Abubakar


Tunda aka haifi abubakar mahaifiyarsa batada ishashan lafiya

Uwargidanta hajiya suwaiba da maibinta suka je gurin wani hatsabibin boka shine yabasu magani sukasa mata a abinci ranar sunan abubakar


Haka tayi ta fama da ciwo
Abubakar na da shekara daya aduniya Allah yayi wa mahaifiyarsa amina rasuwa


Rikonshi yakoma hanun uwargida hajiya suwaiba

Hajiya suwaiba yaranta biyar mata

Babbar yarta rukaiya sai kannata hudu
Rukayya tadau komai na bakin halin mahaifiyarta

Dan haka kawai itama tadauki tsanar duniyar nan ta daura akan abubakar

Gashi duk yadda zasuyi abubakar yabar duniya sunyi amma Allah yace basu isaba


Cikin tsanani da kunci abubakar ya rayu agidan mahaifinsa

'Yan uwan Alhaji shuaib ma sunfi nuna mishi tsana karara



Bayan shekaru 30 abubakar anzama saurayi kuma mai jini ajika
Mai Neman nakamshi duk da yawan dukiyar mahaifinsa hakan baisa ya nade hannu ba

Yayi karatu sosai inda yakai matsayin babban a karatunsa

Bayanwata biyar da kammala karatun professor abubakar ne

Mahaifinsa ya mishi maganar aure yace ba yanzu ba sai yasamu matar da ta dace dashi


Hajiya suwaiba uwargidan allahji shuaib tasameshi da zancen Yakama ta ya matsawa abubakar akan yayi aure Dan duk abokanshi yanzu suna da matayensu

Alhaji shuaib yace mata tunda yace abashi lokaci abashi mana suwaiba

Ran hajiya suwaiba yabaci tace wallahi alhaji kana bata yaron nan dayawa yanzu auren ne sai yagada ma zaiyi

Tashi yayi yabata guri Dan baicika San surutuba

Hajiya suwaiba taje tasamu kishiyarta maibinta tafada mata yadda sukayi da allahji akan abubakar

Hajiya larai tace aikema dai wasa kika tsaya
Mai zai hana muje musami baffa kisan shima mafa ba kaunar yaron nan abubakar yake

Sai muji shawarar dazai yanke

Hajiya suwaiba ta amince da shawarar hajiya larai

Sukayi gidan baffa sunci sa akuwa suka sameshi agida


Nan yazauna bayan sungaisa sukace fada mishi abinda ketafedasu

Yace aikin banza shi shaaibun ne yake daure masa gindin Dan na lura da hakan

amma badamuwa zanyi maganinsu
Zan hada shida hafsat kunga kenan kawar dashi aduniya bazai mana wuya ba

Cikin jindadi sukace hakan ma yayi baffa Dan wallahi muddin yaron nan yana gidan nan fa bawani morar dukiyar Dan uwanku zakuyi

Dan komai nashi abubakar yakesawa akai yanzu kamai na kadarorin alhaji abubakar ne jagoransu


Baffa yace nima abin yana damuna

Komai yazo karshe ita wannan yarin hafsa zata gama mana dashi

Nan dai su hajiya suwaiba murna yakamasu

Sukayi sallama sukatafi gida

Bayan kwana biyu baffa yasamu kaninshi alhaji shuaib da maganar hada yaransu auren zumunci

Alhaji shuaib yace abashi lokaci yayi magana da abubakar tukun

Baffa yace lalle ma shuaibu Ashe maganar da mutane suke fada akanka dagaske ne nawan wai yaronka yafi karfinka


Alhaji shuaib yace yaya kenan
Wannan kuma wani maganane na mutane Wanda idan mutum yanajin irin wannan jita jitar bazaiyi abinkashi ba

Baffa yace kwarai kuwa shuaibu dole kanunamin ban isa da kai ba balle danka


Duk abunda kefaruwa akunnen abubakar
Yashiga cikin falon yadurkusa harkasa yace wa babanshi abbu na amince

a aura min wace baffan yakeso abbu dalilina bazanso kasaba wa 'yan uwan kaba Allah yasa haka shine mafi alkari


Alhaji shuaib yace Allah yamaka all albarka abubakar Allah yarabaka da sharrin duniya da na lahira Allah kuma yakareka daga sharrin mutum da aljan


Abubakar yace ameen abbu
Baffa yace kagani ba Dan naka ma yafika hangen nesa idan bamu hadasu zumunci tun yanzu sai bayan ranmu zasuyi


Alhaji shuaib yace tunda ya amince ai shikenan
acikin yaran nawa
Wacece za ahadsun


Baffa ya wage baki yace hafsatu mana
Alhaji shuaib yace Allah yasanya alkari

Sukace amin

Baffa yace saika shirya kaje kufahimci juna ko abubakar

Abubakar yace insha Allah baffa zanyi kokari naga nasamu lokaci naje

Baffa yace yauwa hakan ma yayi kyau
Yace nizanwuce
Abbu yace tun yanzu yaya

Baffa yace tunda nayi abinda yakawoni zama ai banawa bane
Abbu yace hakane kagaida gida yace gida zaiji


Bayan tafiyar baffa abbu yakalli abubakar yace nidai hankali na baikwanta da wannan auren ba abubakar

Abubakar yayi murmushi yace karka damu abbu kasa albarka kawai aciki


Hajiya suwaiba da kishiyarta hajiya larai sunji dadin wannan Abu koba komai idan abubakar yamutu suna da kaso maitsoka cikin dukiyar alhaji shuaib



Hafsa yarinyace ga baffa kuma itace babbar yarshi

Hafsat kyakkyawace ajin farko Dan danginsu sungaji kyau ne Dan shima Abubakar ba bayaba gurin kyau


Hafsat tana da zafi Dan ita bata son raini ko kannata ba kasafai tafiye sake musu fuska ba Dan karsu rainata


Ko a school ba mai taka ta barshi sai dai kuma tana da wani hali Wanda ko agidansu ba asanta nadashi wato tausayi da son 'yan uwanta


Kwatata bata nunawa dan tasan halin iyayen nata

Lokacin da zancen hadasu aure da Abubakar yazo kunnen ta hafsat tayi murna sosai

amma sai ta bar abinda acinkinta
Ba Wanda ya fahimceta


******
Bayan auren abubakar da hafsat tun abubakar baya kulata irin kyautatawar da take mishi yasa yafara sakin jikinsa da ita


Soyayya sosai suke inda kasan auren soyayya sukayi

Bayan shekara daya da aurensu


Ranar asabar hafsat tana zaune kusa da abubakar tasa mishi ido kawai tana kallonshi yace yadai madam


Tace wallahi dama sonake kabarni naje gida na wuni yau kaga nafi wata banjeba


Abubakar yace shikenan bukatar tace shikenan


Da kanshi yashirya hafsa ma ta shirya suka shiga mota yajasu sai gidansu su hafsat


Suna zuwa yasauketa yabata kudi masu yawa yace tashiga shi sai yazo daukarta zaishiga


Tace Allah yadawo da kai lafiya
Yace ameen matar kirki tayi murmushi tashiga gidansu

Kannanta na murna ga adda hafsat ga adda hafsat tayi murna ita ma da ganinsu

Taci sa akuwa YAU suna da babbar bakuwa wato rukayya babbar yarinyar hajiya suwaiba

Wato yayar abubakar kenan

Nan akagaisa Rukayya tace anya hafsat kina amfani da maganin da akebaki kizubawa abubakar a abinci


Maman hafsat dinta ce nima dai abin yadameni wallahi ace duk wata sai munkashe makudan kudi akan sa munkarbo maganin

amma sai muji sajinkanya kuwa kina yin yadda akesaki kuwa

Hafsat ta zumburo baki tace inayi mana kawai dai shifa yana da addua sosai ajinkinshi Dan infada muku gaskiya ma baicika bacci ba saboda makiyansa



Rukayya tace a lalle wato mune ma makiyansa ko

Ashe bakida kunya hafsat

Hafsat tace kai nifa barin fito muku a mutum ina son mijina

Kuma koda banasonshi bazan taba kashe mutum ba balle ma Dan uwana kuma mijina


Salati sukasa tare da tafa hanu suna salati cikin tsananin kaduwa da maganar hafsat dasukayi


Hafsat batayi aune aune ba taji saukar bugu kota inta

Bakowa bane yake dukanta illa mahaifinta baffa yace ai wanna yarinya da haihuwarki gwamma barinki

Ashe bakya son cigaban mu kinje soyayya ya rufe miki ido ko

Maman ta tace to wallahi ko kiyi abinda mukace ko na tsine miki


Cikin tsananin tashin hankali hafsat tace mama babu biyayya ga aikata sabo

Barin taba aikata abinda kukeso ba sai dai kuhada dani da shi kukashe gaba daya


Nan ma baffa da maman ta suka rufu mata da duka dakyar rukayya takarbeta

aikuwa tana samun anbarta tadauki Jakarta da gudu tabar gidan takal manta a hanu


Tayi bakin titi ta tari keke nafef

Sai gidanta tana shiga tayi dakinta tayi kuka mai isarta kafin

Ta bakanta hakuri takudiri aniyar koza a kasheta bazata barisuyi galaba akan abubakar ba


Takira abubakar tafada mishi ya wuco gida kawai tadawo

Yana zuwa yasameta ba kaman yadda suka rabu ba

Yace meyasameki madam tace bani da lafiya ne shiyasa ma baffa yace na dawo gida

Yace ashsha maza tashi muje asibiti
Tace a a basainaje asibiti ma jikinda sauki yace shidai baiyarda ba

Bata son mishi gardama sosai

Cikin ikon Allah kuwa kitoci sukayi mata tambayoyi

Tayi ta bada na karya
Daga karshe dai suka mata pregnancy test aikuwa aka sameta da ciki na sati hudu

Itakam ma bata sani ba Dan bata laulayi komai

Cikin farinciki abubakar yayi wa Allah godiya

Bayan sundawo gida ne abubakar yatafi hargidansu yafada wa abbu mahaifinsa cewan hafsat na da ciki

Abbu ma yayi murna sosai daga karshe yayi fatan alkairi

Labarin cikin hafsat yabaza ko ina duk dangi asan da cikin dake jikin hafsat

Hajiya suwaiba da kishiyar ce cikin tashin hankali suke tattaunawa


Hajiya suwaiba tace amma larai kinsan baffa ya mugun raina mana wayo


Hajiya larai tace nima nayi tunanin haka kinga gashi yarinyar zata haihu idan ta haihu musamman akasamu namji fa shikenan kashin mu ya bushe

Shikuwa baffa jika za ahaifar mai kinga koba komai za anfana tanan

Nan dai suma suka hau kulla kullansu


Bayan wata tara hafsat tahaifi danta kyakkyawa namiji fari Sol dashi kaman atsaga jini yafito


Yaro sonkowa kin Wanda yarasa

Ranar suna yaro yaci sunan ABDUL HAKEEM

ana kiransa da HAKEEM

Hakeem yataso cikin soyayyar iyayensa ga wayo ga farinjini

Tako inta Hakeem ya hadu





Mujezuwa taku ummu afan ce


Sai mun hadu a next page


Comments & share =инм=ижм
[30/04, 5:40 PM] UMMU AFAN <и9п: <и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п<и—п
BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

<и—пHAKKIN MALLAKA NA UMMU AFAN <и—п



DEDICATED THIS PAGE TO UMMY KHALEEL



<ипGORGEOUS WRITERS FORUM<ип

<ипG.W.F<ип


HOME OF GORGEOUS ,INTELLIGETAND EXPERT WRITERS
WE ARE THE BEST AMONG THE REST



<ипAKWAI LOKACI<ип




PAGE 6 to 10



Please masu karatu karku rikice shuaib shine baban alhaji abubakar



******


BAYAN SHEKARA ASHIRIN
Hakeem yaro Dan kwalisa Wanda yagaji kyau tako ta ina kama daga kan uwa uba dangi da dai sauransu


Duk wani kulla kulla yafaru acikin shekaru ashirin nan
amma Allah bai ba wa makiyan alhaji abubakar nasaran cin galaba akanshi


Tare da gudumawar uwargida ran gida hajiya hafsat
Kwatata taki bada hanyar da za a cutar mata da miji ko danta

Dan yanzu mahaifinta wato baffa ya saduda tunda yaga samu tunda an Haifa mishi jika namiji


Hajiya suwaiba tare da hajiya larai sune basu yarda ba su sai sunga bayan alhaji abubakar da iyalanshi


Yayar alhaji abubakar wato hajiya rukayya itama fa tana nan akan bakanta

Naganin kanin nata yabar duniya da iyalansa


amma hakan ya gagara .



Hajiya hafsat zaune makeken falonta tana duba wani littafin ahalarine

Sai taji sallamar dan nata Hakeem
Tadaga kai ta kalleshi tace Dan albarka yace na am abin alfaharina ki tashi lafiya ,

Hajiya hafsat tace lafiya qalau Dan albarka daman kainake jira kamin dauri akan inda nake jiya

Hakeem yayi murmushi yace da fatan dai d'alibartawa zata kawo hadda
Idan bata kawo hadda ba yau ba dori

Mummyn shi tayi murmushi tace tunda kaga yau baka kirani ba kaima nakejira aikasan nawuce gun

Hakeem yayi murmushi yace a a fa mummy bagirin girin ba tayi mai fa


Mummy tace mai sosai makuwa

Yace muje zuwa inajinki d'alibata
Nan mummy hafsat tafara karatun da ya Dora mata najiya tiryan tirya.

Tana gamawa yace allahuakbar yaufa gaskiya daliba tayi kokari

Nan yaci gaba da Dora mata

Duk abinda suke daddynshi abubakar yana kallonsu cike da sha awa

Dan Allah ya daura mishi son iyalanshi da

Akullum ya kallesu yana godewa wa Allah daya bashi family kaman Wanda yake dashi a yanzu

Yana alfahari da hafsat

Saukowa yayi falon tare da sallama Hakeem yaje ya Rungume dad din nasa

Dan kullum haka suke gaisuwa kaman wasu larabawa

Baban yace Allah yamaka albarka Hakeem

Mummy tace ameen daddyn Hakeem

Nikam ina da tambaya daddyn Hakeem yace inajinki mummyn Hakeem inajinki yi tambayarki


Tace kullum saika tasawa Hakeem albarka Dan wani lokacin sainaji jikina yana sanyi saikace mai bankwana


Alhaji abubakar tayi murmushi manya yace hafsat kenan a duk lokacin da kalli Hakeem inajinsane harcikin raina kullum son d'ana karuwa yake acikin zuciya

Sai nakeganin ba Kalmar da dace dashi sai aduk lokacin da na kalleshi nasamishi albarka


Daddy yace tukun nama badai kishi kike bako
Mummy hafsat tayi murmushi tace kishim ma ai sainayi daddyn Hakeem kafin na haifi Hakeem duk ni kama irin wannan abubawar amma tunda aka haifeshi karage

Komai naka Hakeem


Hakeem yayi dariya yace wato ma d'aliba kishi kike dani ko zamuzo karatu zan fanshe ai


Daddyn Hakeem yayi dariya yace gaskiya kam yakamata kadau mataki

Mummy hafsat tace inkuwa hakane Nima saina dau maki

Nima Baku abinci d'an kadan
Kasan danka da ci kaman gara


Gashi bayacin abincin kowa sai na mummyn shi


Haka dai sukayi ta hira cikin nishadi


Hakeem tun yana shekara shabiyar yagama secondary school

Kuma ashekarar mahaifi sa yakaishi Saudi Arabian karatu ,


Duk shekara Hakeem yake da wowa gida Hutu.

Wannan shekarar ma yadawo ne har yanasa ran komawa nan da sati daya

Islamic law ne acan saudiya

Karatu yake sosai bakama kafar yaro wancen da wowar dayayi ne yayi service dinshi a
Kano
Kafin yakoma Dan hado degree dinsa nabiyu wato masters

Yanzu yake da shekara ashirin aduniya cas



Hajiya rukayya yayar alhaji abubakar suna zauna da mahaifiyarta

Tazo gida tace nikam hajiya maizai hana muhada su Hakeem da laila aure

Kinga dai laila kam kanwar lasa bace zata iya komai akasata


Hajiya suwaiba tace amma kinsan baza a wa Hakeem aure yanzu bako
Duka duka fa shekararsa ashirin

Kuma kakansa ya yarda ko babanshi ya yarda kinsanshifa da taurin rai

Dakyar ya yarda aka aura wa abubakar hafsat

amma Kinga yadda tazama bata jin maganar kowa


Hajiya rukayya tadubi uwartata...


Read / Download AKWAI LOKACI

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

2 Comments On AKWAI LOKACI
avatar
musa-6-3-2

7 months ago

Reply

Akwai lokaci

avatar
oumara-wassai

4 months ago

Reply

Replying to musa-6-3-2

17866

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album