Join Our WhatsApp Group

A MASARAUTATA Complete Hausa Novel Document by A MASARAUTATA


A MASARAUTATA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 11043



A MASARAUTATA

Reading Time: 0 Hours

Added On: 27, Sep 2023

Author: Maimuna Isa Musa ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : ????ιĸιмaн ????rιтer'ѕ ????ѕѕocιaтιon

Author Phone : 09034313679

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 59.53 kb

File Type: txt

Views: 838+

Download: 133+

Last download: 13 hours ago

Description/Story: [6/15, 7:21 AM] Mim😘: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

loadιng...........✍🏻



🌐A MASARAUTATA



NA
MAIMUNA ISAH MUSA
(Mrs Aliyu)





_*Wannan labari na kuɗi ne Naira ɗari uku (300) ne kacal👌🏻 ga mai buƙatan ci gaba zai bi ta wannan hanya 👇🏻👇🏻👇*_


_Zaka/ki turo 300 ta wannan Account: *0019138715 Maimuna Isah stanbicIBTC* sai ki/ka turo min screenshort ta wannan number 09034313679_

_Ko katin MTN na 300 ta wannan Number 09034313679_






Marubuciyar:-
INA DANGINA
IZZAR MULKI
JININA
YAK'I A SOYAYYA
AMANATA
FAHIMTA FUSKA
MAIMUNATU
MAHAUKACINA
BILKISU
A MASAURAUTATA




*Har yanzu kofa a bude take ga masu sharhi ko gyara 09034313679*




_Ban yadda wani ya juya min labari ba da izini na ba, wanda yayi hakan shi da mahaliccinsa_




*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*




Free Page 1-2





"Ƙarya kike kina ɗiyar Sarki jikar Sarki kice kina son bawa?, Me yake da shi me ya ajiye da zai ciyar dake, jir da ke Ummu Salma, bansan irin zuciyarki ba"



Kuka take sosai kamar wanda aka aiko miki da saƙon mutuwa, ya durƙusa gwiwarsa ya kama kafaɗarta ya ce "Ummu Salma me zaki da bawa ke kuwa waye shi, waye ubansa, shida ba ɗan kowa ba, ga ɗan Sarkin Samda, idan auren kike so da wuri, ga kuma ɗan Sarkin Zaftare, ga kuma Sarkin Sawwa mai jiran gado amma ki nace sai wannan ƙasƙantaccen bawan"


Tsaida kukanta tayi ta ce "Ɗan uwana Yarima Kayi haƙuri kasan ina da biyayya, ban taɓa saɓawa umurninka ba, amma wannan karan bazan iya yi muku biyayya ba, Ni Salman nake so kuma shi zan aura sannan ina son nan sa Sati biyu a mana aure da shi idan ba haka ba zan gudu nabar garin Fomwa inje can wani gari na zama baiwa"


Ya kalle ta cikin ido ya ce "Kinsa Sarki yayi fushi da ke Ummu Salma, kuma ko a jikinki Ammi ma tayi Fushi da ke Anya wannan bawa ba Asiri ya miki ba"


Ta ce "Ba asiri Wallahi ɗan uwana, tun ina ƙarama Salman ya shiga raina kuma shi nake so, ni ku aura min shi kawai"


Tashi yayi ya fita ita kuma ta ci gaba da kukanta, saida tayi mai isan ta sannan ta tashi ta wanke fuskar ta, ta ɗauki Alkebba ta rufa wa kanta tana fitowa aka fara gaisheta sannan kuyanginta suka fara binta a baya gun shaƙatawanta ta nufa kuyanginta suka shimfiɗa mata abin zama ta zauna, sannan ta kishingiɗa da tuntun aka saka mata kayan marmari a gabanta ta fara cin Ayaba kenan sai ta hango Salman a gefe yana karyan ice, tace a ɗaya daga cikin kuyangar "kije ki kira min Masoyina gashi can"



Ta tashi da saurin ta tana gudu-gudu sauri-sauri har ta isa gunsa ta ce "Salman kaje Gimbiya tana kiranka"


Ya juya ya ganta kishingiɗe, ta masa kyau matuƙar kyau murmushi yayi ya taka a hankali ya isa gunta ya durƙusa ya ce "Barka da fitowa Gimbiya ƴar Sarki"




Ta tashi a kishingiɗen ta ɗan matsa kaɗan tq ce "Zo ka zauna a nan mana, ba girman ka bane ka zauna a ƙasa"


Murmushi yayi ya ce "Kiyi haƙuri Gimbiya, kada Yarima yazo ya ganni zaune kan shimfiɗarki"


Ta turo baki ta ce "Salman baka sona kenan"


Yayi shiru kamar bazai ce komai ba sai kuma ya ce "Ina sonki kuma nasan kema kina sona amma tarayyanmu bazai yuyu ba saboda kasancewa Bawa"


Ta ce "To ka zauna ina son muyi maganan yadda zamu mallaki junan mu ne"


Ya cire takalminsa ya zauna kusa da ita kan shimfiɗar ya ce "Faɗa ina jinki indai bai saɓawa shari'a ba sai muyi dan Wallahi Gimbiya da sonki nake kwana da shi nake tashi"


Ta ce "Indai ga gaske kake kana sona Ka ɗauke ni mu gudu muje muyi aure a wani guri"


Ya girgiza kai ya ce "Bazan iya ba, idan na ɗauke ki to Umma na fa, kuma idan aka kama ni za'a min hukunci mai tsauri, sannan a Masarautar nan kowa zai tsane ni dan na gudu da ƴar Sarki"


Ta ce "Gaskiya Salma bazan iya auren Wani namiji idan ba kai ba"


Ya ce "Duk lokacin da aka ɗaura miki aure nikan ina ga mutuwa zany, nasan lokacina ne ya kusan yi don nan bada jimawa ba zasu miki aure da wani"


"To saidai ka mutu ɗan talakawa" Da sauri suka juya suka ga Yarima Anas, Salman tashi yayi ya sauƙa kan shimfiɗar ya durƙusa ƙasa ya ce "Ran Yarima ya daɗe Allah ya huci zuciyarka"


Yasa ƙafa ya hankaɗa shi Salman ya faɗi sai kuma ya miƙe zai tafi ya jawo rigarsa har saida ta yage saboda dama ta mutu, Gimbiya Ummu Salma tazo ta riƙe hannunsa ta ce "Ɗan uwana ka ƙyale shu ya tafi bazan iya jure ganin kana masa wannan wulaƙancin ba, Salman yana da Matsayi a zuciyata, nasan shi Bawa ne amma ni bazan iya auren kowa ba idan ba shi ba, dan haka ka ƙyale min mijina ya tafi"


Ya kuma jawo shi ya ce "Wani irin asiri kayi wa Gimbiya "


Na wani tsoro a fuskarsa ya ce "Kayi haƙuri Yarima bansan inda ake asiri ba, bama mu'amala da boka amma kuma ni nasan son Gimbiya Allah ne ya jarabce ni da shi saidai ina son in faɗa maka na rabu da ita tun tuni ita ce take kirana, kuma idan ta kirani bazan iya ƙin zuwa ba, Kayi haƙuri Ranka ya daɗe"

Ya tura shi ya ce "Ya kamata ma na siyar da kai a wasu ne koda kuɗi kallan ne"


Tuni Salman ya tafi cikin zuciyarsa kuwa yana ƙara jin Son Gimbiya a ransa.


Yarima Anas ya juya ya kalli Gimbiya da take ta kuka tsakanin Kunginta yasa kai ya bar gurin yana ƙara jin haushin Salman...


WAYE ASALIN GIMBIYA UMMU SALMA.



Garin Fomwa garine na musulunci, garine wanda ya haɗa Al'umman Musulmai sannan Sarkin su ma Musulmai ne na asali.



Sarki Lukman ya gaji Sarauta ne daga wajen iyayensa da kakannunsa, Kwana uku da rasuwan Mahaifinsa aka naɗa shi a matsayin Sarki kuma a ranan Matarsa wanda yake ji da ita Mai suna Gimbiya Amina ta haihu ɗa Namiji, Murna gun Sarji ba'a magana jama'an gari kuwa sukaitq murna tun yanzu sun Samun Magaji, Ranan Suna akq raɗa masa suna Anas, a ranan kuma Sarki ya naɗa Gimbiya Amina a matsayin Sarauniyar sa. Tare suke gudanar da Sarautarsu kuma sarauta ce ta musulunci ba jalinci a tsakaninsu da talakawansu.




Sarki Lukman ya zaga ta bayan gidan su kenan yana ɗan zagawa ya hango wata mace tana fama da yaro yayin da ɗan yake ta tsala kuka da sauri yaje gurin tana ganinsa sai ta tsorata ta miƙe ya ce "Kin barshi yana ta kuka ki ɗauke shi mana"



Ta ɗauke shi tasa shi a kafaɗa tana jijjiga shi. Ya ce "Ke ƴar nan garince"


Fashewa da kuka tayi ta ce "Ni ba ƴar garin nan bane, nazo ne daga Yelsa, bani da kowa Mijina kuma ya mutu gashi shima baida kowa dama Bawa ne aka siyo shi daga wani gari shine bayan mutuwansa masu inda muke ɗin suka kore mu nida ɗan wannan yaron nawa"



Sarki ya amshi yaron Fari tas kyakykyawan gaske bazai wuce wata shida ba dan ya jikinsa ya nuna ƙiba sosai, Miƙa mata yayi ya ce "Kiyi haƙuri zaki shiga cikin Masarautata zan baki guri kici gaba da rainon ɗanki har ya girma"



Ta durƙusa ta ce "Nagode ranka ya daɗe"


Ta ce "Ya sunan ki"



Ta ce "Rabi"


Ya ce "Shi fa"


Ta ce "Salman"


Tuni aka basu gida ɗaki ɗaya sai ɗan ƙaramin bayan gida.



Yarima Anas ya tashi cikin tarbiyya da girmana na gaba da shi shekaran sa uku Sarauniya ta kuma haihuwa saidai Mace aka saka mata suna Narsima murna gunsu ba'a magana, Shekaran Narsima 2 Sarauniya ta haifi ƴarinya kyakkyawa mai suna Ummu Salma.


Sun bawa yaran tarbiyya mai kyau wanda ko kaɗan basa raina na gaba da su, muhamman bayin gidan sannan, wannan yasa bayin gidan suke Ƙaunarsu basa son abin da zai taɓa su.



Ummu Salma tana da shekara uku ta fara yawo a cikin Masarautar ta shiga cikin Lambu sai ta shiga wani guri ita ɗaya gurin laka ne mai danƙo tana sa ƙafarta ƙafar ta maƙale ta kasa fitowa, kuka ta fara yi, Salman kuwa yana ɗan yin ice a Ummansa ya hango ta da sauri ya ajiye icen yaje ya kama ta ya ciro ta sannan ya wanke mata ƙafa. Ya kalleta ya ce "Ina ne gidan ku"

Ta ce "cikin tsamin baki ka ɗauke ni"




Ya ɗauketa ya koma gun icen nasa, ya ajiye ta sannan yasa icen akai ya ɗauke ta ita kuma ta ƙora hannayenta kan kafaɗarsa, yana tafiya yana murmushi itama da taga yana murmushi ta fara yi, shi murmushinsa a tunanin sa idan har Ummansa taga wannan kyakykyawan yarinyar yau ba masifa dukda dai yasan yanzu zai bincika inda take ya kaita gun iyayenta.



Suna shiga ta fara faɗa "Ɗan iskan yaro tun tuni na aike ka amma ka kasa daw... "



Maganan ta gimtse sakamakon ganin Ummu Salma ta ce "Salman Ina ka samo Ummu Salma, Ɓarayon yara ka koma ƴar Sarki zaka sace, "



"Umma wannan ɗin dama ƴar Sarki ce"


Daka masa tsawa tayi ta ce "Ka mayar musu ƴarsu Ummu Salma ce fa ƙaramar ƴar Sarki"


Ya juya zai fita da ita Ummu Salma ta fara kuka tana cewa "Ni bazan koma gida ba a gurin ka zan kwana. "




_*Mrs Aliyu ce*_



lιĸe
coммenт
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[6/18, 8:57 PM] Mim😘: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com



loadιng...........✍🏻



🌐A MASARAUTATA



NA
MAIMUNA ISAH MUSA
(Mrs Aliyu)





_*Wannan labari na kuɗi ne Naira ɗari uku (300) ne kacal👌🏻 ga mai buƙatan ci gaba zai bi ta wannan hanya 👇🏻👇🏻👇*_


_Zaka/ki turo 300 ta wannan Account: *0019138715 Maimuna Isah stanbicIBTC* sai ki/ka turo min screenshort ta wannan number 09034313679_

_Ko katin MTN na 300 ta wannan Number 09034313679_






Marubuciyar:-
INA DANGINA
IZZAR MULKI
JININA
YAK'I A SOYAYYA
AMANATA
FAHIMTA FUSKA
MAIMUNATU
MAHAUKACINA
BILKISU
A MASAURAUTATA




*Har yanzu kofa a bude take ga masu sharhi ko gyara 09034313679*




_Ban yadda wani ya juya min labari ba da izini na ba, wanda yayi hakan shi da mahaliccinsa_




*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*




Free Page 3-4



Ya ce "Yi haƙuri Ummu Salmanah ki koma gida kinji kada ayi ta neman ki kinga dare yayi gobe sai mu haɗu ko"


Badan ranta yaso ba ta ɗaga kai, kama hannunta yayi ta maƙale kafaɗa ta ce "Ka ɗauke ni"



Ya ɗauketa yana zuwa ƙofar sarki yaga Yarima Anas ya taho da Sauri ya kamata ya ce "Ina ka sameta muna ta nemanta"



Ya masa bayani Yarima Anas yayi murmushi ya amsheta saidai shi sauƙeta yayi ƙasa ya jana ciki, Shiko Salman ya koma gida yana zuwa ya ɗauki butar duma zaiyi Alola Ummanta fito ta ce "Ay komawa zaka yi ka sake yo min icen nan dan bazai ishe ni ba"


Ya ce "Umma dare fa yayi gashi kua zanyi Sallah dan Allah ki yi haƙuri da Sassafe zanje na yo miki wani"

Nanfa ta fara zage-zage idan da sabo ya saba dan haka Alolansa yayi ya fita abin sa.


Da asuba ana idar da Sallah yayi gurin ɗaukan karatu suna gama karatun ya tafi yaje yowan ice dan yasan idan ya koma gidan ba tare da icen ba ya shiga uku da masifar Umma, mai yawa yayo icen amma da ya kai maimakon ta yaba sai ma kushewa da zagi tayi tayi, bai damu ba, ya ya ɗauki tulu yaje ya ɗebo mata ruwa, saida ya cika gidan da ruwa sannan ya ɗauki tsitsiya ya fara shara saida ya share gidan da ƙofar gida tas sannan yaje ya ce "Umma Ina koko na"


Ta...


Read / Download A MASARAUTATA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album