Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

GIDAN MAGAJIYA Book 1 Complete Hausa Novel Document by GIDAN MAGAJIYA Book 1


GIDAN MAGAJIYA Book 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 25166



GIDAN MAGAJIYA Book 1

Reading Time: 2 Hours

Added On: 28, Nov 2024

Author: Oum Yasmeen ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Perfectly pen's

Author Phone : 09061890481

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 134.53 kb

File Type: txt

Views: 750+

Download: 522+

Last download: less than 1 second ago

Description/Story: GIDAN MAGAJIYA

Perfectly pen's

Episode 1

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

Unguwar kofar mata dake kwaryar birnin kano

Hadarine ya haɗo ta gabas gari yayi wani irin duhu ga iska na kaɗawa amma duk da hadarin nan magajiya ita da maƙarrabanta ko a jikin su wai an tsikari kakkausa suyar wainarta take gefenta dinana ne zaune yayi zaman dirshan a ƙasa sai aikin rubutu yakai


ture kaga tsiyarta ta gyara ta juya wainar'ta ta dubi dinana tace


"Dinana wai lafiya tun da ka shigo gidan nan kake ta aikin rubutu wannan ai takardar kampo ce me za kai da ita......?,


dariya ya sheƙe da ita ya ɗaga paper nan wacce take cike tab da rubutun chaina yace



"Uwar shagalallu wannan wasiƙa nake wa mara yar gidan honourable jiya ta yomin wasika cike tab da turanci kin ganta nan ya ciro takarda a aljihunsa ya ci gaba da cewa

shine nake bata amsa da chainanci tun da nasan kaf gidan nan in bake ba ba me iya fassaramin wannan turancin ke ma wallahi wannan turancin yayi miki tsauri......,


gabaki ɗayan su suka sa dariya ban magaji da ta haɗa rai sai ban kawa dinana harara take tace


"Dinana fitar min daga gida tun da abin naka rashin mutunci ne ina laifin ka tsaya iya kanka sai ka haɗo har da ni....,


abin juya waina ya dauka ya kwashe mata ganin tana shirin konewa yace



"to yar hau kina masifa wainar tana kokarin konewa.....,

fakar idonta yayi ya gutsire gefe kasa kasa yace



yar masara ina tare da ke kullum hayaki ba faɗeni ko rabin fafe ba zaki iya ban ba to bara inci ta haram

Ahayyye rasss wani ɗan daudo ya shigo yana wata iriyar rausaya da sauri kahu bulama ya fito da hannu ya nuna mai hanna yace



"Maza koma inda ka fito wallahi ba zan yarda da wannan iskancin a gidan nan ba.....,


rataya jakarsa yayi ya kama haɓa yayi wani fari da idanuwansa yace



"Kahu wa yake wallahi ina bakin ka gurin magaji nake zuwa ba gun Ka ba cin arziki ya kawo ni ato.....,


da sauri ya yo kansa matsawa yayi yace


"auzubillahi me zan gani shi yasa masifo sukai mana yawa ina mace kana ƙoƙarin taɓani innalillahi magajiya....,


sororo kahu bulama yayi magajiya ce ta taso gyara zanin da ta ɗora akan doguwar rigar ta tayi sai taunar chingum take ƙwai ta saki ya bada wani sauti ƙasss ƙas tusssh tace



"ki rabi ba ruwan ki wannan fa kahuna ne kai kahu ba ruwan ka da rabi ciniki tazo tai min a unguwar nan ba akwai masu sai da waina ba amma ta tsallake ko ina ta zo guna gaskiya kahu ka dinga jan girman ka.... kullum sai kai faɗa da wa'yanda suke zuwa guna....,


Zani rabi ya bankaɗe yace


ato faɗa mai kullum yana mana kallon hadarin kaji gurin wasu yan mata dake kan tabarma suna hura taba suna caca ya zauna yana taunar chingum


babbar rigar'sa ya gyara yace


"to nace ba ....dan Allah zan sami wannan wainar sai ki ci gaba lissafi duk ranar da muka koma Maiduguri lokacin da komai ya lafa sai in biya ki..akwai huluna na dana saka mantawa nayi ban dauko suba lokacin da muka tawo gudun hijira garin nan zan in siyar in baki bashin ki.....,



da sauri ta kallesa tace



"Kahu...,

Na'am magajiyar ya'yan Allah ya shirya


Kahu.......kahu


hularsa ya gyara yawa an kifa lotsassiyar tasa yace



"Magajiyar karuwai ina jinki....,


cikin hausarta mara fita tace



"wallahi kahu ai kafin ta ƙarasa yace


"Haba yar gidan faɗimatu dan Allah temaka min.....,



kai dai wallahi malam Allah ya shirye ka me zanyi da abin da ya fito daga hannun yan daudo da karuwai da yan sane wata mata ta fito tana masifa



jin dan shin huka tayi a huyanta jiyowa zata yi taji waya sa mata huku ji tayi ance



Kina jiyowa sai na burburma miki huƙa a hanci ta huce ta maƙoshin ki magajiyar kike faɗawa haka yana wani cije baki alamar rikakkan ɗan daban


Wata uwar buɗa magajiya ta saki tace


Manjagara sauke huƙarnan wallahi nasan in har ina tare da ku bani da sauran damuwa maza sauke'ta kallonta yayi yace



"Magajiya da kin barni da yar hau wallahi in ci kutumar....ubanta la'ada waje yasin.....,


Manjagara nace ka sauke ta nace


sauke'ta yayi tace



"Innna gobe ma in halinki ne ki ƙara tana faɗar haka ta koma ta zauna

Kahu bulama da yake tsaye a ransa kuwa wani irin takaici ne ya kama shi daman magajiya ce ta ɓata ba yar uwar'sa ba da ya huta da wannan tashin hankali da magajiya ke sa shi kullum ba shi da nutsuwa yan iska fal a gidan wannan gidan shine gida na goma sha biyu da suka kama dan ma ita ke biyan kuɗi ko wanne gida kuɗin su baya ƙarewa ake tashin su duk saboda magajiya


Wata me kama da kilaki ce ta shigo ta saki uwar buɗa tace



"Kaga magajiyar ya'yan haram an buga dake an barki maƙiyan ki fadawan ki kin ci dubu sai ce to wallahi ke zamani ce dole a tafi dake.....,



kai ta dinga rausayawa dinana yayi karab yace



gama kirarin ki sai kin biya za kice waiiina ato bama bada bashi



mayafin'ta da ta aza a kafaɗa tace



"To me matatciyar zuciya ka zauna a katarar mace sai dai taci ta rage maka....,


Dariya ya saki yace


"Ai arziki wani yayi yaga in zai ci riba sai de ya kare a hisba...cin bashin ki yayi yawa...,


wani kallo take mai tace



"uhmm wato rashin mutuncin ka har ya kai haka ka dube ni nayi maka kama da wacce zan ci bashi never wallahi.....,



tashi yayi yace



"to tsohuwar kilaki waya faɗa miki yanzu ana yayin irin ku ki bari masi jini a jika suyi irin su saudat me idon nera....,


tashi saudat tayi tana wata rausaya ta juya kugu ta liƙi ta shiga yiwa dinana tace



"Yanzu duniyar bala ja'u mu take yayi wallahi ba wata tsohuwa ba....,



Ai kafin ka ce me fada ya kaure an shiga bawa hamta iska botiki rabi ya ɗauka yana rawa yana cewa



Kutaso babban ku taso kai ku tasu ba me raba ku a zamanin nan na yanzu


Cikin kunar rai magajiya tace.....✍️



Kuyi following ɗina dan samin ci gaba kullum zan dinga yi muku update



GIDAN MAGAJIYA


EPISODE 2

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

Na shiga uku so kuke wannan gidan ma a kore ni to wallahi ba zan lamincin wannan iskancin ba kai Rabiu ga hanya nan ka koma inda ka fito......ke sauda zo ki fita.....,



Rabi'u gatsal ya kike neme ki sani jinsin rijalu gaskiya ba ki min adalci ba



Kahu bulama da yake gefe yayi garaf yace



"ai wallahi ina gab da kai ka hisba daman irin ku suke kamawa....,



Ayyiriiiyi ya saki buɗa ya baga cinya yace

"yanzu in ka ɗabe mu ya zaku ku maza ai wallahi namiji sai da nisa'u....,


sakar baki kahu bulama yayi yace



"Ina neman tsari da wannan bak'ar ƙaddarar.....ni da auran jinsin na....,



harda kafa yayi ya gyara ɗaurin kansa yace


"to mene aci wannan abu na headquarter kana da babba ina da socket....,



RABI'U magajiya ta faɗa da karfi tace



"Wallahi nagaji da iskancin da kuke min...,


yarfa hannuwa yayi yace


"Allah ya baki hakuri nayi nan ya nemi guri ya zauna sauda ma neman guri tayi ta zauna.....,



ganin sun dena fadan ta koma ta zauna ido hudu tayi da dinana ya zage sai ci mata waina yake karkata ɗauri tayi tace


"wallahi ka gama ci ka biya ni kuɗina ko ficika baza suyi ciwo ba ta koma ta zauna zare ido ya fara domin ko kobo bashi da ita


dariya hindu ta daki tace


"Alhamdullahi mu da akewa kallon hadarin kaza za mu iya ci da kan mu....,


Nawa ne kuɗin wainar da ya ci miki


Cewar sauda


ba tare da magajiya ta dube'ta ba tace


"₦500...,


zaro kuɗin tayi tace

"Dinana nawaje na zo ka amsa....,


Au kai zuwa zakai ka amsa ko da yake zuciya ta mutu.... Hindu ta fadi haka tana shekewa da dariya


Be ce mata ƙala ba ya shige ya amsa to yar bala'i ga shinan kin so ki kunya'ta ni ina tare da ke ana ce min me yiwa mace aiki


fisga magajiya tayi ta tura mai ragowar ta ci gaba da yin wainar ta



***********ASOKORO
Villa Toscana Restaurant Plot 73, Usuma Street, Off Gana Street



Tissue ta yaga ta goge gefe da gefen baƙin ta tace



"zee kin tabbata A.k yana zowa gun nan...,


ɗagowa tayi ta janyo glasses ɗin ta ajiye wayar'ta tayi akan table ɗin da tace


"ni da na ganshi ido da ido....kinsan dai fuskar'sa ba boyayyi bace musamman wanda yake social media....,



ajiyar zuciya ta sauke tace


"Allah isa yau yazo yau ita ce damata ta ƙarshe gobe zan bar abuja na koma Sokoto...,


wasu samarine su biyu suka shigo cikin restaurant ɗin sanye da riga blue da wando baƙi ajikin rigar an rubuta

*A.K SARDAUNA CONTRACTION COMPANY* da sauri wannan
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download GIDAN MAGAJIYA Book 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album