Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

DA IMAN Complete Hausa Novel Document by DA IMAN


DA IMAN

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 38073



DA IMAN

Reading Time: 3 Hours

Added On: 08, Sep 2023

Author: Mamuh Gee ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 223.62 kb

File Type: txt

Views: 1700+

Download: 1428+

Last download: 6 hours ago

Description/Story: DAIMAN
Na Mamuh geeh
Ebook creat by Shuraih Usman
Ebook publish by www.hausaebooks.com.ng
Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.com.ng
Kuna ziyartar shafinmu don samun sababbin littatafai
Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu [email protected]
DAIMAN daga www.hausaebooks.com.ng⚜🌕 Na MAMUH GEEE
☆dedicated to☆ Husnah bbchoudiallo BISMILLAHIR-
RAHMANR-RAHEEM. Ina mika dukkanin godiata ga
masoyana masu son novels dina, Kuma akoyaushe ina
samun sakon fatar alkhairanku...ngd allah yabar kauna.
1→5 Sallama take kwadowa tun akofar gidan harta shigo
dan karamin tsakar gidan. Sanye takeda atampha `yar
leda kalar kore shar wato kalar asalin `dan `kauye..sai
wani gyale fari data yafo mai bakin lesi da `yar jakar
hannunta `baka data farfashe alamar tsufa duk da itace
tafi kowa wayewa akauyen tunda itake zuwa birni.
Shekarunta xasu kai talatin da takwas zuwa da arba'in
zuwa da sama. Wata sallamar takuma kwadawa tana
fadin, Wai duka gidan bakowane nake sallama ba'a
amsawa? Daga bayanta taji an amsa mata cikin wata yar
siririyar murya. Juyowa tayi adan tsorace tana ganinta ta
hade fuska tareda watsa mata harara tace, Lallai na
yarda da kinsamu sake a wurin ladingo. Munafuka mai
kamada mayyar uwarta ace kina cikin gidan nan naketa
rangada sallama amma kikayi lukus a daki. Toma wai
uwar me kike adakin ne. Sunkuyar da kanta tayi
muryarta na `dan rawa tace, Kiyi hkr iya jummai wlh
kainane yake ciwo banjiba. To dama ina zakiji ladingo ta
daure miki gindin iya shege. Ladingon ce tafito daki cikin
sauri tana daurawa guiguyayen kanta dankwali murya
cikeda masifa tace, Wai hayaniyar me nakejine a gidan?
Washe jajayen hakoranta tayi dasuka dafe tana fadin, Aa
jummai lfy daga zuwanki kike fada,badai wannan mai
kamada muciyarce ta tabakiba yanxu nasa buba ya yayi
mata dukan shanu ba. Aa kyaleta ai dagayau kuma
andaina dukanta dan nazo mana da mafita akanta kuma
wllh ba karamin samu zamuyiba ke wlh har makka sai
munje. Washe baki ladingo tayi cikeda farin ciki tace,
Haba jummai yanxu naji zanje, Nidai idan xamu samu
kudin aiko gidan cire kaine xan bada ita na huta da ganin
wannan shegiyar fuskar tata mai kama da jariran aljanu.
`Dakin ladingo suka shige. Tadan leko tace, Kuma wlh
kafin nafito ki tabbatarda kinyi wanke wanke kin dora
mun abincin saidawata na rana.munafuka dangin ifiritu.
Sum sum tawuce tafara hada kayan wanke wanke dan
ita tarigada tasaba da xagi,cin zarafi,duka da wahalar
babah ladingo da `yayanta buba da idi dakuma babbar
aminiyarta wato iya jummai. ○○○○○○○○ Gyara zama tayi
takalli aminiyar tata tace, Ladingo wani alherine nagani
nace to lallai kece kika cancanta dashi. Wato can gidan
hajiyar danake zuwa birni kai mata yan aiki. Da sauri
ladingo ta kada kai tace inajinki jummai. Wato wani
alhajine mai shegen kudi a acan habuja, `dansa dayafiso
fiyeda komai aduniyarnan yasamu matsala ta tabin
kwakwalwa ta sanadin shan ko menene ma sunan?ni
namanta sunan abun. Mahaifiyar yaron ta rasu tun yana
yaro ta a kasar turawa yatashi acan yakoyi shan abun
har yasamu matsala. Matar alhajin ita tace bazata iyaba
shinefa akayi takai masu aiki duk wadda aka kai giduwa
suke basu iyawa sbd. Mahaifin yaron kuma bai cika
zamaba. Anyi na asibin tarsun gaji shine aka kira malami
yace sammu ne akayiwa yaron. Atakaice dai baasamu
me iya zama dashiba shine malamin yace ayi masa aure
sbd matarsa bazata gujesaba. Anyi neman matar dazaa
aura masa babu sbd kowa tsoro yake. To matar alhajin
saita bugowa hajiyar danake zuwa gurinta tace asamo
masa koda yar kauyece idan yaso inya warke sai ya
saketa.kuma ta bada kyautar miliyan daya ga duk wanda
yabada 'yarsa aka daurawa yaron. Shine naga wannan
mai kamada masillar kitson batada wani amfani agareki
ba gwara ki badata ki hutada dangin mayuba. Wani irin
fitsarine yakusa kufcewa ladingo ta waro ido jikinta na
rawa tace, Jummai miliyan daya? Yazamuyi dasu?
Kwantar da hankalinki Miliyan daya dinnan rabawa
zamuyi muda 'yayanmu tunda duk babu mai abinyi
acikinsu sai sace sace kinga kuwa mun huta. Wata irin
guda ladingo tasaki tana shewa tace, Wllh jummai idan
kinje yau kice nabasu ita ko gobe sukeso suxo adaura
nabasu........ 🌕⚜DAIMAN daga www.hausaebooks.com.ng⚜🌕 Na MAMUH GEEE ☆dedicated
to☆ Husna bbchoudiallo 6→10 Cikeda farin ciki tareda
kwarin gwiwa ta isa kano gidan haj salamatu ta zayyane
mata ansamu yarinyar daza'a daura auren da ita. Cikin
farin ciki itama haj salamatu takira matar alhajin haj
zeenat tafada mata ansamu. Murna tayi sosai tareda
cewa, To shikenan yanxu zan aiko da kudi dubu dari
biyar asiyawa yarinyar kaya, Kuma akoya mata
abubuwan daya kamata dan nan dataxo babu me
lokacin koya mata yanda zatayi aiki da abu kuma inson
tadanyi clean kafin nanda sati sbd daddynsa dayazo
za'azo adaura auren aranar juma'a. So banason yazo
yaganta kaca kaca yace anfasa dan gskia baxan iya
cigaba da wahalar nema masa masu kula dashi. Kuma
inason tazo nan kano gidanki ace kece uwarta dan
banasan yasan 'yar kauyece. Kin gane zance kuwa. Cikin
rawar jiki tace, Ai duk abunda kika fada kamar
angamane haj. Yauwa to sai anjimanku. Tana datse kiran
haj salamatu takalli jummai tace, To jummai kindai ji
abunda tace dan haka ya kike ganin xaayi da iyayen
yarinyar? Cikin washe baki jummai tace, Ai haj ita
yarinyar batada kowa sai matar mahaifinta data bada ita
wato aminiyata sbd uwar yarinyar tarasu kuma batada
dangi sbd buxuwace daga nijar ta tsallako wai iyayenta
gobara ta cinyesu shinefa mijin aminiya ta ladingo ya
aureta suka haifi yarinyar. Bayan haihuwar yarinyar
awuein haihuwa ta biyu ta rasu batareda ta haihun ba.
Bayan rasuwarta da shekara bakwai shima malam din
yarasu sai yarinyar ta taso hannun aminiyata ladingo.
Kuma haj yarinyar shegen kyau ne da ita kamar jikar
aljanu ga gashi kamar ka ara kayi kitso dashi,sannan duk
kauyen nan ita kadai tayi karatu dan malam kafin yarasu
dakansa yake kaita yadaukota. Wata irin dariyar farin ciki
haj salamt tayi tace, Gaskia shiyasa nake yaba miki
jummai dan kin iya xaben kwarai Ta shekarar yarinyar
nawa?kuma yaya sunanta? Shekararta goma sha shida
kuma sunanta NAZLI. ******** Karfe uku a kauyen
takai tayi musu cikin gidan babah ladingo. Kudi masu
yawa kimanin dubu hamsin haj salamatu ta zubewa
ladingo agabanta tace, Wannan somin tabine na abani
yarinyar naje da ita nafara shiryata kafin sati saiku
samemu acan kano sai a daura auren acan suwuce da
ita. Idi ne yayi saurin waftar kudin yace, Ai dama ko
bakizo yau daukartaba mun shirya kaita gobe dan kawai
ayi auren mu musamu kudin shanawa. Buba yace, Nidai
kubani kasona na wannan daaka kawo natafi dan inada
gurin xuwa kafin akawo masu yawar. Ladingo kuwa
kwalawa nazli dake tsakar gidan tana jibgar wankin
ladingo hardana buba da idi kira tayi tana xuwa ta
durkusa kofar dakin cikin nutsuwa da sanyin murya
tace, Gani. Maza je kihada tsummanki birni xamu yanxu.
Rass gabanta ya buga dan tasan abunda suke niyar yi
mata na aura mata mai tabin hankali dantayi jinyarsa
akan kudi sbd taji firarsu lkcin datake fadawa su buba
jia. Kwana tayi tana kuka dan ta kara tabbatarda rashin
gatanta amma bazata bijire mataba dan kota bijire din
to ta tabbatarda korarta zasuyi a gidan data rasa gurin
zuwa gwara tabi umarninsu ko kashe tane marar lfyar
yayi ta huta da bakin ciki da azabar datake ciki. Amotar
haj salamatu sukazo har ladingo din dan tace itace uwar
amarya sai andaura aure zata koma. ⚜⚜⚜⚜⚜⚜ Satinsu daya
a kano kuma ayaune ake daura auren bayan anyi komai
na neman aure a gun mijin haj salamatu dan shima
lashe money ne bare dayaji 'dan hamshakin mai kudin
nanne ALH ZAID OMAR. Duk wani abunda akeso takoya
haj salamatu ta tsaya takoya mata irinsu, Amfani da
abubuwan dake cikin toilet din gidan masu kudi, Da
hada shayi, Da gyaran guri da sauransu. Sannan sun siya
mata kaya dai dai misali shidinma dan dai kada haj
zeenah taganta da tsumman kayanta. NAZLI kyakkyawar
yarinyace fara tas me dogon gashi da dogon hanci
gatada manyan idanu da dan lips dinta jajaye. Duk da
tana cikin tsananin wahala hakan bai hana tsananin
kyawunta da nutsuwarta fitowaba. TAFARU TAKARE Karfe
goma sha daya alh zaid umar ya iso kano da tawagarsa
kai tsaye suka wuce babban masallacin jumaa dake kano
dan acan xaa daura auren na dansa tilo dayake
masifarso duk da dai angon bazai yiyu afito mutane
dashiba yana can abj yabarosa. Mijin haj salamatu alh
yaro shi ne uban amarya wakilinta. Guri yacika ya batse
da manyan mutanen nigeria harma da jajayen fata
jiniyoyine kawai ke tashi. Karfe 'daya daidai dubban
jamaa suka shaida daurin auren na TAMEER ZAID OMAR
DA NAZLI ADO TAKAI. Tanajin alh yaro yashigo gidan
yace andaura aure kuma ga jeep jeep nan guda goma
alh ya aiko akai masu kai amarya airport suwuce abj. Ido
ladingo ta zaro tace ita wllh ba inda zata asallameta
kudinta takomawarta gida taredasu buba dasuka dauri
auren. Dubu dari hj slmt tabata suka wuce bayan nazli ta
riketa tana sakin wani irin kuka maiban tausayi wanda
har akaro nafarko da ladingo taji tausayinta amma tana
duba gudin hannunta saita fincike tafice tana fadin,
ALLAH YASA YA 'DIRKO MIKI CIKI ACIKIN HAUKARSA.
Kuka take sosai mara sauti har suka isa aiport din itada
hj slmt da jummai da wasu aminan hj salamatun. Sam
tashin hankalun datake ciki baibarta taji tsoron jirginba
har suka isa abj wasu jibga jibgan motocin suka kuma
daukarsu. Wani hamshakin katon gida suka suka shiga
mai hawa uku. Haduwar gidan hartayi yawan fada ga
masu tsaro zagaye da gidan. A boys quaters aka saukesu
yan aikin gidan suka dingi kawo musu abinci danasha.
Ruwa kawai tasha ta tsaya kallonsu iya jummai sunata
kwasar gara. Suna gamawa aka aiko haj nason ganinsu
suka mike dukkaninsu suka
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download DA IMAN

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album