Join Our WhatsApp Group

DR ZAYYAD Book 1 Complete Hausa Novel Document by DR ZAYYAD Book 1


DR ZAYYAD Book 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 58582



DR ZAYYAD Book 1

Reading Time: 4 Hours

Added On: 28, Oct 2023

Author: Unknown ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 368.17 kb

File Type: txt

Views: 909+

Download: 463+

Last download: 8 hours ago

Description/Story: PAGE 1


Gidan alhaji babangida wapa gidane babba Wanda za,a iya kirada family house.
Gidane daya tsaru sosai kasancewar gidane daya hada yan uwa.

Alhaji babangida wapa shine sunana asalin tsohon gidan Wanda allah yatimasa rasuwa tun a shekaru goma baya dasuka wuce.
Tsohon Dan canjine Wanda kuma shahararrene tafannin kasuwanci dakuma dukiya.

Matarsa daya aduniya wato hajiya rabi,hajiya rabi takasance mace mai kirki da kuma son mutane dason zumunci,

Sunada yara bakwai Wanda acikinsu hudu mazane inda ukku suke mata,
Kasancewar alhaji babangida wapa mai ilimin addini yasa yatsayawa ya,yansa sukayi ilimi sosai aduka bangarorin biyu watau boko da Arabic

Hakan yabasu damar Gina rayuwar ya'yansu visa soyayyar junansu da kuma son zumunci
Sannan uwa uba kuma kowwa zaune yake da kafafunsa.
Baba ummaru shine babba sai baba safiyanu sai goggo halima itace ta ukku daga ita kuma Sai baba Yusuf Wanda ake kirada baba isuhu sai goggo shatu goggo safiya da kuma auta wato baba Ibrahim
Kasancewar alhj babangida mutum be dayakeson yaya yayansa sun hada Kansu yasa yasiyi katon tankamemen fili inda yayiwa kowwa part dinshi kuma dukansu iri daya tun kafin ma suyi aure sannan kuma shima yagina nashi acikin

Gidane daya hadu iya haduwa,katon gate ne Wanda idan kashigo zaka iske harabar filin ajiye abin hawa agefen dama, agefen hagunka kuwa wani filine shima daban Wanda yafi wancanna ajiye motocin,inkadan yi gaba kasan kuwa zaka iske part hudune manya iri daya sai wani babban part dayake gefe shima daban.
Akowanne part yana daukeda babban falo sai kofofi guda ukku ,kowacce guda inkashiga zaka iske falone mai Dan girma sai bedroom da kuma bathroom sannan akowanne part akwai babban kitchen
Baba ummaru shiyafara yin aure Wanda abikinsanema sukadawo gidan

Ayanzu baba ummaru yanada mata biyu umma hajara itace babba inda takeda yara biyar YAYA ZAYYAD shine babba sai yaya munir sai kuma aunty zainab yaya al'amin da kuma Yusuf karami wato baba karami
Sai kuma umma zulaihat da takeda yara biyu rukayya da Ahmed sakamakon haihuwa datake suna mutuwa
Masha allahu suna zaman lafiya sosai sai dai sha,anin arayuwa kuma


Shima baba safiyanu yanada mata biyune da yara biyar mama babba wato hajiya safiya tanada yara ukku aminatu Fatima dakuma aliyu,sai mama karama datakeda yara biyu sultan da hamida

Baba isuhu yanada mata daya da yara hudu Muhammad SANI Wanda ake kirada mamman sai khadija da sa,adatu wadda suke kira ummy sai kuma maryam


Sai kuma matar baba iroro wadda ita yanzu takeda shekara ta biyar da aure inda kuma ta haifi yara biyu dayan yarasu yanzu daura daya wato al Hussain

Googo halima tana nan itama cikin garin kano tana aure kasancewar ita bata taba haihuwaba yasa yanzu haka akabata maryam yar gidan baba isuhu tunda ada tarike hafsa yar gidan googo shatu
Goggo shatun ita tana aure a danbatta tanada yara biyar itama hafsa itace babba wadda take gurin goggo halima har tayi mata aure sai shams shamsiyya faisal dakuma noor

Goggo safiya intake aure abuja inda mijinta yake rikakken Dan boko ma,aikacin bankine arayuwa suke ta yan boko hakan yasa takeda yara biyu sudais dakuma intisar
Wannan kenan
Yanzu gaba daya agidan baba ummaru ne kamar uba inda yakasance shine babba sannan kuma yan uwansa najin maganarshi sosai da sosai


Haka. Shima baba isuhu yakasance mutum mai zafi hakan yasa gabaki daya yadan gidan suke tsoronshi
Akaf gaba daya oyayen gidan sunfi Nina soyayyar su ga zayyad kasancewarsa da na farko dasukafara samu

Zayyad shine babba agidan inda yayi karatu mai tsayi Wanda yakai matakin Dr afannin acikin likitanci yanzu haka cikakken likitane dake aiki a asibitin malam aminu kano
Zayyad yakasance gwarzo kuma cikakken namiji Wanda yakeji da kuruciyarsa dakuma takama da kudinsa
Zayyad kyakkyawan namijine akin karshe iron mazannan first class,ingarman namijine sosai yanada tsayi sannan kuma yanada murjajjen jiki,farine sosai yanada saje sannan sannan yanda baking gashi mai kyau kamar na larabawa .

Kasancewarsa cikakken namiji mai lafiya hakan yasa yakeda ha'awa sosai rikakkene kuma kwarrarren nmb daya a iya duniyaci,amma hkan bai hanashi shan kanshi da Jan aji ba sannan duk iya duniyancin Dr zayyad baitaba sex da wata yarinyaba koda yamotso jarabarsa aguri yan matansa baya bari takaishi ga sex dasu yakai basar dasu yasha magani,yakandaiyi soyayyar nan tazamani
Kasanceqarsa Dan boko tasa had yanzu dayake cikin shekara ta talatin da biyu bashida niyyar aure mahaifinsa da dangin mahaifinsa suna iya kokarinsu akan su tursasa masa amma da anfara maganar sai hajjaju wato kalarsu tanuna adaina takuramsa shi aure mukaddarine takance "kumama zaidu yanada niyya (dayake it'a hakan take kiransa tun bayaso had yahakura)mutuminda har ginin gida naban mamaki yayi"
Ahakan dai suke takurawa to tun wata rana da babannashi yaji abinda yake aikatawa ashahararren gidannasa dake rukunin unguwar yan gayu ta tudun yola,Inda wani mai samaasa ido aharkar dannasa yake fadamasa amafiya yawan lokuta dannasa yakanzo da yammata iri daban daban gdn ,hakan yasa yacemasa yadaina kwana can din yadawo tsohon dakinsa dayabari na boys quarters cikin yan uwansa yazauna,sannan dolene kuma yayi aure acikin kankanin lokaci.

Hakan dayajine yatashi hankalinsa acewarsa shi bai shirya tsufaba, to nanfa akaitayi Inda data karshe dai hajajju hardasu hawan jini antakurawa jikanta, to daga karshedai maganar yayi aure ta lalace, su hajjaju hardacewa"nidaqyarma inba aljanace ta auri zaiduba namiji har namiji amma ba sha'awar aure"lol😀😀

Abangaren sauran yaran gidan kuwa yaya munir mutum ne dabaruwanshi shi kowwa nashine yanason wasa dakuma raha Inda yanzu shima cikakken manager bank ne
Yanada saukin kai sosai inda yanzu haka magana tayi nisa tsakaninsa da aunty shamsiyya ta danbatta so ake tagama hada n.c.e dinta asha biki

Yaya al'amin ma bashida fada amma bayason raini ko kadan shibama mazauni bane yana aikin s.s be inda yanzu haka yana jihar jigawa
Aunty zainab ma tana karatu inda yanzu haka take hada degree dinta afannin jarida itama danata masoyin Dan yamaso ayi bikinta tun baya akabari sai ahada Dana yaya munir ,

Aunty rukayya tana aji ukku itada yaya Ahmed da baba karami inda suke kokarin ganin sun samu kwalin degree

Sai aminatu da Fatima ya'yan baba safiyanu dakuma maryam ummy da maryam aliyu mamman dasuke shekara ta farko amakarantar gaba da secondry kasancewar ba Nisan shekaru sosai atsakani

Sauran yaran gidan kuma duka suna matakin secondary me banda al Hussain dayake nursery

WANNAN KENAN

KHADIJA da fateema da aminatu da ummy sun kasance kawayene tun suna primary
Sai dai halin khadija yafita daban shiyasa hajjaju take ganin kamar hajiya safiya mahaifiyar khadija wato mamee bata sonta Wanda kwata kwata ba hakabane halin khadijarne baizo daidai da yadda mamin takesoba shiyasa,

Arayiwar khadija ita kaifi dayace sannan kuma batacika tsoron abinda kowwa yake tsoroba
Tanada rashin kunya dakuma Nuna hakan yasa duk yadda Dr zayyad yake dasawa da mahaifiyar khadija amma kwata kwata shi yarinyar bata ranshi kamar yadda ahima bata ranta Dan tanada wata kawarta wadda takan bata labarin zayyad din takan ganshi a unguwarsu dakuma abinda takeji agari,hakan yasa khadija takara tsanar zayyad dakuma miyagun halinsa,

Khadija tanada cutar aljannu Wanda basu fiya tashiba Dan tunda take sai biyu suna taba tashi amma insuka tashi sukan bata wahala sosai Wanda komai sai anyimata
Dalilin karbo mata magani da'akeyine yasa takoma gurin hajjaju gaba days dazama
Khadija takasance irin matannan ne dakoke mace kika kalli jikinsu saikin yaba bare kuma namiji bawai tanada jikibane kokadan,
Sai dai tanada mazaunai masu daukar hankali Wanda duk abinda zatasaka sukan bayyana tanada dukiyar Fulani wayanda auka cicciko kuma suke atsaye ba alamar zasu lankwasa doguwace amma ba sosaiba tanada murjewar jiki sannan farace sosai kyakkyawar gaske

WANNAN KENAN BARI MUSHIGA ASALIN LABARIPAGE 2

Da sauri2 yaketa shirin fita kasancewar lokaci yafara ja gashi har karfe takwas saura Monti biyar,
Tsaf yagama shiryawa cikin suite bakake masu bala'in kyau dakuma daukar hamkali,
Mukullin motarsa yadauka da agogo yafito cikin sassarfa yanufi part din mahaifansa,
Da sallama yakarasa yashiga inda yataradda part din ahiru hakanne yatabbatar masa da yaran sun tafi makaranta
Sakin ummy zulaihat yafara lekawacikin sallama da taushin murya,
Atsaitsaye suka gaisa yafito yaleka dakin ummansa nanma kozama baiyiba masa cewarma ba fuskaryin hakan,
Ahaka gaba daya yashiga kowanne part kamar yadda al'adar gidan take
Bangaren hajiya safiya wato ammi shine karshe Dan haka yana fitowwa daga gurin baba Iro can yanufa,
Da sallama yashiga part din cikin xazzakar muryarsa
"Assalamu alaykum"
"Amn wa'alaykassalam" ammin tafada daga cikin babban falon,
"Ammi kinaciki"
"Wllhy INA daga nan tundazu nake jiranka naji shiru da yanzu make cewa zan leka in gano ko lfy"
Murmushi yayi tareda zama akusada ita sosai yace "wllhy lafiya kalau ammina baccine yayi dadi har nama kusa latti"
"To ai tunda lafiya da dadi sai katashi kaje ga abin karinka can kan dining kayi maza kaci karkayi latti"
"Tom ammina yafada yana murmushi tareda mikewa yayi dining".


" anya kuwa Hadiza rayuw zata yiwu ahaka ace mace sai shegen lalacin tsiya tundazu yan uwanki suke jiranki harsun gaji suntafi sunbarki"
Hajjajuce atsaye akan khadija wadda takoma bacci bayan tayi sallah,tundazu suke tashinta amma tayimusu banza
Har sungaji suntafiyarsu abinsu sun barta,
Yazuwa yanzu hajjaju takai Bango da rashin mutuncin hadizar,afusace tayi waje ,
Sanin madoki tatafi nemowwa yasa khadija najin tafita tamike yana harare harare tareda nufar kofa tana kunkuni"ai wllhy indai baki dainacemin hadiza ba to wllhy Nina bazan FASA miki duk abinda nagadmaba fitinanniyar tsohuwa kawai"
Kofar ta rufe tadawo tashiga bandaki,kasancewar tasan tamakara sosai yasa bata wani dadeba ta Tito daureda towel akugunta, taja stool tazauna tana shafa mai.

Ahankali yake cin abincin sunadan taba hira da ammi har yagama ya wanke bakinsa gamida daukar mukullin motarsa,tarakoshi har baking part dinnata kamar yadda tasaba addu'a ta yimasa yayi gaba yana daga mata hannu yanufi part din hajjaju

Hajjaju kuwa data fita dakko madoki tanajin rufe kofar khadija" tace ja'ira Aida kintsaya year banza"
Dakinta tashiga tadauki mayafinta tafito Dan dama tanason lekawa makotane tadubo Dan makocinsu dayasamu karaya.

Batafi minti biyu da fitaba ahikuma Dr zayyad yashigo yanata sauri2,
Ganin baiga hajjaju afaloba yasa yatura kofar bedroom dinta yaleka bakowwa aciki hakan yasa yanufi kofar day an bedroom din yatura junta kulle kuma yasan yaran suntafi makaranta bare yayi tunanin wannan izzatun yarinyarce takulle dakin acewarsa wai tafi kamada izzatun saboda izzarta😀lol!.
Kwankwasawa yayi batareda yayi maganaba, jin shiru yadauka kobatajibane yasa yakarasa kwankwasaw.
Itakuma khadija jin andameta da nocking yasa ta taso daga kan stool din datake zaune tana kwalliya,
Har yanzu towel dinner ajikinta Wanda bai wuce ko sambala sambalan cinyoyintaba,kasancewar bata ida kwalliyarba yasa ko bra bata sakaba bare pant,
Bude kofar kawai tayi tareda komawa dabaya ko kallon kofar batayiba tunda ita atunaninta hajjajuce...
Ahankali take tafiya tanajuya illahirin jikinta dakuma ingantattun mazaunanta masu daukar hankali,
Gaba daya Dr zayyad mutuwar atsaye yayi duk da cewar ba yaune rana tafarko daya fara San in cewar kanwar tasa tanada jiki me daukar hankaliba amma yaune rana ta farko daya tana ganinta a iron wannan yanayin.
Koda kwkkwaran motsi kasayi yayi yakuramata mayun idanunsa yanayi mata wani jarababben kallo.
Tuni idanunsa sukafara canza launi daga kalarsu ta farko tasss zuwa ja.

Tsyuwar yaci gaba dayi batareda ya dauke idonsa daga kantaba.

Itakuwa khadija data bude kofarda ita azatonta hajjajuce tayi gaba abinta, kasancewar tagama abinda zatayi agaban mudubin yasa takoma gaban gadon inda ta ajiye kayanta data dakko zata saka ,
Kamar ta matso inda zaifi ganinta kasancewar gadon yana fessing din kofar,
Always tadauka tabare tareda dakko pant tafara daidaitawa sannan tasaka, wajen sakawarne towel din yadan daga kasancewar tana gyara zaman pant dinnatane,
Hakanne yabashi damar hango manyan mazaunanta.
Uyhmmmmm yasaki wani malalacin nishi Wanda badan hankalinta baya kan kofaba tabbas ba abinda zai hanata jinshi,
Tuni ajiyarsa tafara harbawa Wanda hakan yakara rikita yanayin idanunsa kafafinsane suna fara rawa alamar Neman agaji,amma hakan baisa yadauke idonsa daga kantaba
Bra tadago zata saka takalli kofar daniyar yiwa hajjaju tsiya sukayi ido hudu dashi!!!
Wata mahaukaciyar kara tasaki wadda tasa yadawo cikin hankalinshi, fadawa tayi kan gadon tareda yayimo zanin gadon ta lullube jikinta dashi tanata karkarwa.
Dr zayyad kuwa Wanda gabaki daya jinin jikinshi yatsaya dakyar yasamu yatattaro sauran jarumtarsa cikin mutuwar jiki yaja wani malalcin tsaki " mtsss"tareda fadin munafurcin banza kawai,dakyar yasamu yaja kafarsa yakoma falo yakwanta akan kujera 3seater yakusa minti talatin akwance har yanzu kuma bedainajin feeling ba, ganin kwanciyar bazatayimasaba yasa yamike cikin mutuwar jiki yanajan kara yanufi falo,
Adaidai kofar fita sukayi kicibis da hajjaju baya yadan dawo ahankali Dan yabata hanya tashigo,
Kallo tabisji dashi tareda cewa
"lafiya zaidu"
"Lafiya kalau"
yabata amsa cikin yanayin mutuwar jiki
"Aini nagankane kamar wata mace sai lankwashewa kakeyi Kodai bakajin dadine"
Cikin yanayin kosawa da tambayar datakemasa yace
"Waike likitace ne dazaki tsareni da tambayoyi kinki bani hanyama nawuce haba"
Yafada adan zafafe
"Allah yabada hakuri zaidu ninafikama Dana kulaka"
"Amn kuma India wannan shisshiginne kulawa Dan allah nahakura adaina" yafada tana rabata zai wuce,
"Yawwa zaidu nace da allah bara nakiramaka Hadiza kadan saukemin ita makaranta wllhy.....baki bude tabishi da kallo ganin ko tsayawa kulatama baiyiva3

"Oni Rabi anya zayyanu kuwa shima bashida iskoki?" Ya allah kataimakamin kada kajarabci rayuwar jikokina"
Tafada yanayin gaba tashige dakinta.


Abangaren khadija kuwa tunda ta lullube take kyarma takusa minti talatin ahaka kana daga bisani ta lallashi zuciyarta ta tashi,tasa yanzu kotaje makaranta lectura bazaitaba barinta shiga lecture ba hakan yasa tamaida Mayan datayi niyyar sawa tashiga kokarin dakko wasu tanayi tana tsinewa zayyad tareda cemasa kwarto,
Ahaka tasamo wata doguwar Riga cooton matar nauyi tasaka tasa hula tareda faffeshe jikinta da turare tayi dakin hajjaju.

Azaune ta tarar da ita afalo tanajin radio tanufi kusa da ita tazauna ,tareda cewa "hajjaju wai mekika samune na kalaci wllhy yunwa nakeji"

Kallonta tayi shekeke tareda cewa"waike dama Hadiza baki tafi makarantarba?"

Kamar ta fadamata abinda...


Read / Download DR ZAYYAD Book 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album