Join Our WhatsApp Group

YAYA MATA Complete Hausa Novel Document by YAYA MATA


YAYA MATA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 21459



YAYA MATA

Reading Time: 1 Hours

Added On: 29, Sep 2023

Author: Ummu Farhana ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : BRILLIANT WRITERS ASSO

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 125.8 kb

File Type: txt

Views: 708+

Download: 160+

Last download: 3 days ago

Description/Story: ο»Ώ*BRILLIANT WRITERS ASS*
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€
*YA,YA, MATAH*

πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€



*BY UMMU FARHANA*



*DEDICATE TO HALIMATU SADIYA ,LEEMA ,MARUBUCIYAR IYA KUDINKA ,ALLAH YABAKI LAFIYA YASA KAFFARANE*




PAGe 3



Da hamza da ishak duk yan kasuwa ne ,,umar kuma maaikacin gomnaty ,,,kuwa da bangarenshi a gida kuwa yanada 2bedroom da falo ,,itama mahaifiyarsu haka,,,tun Asali hajjiya rabi tanada fada sosai ,,,



Matar hamza lami itakuma magulmaciyace kuma hajiya na sonta sai, matar ishak batada rigima kuma bata kula kuwa agidan kullum tana sashenta ,,kafin akawu husna iya akasa wa ido amma bayan zuwan husna tasamu sauki sosai,,,





*husna*

Husna su biyu iyayensu suka haifa tun suna kanana iyayensu suka rasu sakamakon hadarin mota,,sun tashi agidan yayan babansu kacewar mahaifiyarsu yar yola basuda sabo sosai da dangin mahaifiyarsu ,,sabuda jifa jifa suke zuwa,,,


Sunyi karatu daidai misali Dan surrayya nus ce itakuma husna tana kuyarwa a prmy su yan asalin damaturu ne,, sinyi rayuwa dai bayabu ba fallasa,,,



Sun samu sabani da dangin mahaifinsu a dalilin aure hadin gidah da zaayiwa husna da dan yayan baban kuma mataso umar takeso ,,,



Fir taki auren duk da tun tana karama yake sonta amma dalilin haduwarsu da umar takishi suma iyayenshi suka juya musu baya har suka kure husna agidan ,takuma gidan surayyah dazama ,,,surayyace ta stayamata dakuma wasu cikin danginsu akayi bikinsu da umar aka kawuta Maiduguri ,,,gidansu umar ,,,



Husna kyeyewace sosai duguwa ga hips tana yawan sa kananan kaya taxi muamala dasu,,, ita da umar sunawa junansu irin mahaukacin so basa iya buyeshi ko a ina ne,,,



Ankawu husna gidan ta itada da umar kamar su cinye juna saidai fa hajiya rabi tasamusu idu ,,,hajiya tanada wata doka tare da yaranta suke karyawa kullum da safe ,,,kuma ku wacce suruka tana kaimata abinci,,,

Satin husna cur agidan suna falo suna karyawa sai ga hajiya ko sallama buba inda ta samesu sungama karyawa kenan husna tana kwance a cinyar umar yana mata stifa suna hira tasa kananan kaya duk rigar iya cinyarta,,,


Saida tagama kare musu kallo sannan ta rafka salati tace au umar haka kazama bawan mace tawani yimaka shirim akan cinya wai kanamata tsifa yau naga bariki me wasali inan ko gansheni bakaje kayiba Ashe hammm,gabadan su zamura sukayi Dan basuyi zatoba sai kame kame sukeyi ,,husna ke cewa hajiya barka da safiya umar kuma sai cewa yake zauna mana hajiya ,,,tace haka zan zauna kuna nan kamar tsirara kuce adon tsuka kuke a dakin naku ,,,ay dagudu sukayi daki su sun mantama da yadda suke,,,


Suna shiga daki umar yasa jallabiya itakuma husna tace zugemin zip umar ,,yace barin ciremiki kawai yana zuge zip sai ya bige da shapa mata wuya ,,,itama tajuyu ta rungumesh umar sai shafa nono yake yana nishi ,,sai ji sukayi hajiya nacewa umar umar,bazaka fitoba ko,,da gudu yayi waje, husnama ta chaza kaya tazo,,


Bayan sun gaida hajiya tace umar batun zuwa karyawa kufata naji shuru kuma matar ka bata fara kawu abinciba,,,yace to hajiya batun kai abinci gobe zata fara ,,amma ay zuwa karyawa ay kinsan tunda ni bana zuwa nikadai nakeyi sbd haka yanzuma ,,kafin yakarasa tace ya isa ay kam bakajeba sbd kana nan ka auro jarababbiya kana likeda ita to wallahi bazaki rabamin kan yaya ba ,,,yace Allah hajiya raayina ne kawai ,,eh daure mata gindi,, tafesu bata laifi ,bazan yadda ta wannan iya shegen ba ,,haka dai tayi ta masifa tafita,,,



Tana fita husna tasa kuka tace nashiga uku umar dama haka hajiya take ko nice bata so,yace haka take ,kiyi hakuri ,,haka dai yayi ta rarrashinta suka lulu wata duniya chanπŸ˜ƒ


Hajiya nafita tasamu lami a dakinta ,,tace ina kikayi hajiya Nazo kwasar gaisuwa,hajiya tace kedai bari bangaren umar naje ashe haka yarinyarna husna take ,,hajiya tabata lbr ba ko kunya,,itama lami tace to ay hajiya ninake jin Abu kinsan dakin bangon dakinmu daya kwana suke suna Abu daya haka dasafema har gujeguje suke,,,,hajiya ta rafka salati,,,



Taku ummu farhana

Yawan comments yawan post
*BRILLIANT WRITERS ASSO*


πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€
YA,YA, MATAH
πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€



*BY UMMU FARHANA*


*DEDICATE TO MY BESTY AISHA IDIRIS ,HUMAIRA A KANO*



*GARGADI BAN YARDA WANI KO WATA YA CHANZAMIN LBR BA KO MAKAMANCI HAKA*



*WANAN LBR BANYI DAN WATA KO WANI BA KIRKIRAREN LBR NE ,IN YAYI KAMA DA NA WANI TO A RASHI NE*


*BRILLIANT INA SONKU IRIN SO NA YAN UWANTAKA NA JINI ALLAH YABARMU TARE YASA MUYI ZUMUNCI HAR A ALJANNAH*

*MARUTA*

*A HAKIKANIN GASKIYA KUNA KUKARI SOSAI WAJAN FADAKARWA ALLAH YABAKO LADA SAI DAI WANI HANZARI BA GUDUBA ,,YAKAMATA MUSAN MAI MUKEYI IN ZAKIYI RUBUTU KI NAIMI TAKI BASIRAR BA WAI SAI WATA TA BAJE BASIRARTA BA KEMA KI SAKE SARRAFAWA KUCE KEKI KAYI ,,,HAKAN BASHIDA AMFANI A KIYAYE*


PAGE 1


Juyi take tana wash wash ina lilahi ,baban Amera zan mutu katashi don Allah ko dan tofi kamin,

Tsaki yayi ya mike yace haba husna kin dameni me zan miki ne, dama ay kinsaba ke kadai kike haihuwa meyasa yau zaki dameni ,,,kayi hakuri abin ne yau yafi na kullum ,,

Tsaki ya dada yi yassuko daga gado ,yadebu ruwa a cup yayi mata tofi ya mika mata ta karba ta kwankwadeshi tas, ta aje cop ciwo yadan lafa kadan,


Har bacci yafara daukanta sai kuma ta mike da sallati ,,,baban Amira ma ya miki yace haba husna ,menene haka ne wai, tace ,ka taimaka ka kiramin iya dan girman Allah ,fita yayi cikin zafin nama ,,



Sallama yayi dakin matar yayansa matar yayan ta leko tace lfy,, yace husna ce ba lfy inaga haihuwa ce,,, yo ina ruwana ta haihuwa mana ,,,yace kitaimaka min jikin nata ba dadi ,,,tace tamutu man ni miye nawa ni namata ciki ne baram ta rufe kofa ,,,,shuru yayi aransa yace ,dama lami itace dama dama to gashi taki zuwa,,,


Haka yaje daya dakin yayan nasa ,nanma sai cewa tayi wa a haihuwar yara Matan inje ta shafamin,,shuru yayi ,aransa yace kawai barinje ina kaita asibiti,,,yana zuwa ,,,tace sunki zuwa ko,hammmm Allah gani gareka,,yace barin kai ki asibity sannu kinji ,,,yana kamata da ta ruke hannunshi ta saki nishi sai kukan jinjira,,,



Tace Alhamdulilahi,yace sannu ,,,ya sunkuya yace husna mace kika samu ,tace ina na lillahi ,,nashiga uku ,,,baban Amira ya bige bakinta da sauri yace haba husna meye haka ina iliminki yake ki godewa Allah wani yaya matan ma mai samu ba ,,tace Astagfirullah,



Mikewa tayi tana share hawaye tasan lalle ne sai an mata kishiya dumin kuwa surukarta tace in takuma haihuwa ya mace sai tayiwa danta aure gashi kuma ta kuma ,,,,tace ya Allah ka gafarceni ka yayemin bakin kishin nan dayake damuna ,ni ba ya,ya, mata suka dameni ba tsoron kishiya nake ,,,



A haka dai ta dan gyera gurin ta gyera jikinta ,,,tana ta tunani bacci yayi gaba da ita


Gari na wayewa ta kira yayarta surrayya tace mata ta haihu surayya tace Asmau haihuwa Ashe dama cikin yakai haihuwa to barka Allah ya raya, me muka samu ganinan tawuwa yanzu nasan halin mutan gidan naku,aw me muka samune kuka husna tasaka tace mace ,,surayyya tace aw meye na kuka husna ki raina kyewatar Allah ne hammm surayyya ta rufe Asmau da fada ,,chan dai husna tace wallahi anty ni, tsoron kishiya nake kumafa,,ay bata jira mezaceba ta balbaleta da fada yo kishiya Akanki zata zauna ne haba ,,ni sai nazu. Karki cikani da shirme,,,



Umar da kanshi ya kaiwa husna ruwan wanka bangida kasaicewar an kwana da wuta a babbar hearta ya juna ruwan zafin ,,,,


Hajiyace ta hango umar da bokati ,,,tace mezan gani ni rabi umaru yau kuma ruwan wankan ma sai ka kaimata ,a lalle abin ya tabbata husna ta mallake ka ,,,yace yi hakuri iya ay husna haihuwa tayi jiya da dare to jikin ba kwari ne shiyasa,,,washe maki iya tayi tace ayya to me aka samu ,shuru yayi sai chan kuma yace iya mugodewa Allah da mace da namiji duk daga Allah ne kuma kyeutarsa ce wani ma,,,,,kafin yakarasa tace yamin shuru watu takuma ko nashiga uku ni rabi zata kashe min da ga kwanika ga haihuwar yaya mata wayyo Allah na kuka sosai hajjiya rabi tasa wai zaa kashemata da wallahi sai yayi aure ,,,,


Husna dake kallo ta window numfashinta ne yafar daukewa ,,,,,



Ummu farhana
*BRILLIANT WRITERS ASS*


πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€
*YA,YA MATAH*

πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€πŸ‘±πŸΌβ€β™€



*BY UMMU FARHANA*



*DEDICATE TO MY BESTY AISHA HUMAIRA*




PAGE 2



Umar yace haba hajiya kibar kukan nan haka Dan Allah yara mata ay rahamane,,,tace inji uban wa waya gayamaka nace waya gayama ne hammm,aure ba fashi kashirya bana neman sisinka kuma husna ba zata kuma sabun gidah ba anan zamu zauna da ita ehhhem sabun gidah yace haba hajiya ay hakan bazai yuyuba ma,aykuwa tasa kuka umar ni kake cewa bazai yuwuba nashiga uku ni rabi ,,yayansa ne yafito wato hamaza yace,,meke faruwa ne kai umar,,umar zai fara mgn yace jeka umar hajiya mushiga daga ciki kimin bayani ,,,




Umar yana dawuwa dakin yaga husna na haki tana jan numfashi da ker ,da sauri ya karaso yace my husy menene ,,ina ba magana adduai ya fara tofamata har yasamu tadawo daidai ,yace husna wato abinda hajiya ta fada kinji shine zaki daga hankalinki ko ? haba kiyi hakuri mana wani irin kishi ne haka ,,husna kunsan ina sonki dok duniya ba macen da nakeso kamarki ,,,insha Allahu mutuwace zata rabamu ,,,a kullum dai bazan gajiba mu daukawa junanmu alkawari kula da yaranmu mata ko muna tare ko dayan. Mu baya Raye,,toshe mai baki tayi tace wai baban Amira kullum dai zancen mutuwa ,,,kadai na ya kama kunnenshi yace na dai na,,,



Tana shiga wanka ya fara gyran dakinsu ya daura musu abin kari kasancewa kichin nasu yana falo har bangidama akwai aciki amma karamine shiyasa husna ke wankan jego ana tsakar gidah ,,,


Kafin ta fito ya tashi yaransu ya musu wanka gaba daya su hudun ,,,halima itace babbah lema suke cemata,sai jamila melat sai takwarar hajjiya wato rabi harny suke cemata ,sai takwarar yayarta surayya sury,,uku duka yasamusu kayan makaranta banda sury ,, husna tafito a wanka suka ci karo da iya lami matar hamza ,,husna tace ina kwana iya tace lfy Ashe kinkuma haihuwa to sannu uwar mata ke kullum cikin haihuwa wai kina naima namiji ko hammm to saidai ki gani a wani gurin kekam a mata zaki kare,husna sai hawaye take ,,,kawai ji sukayi ance to ke kin isane ay yara matan ma rahama ne ke lami kishiga hankalinki fah ,daga kan da husna zatayi sai ganin yayarta surayya na daura gyele a kugoπŸ˜ƒtana haki tace in banda ko jahilai ne ay haihuwa ta Allah ce kunbi kun sata agaba wai tana haihuwa yaya mata to wanan karun bazan dauki iskanci ba kuma husna ko yau Allah yakawu ciki sai ta Haifa,,



Hamza da hajiyane sukaji hayaniyar dama da ker hamza ya lallaba ta tabar kuka sai kuma ga wani rigima da gudu ya fito hajiya ma tabiyushi,yace haba surayya ya haka ana kukarin gyera lamarin kuma kema kinzo da fitina,tace aaa mu bamusan fitina ba zuwa nayi nasamu lami nayiwa husna jaraba nikuwa yau da shiri na nazu don shuru shuru ba tsoro bane,,,


Hamza yacewa lami sannu kinji wuce ciki sumi sumi ta wuce dama surayya tabata tsoro naiman hanya take ,,,



Hajiya rabi ta karasu tace yo ita husna wacece baza a gayamata gaskiyaba ,an fada ta cikamana gidah da yara matah,surayya tace eh hajiya sai dai kiyi hakuri ay danki umar shine me yin ciki a haihu sbd haka ki jamishi kunne kar ya sake mata cikin ya mace yawwa ,,husna daker taja surraya sukayi daki,su hajiya baki ya rufu,,,,




Suna shiga husna tasa kuka tace haba anty meyasa zaki biyemusu ne ,,,surrayya tace aw laifina kika gani ne ? Hammm,,,umar yace Anty kiyi hakuri halin hajiya dai sai ita ,,tace bakumai umar Allah dai ya rayamana yara,yace barin kaisu school sukace adawu lfy ,,,,



Kafin kaceme surayya ta gyere ko ina sai kanshi yake kuma ta zauna tace ita zaitai bakwai,,,


Leemace tay sallama tashigo cikin gida ta rike hannu melat da uma harny ,,lamice a gindin famfo har ta amsa sallamar kuma sai tace wayaga reras kamar jirin samera ,hammm uwarko tanada takaici wallahi me zai ay da yaya mata kayyar abin kunya,,,surrayya tanajinta itakuma lami batasan surrayya ta nan ba da bata saki baki ba ,,,surayya tace abin kunya saidai ki gani a gidan ki wa yan nan yaran sai kinci alfarmarsu da izin ubangiji,,,su lami anyi gum da baki ,,,,



*mafarin labarin*

Malam nuhu da hajiya rabi sune iyayen umar inda umar yake auta a gidansu su uku ne maza mace daya ,,duk suna gidan kasacewarsa babbah gida malam nuhu ya dade da rasuwa,,,kanwarsu maryam na aure a saudiya,,


Hamza shine babba yaranshi hudu duka maza ,,sai ishak kuma biyu...


Read / Download YAYA MATA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album