Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

ZARAH Complete Hausa Novel Document by ZARAH


ZARAH

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 29107



ZARAH

Reading Time: 2 Hours

Added On: 22, May 2023

Author: Maryerm Mukhtar ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : PURE MOMENT OF LIFE WRITERS

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 165.36 kb

File Type: txt

Views: 2366+

Download: 1192+

Last download: 11 hours ago

Description/Story: [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›

*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain we touch the heart of readers_*

P.m.l

*Dan allah duk mai ra'ayin krnt book dinnan ya karanta sbd banaso sai na fara wani ya biyoni private yace inturo mashi daga farko nasha wahala sadda nayi nida yah fauzan shiyasa na yanke shawarar bazan turama kowa ta private ba*πŸ™πŸ™πŸ™

*Nafara book dinnan ne sbd banaso ya kaini har gab da sallah ban gama ba shiyasa na yanke shawarar bari nafara yau*


*BISMILLAHIR RAHMANU RAHEEM*

CHAPTER 1\5


Yarinya ce wadda bata wuce shekara 20 ba,zaune take tana kuka idanunta sunyi jawur sbd kuka,doctor Bilkisu tashigo tanufi inda take tace"haba rahama kukan me kikeyi.
Tunda aka kawo ki kike kuka, kisani kuka bazai magance matsalar da kike ciki ba.

Doctor tace"ina danginki suke"?ba amsa sai sautin kukan da takeyi ke fita, doctor ta amshi babyn daga hannunta ta kwantar da ita.
Tace"rahama ki kwanta ki huta idan na dawo zamuyi mgn,bayan fitar doctor garin yayi jawur da hadari,iska ta ko ina kad'awa yake.


Rahama ta mike ta d'auki babyn a hannuta tafito,iska nata kad'awa kowa ya koma ciki sbd iska.

Rahama ta nufi wata baranda ta aje babyn hannuta tafita da sauri,dr bilkisu ce tafito da alama gida zata,jin kukan baby yasa tai ta juye juye ko zataga daga inda kukan yake fitowa.

Ganin bataga komi ba yasa ta nufi mota zata shiga,d'aga kan da zatayi ta hango babyn nata kuka a baranda.

Da sauri taje ta d'auka ta kwala ma masu gadi kira suka fito,ta tambayesu sunga wadda ta aje baby a nan"?

Sukace Aa wlh basu gani ba.

Ciki takoma tana tambayar nurses wacece tafita yanzu"?d'aya daga cikin nurses d'in tace"ta wance gadan tafita.

Dr tajuya taga gadan da rahama take ake nufi,tace"subhanallah toh ta aje babyn tatafi.

Kowa mamaki ya kamashi,nurses suka ce"indai wannan mai kukan ce zata aikata.

Sbd tunda tazo take kuka har tafita,cikin biyu dole ayi guda,ko cikin shege ko dangi sun juya mata baya.

Dr takira mijinta tace dan allah ya sameta gidan marayu tasamu wani case ne,gidan marayu aka kai babyn.
Mijin doctor yayi helping dinta akayi cike ciken papers.

Suna zaune a inda zasu bada yarinya bayan sun gama yin bayanin yanda suka sameta.

Wata mata da bata wuce shekara 35 ba tayi shiru tana sauraren su.

Bayan sungama bayani matar dake can gefa taji san babyn ya kamata.

Tamike tace"baiwar allah idan bazaki damu ba,ina so zan amshi babyn da kika kawo.

Dr tace"kamar ya

Matar tace toh nidai sunan khadeeja,shekarata 18 da aure amma d'a d'aya allah ya bani.

Ina bala'in san d'iya mace shine na yanke shawarar inzo gidan marayu in adopting baby mace.

Dr jikinta yayi sanyi tace" toh nidai nariga na kawo baby nan,izinin ansarta na wurinsu.

Matar tace sir ina so zan amshi babyn,yace toh dr kinji tanaso.

Kuma ina mai tabbatar maki bakida matsala,sbd mijin abokina ne, shi ya faramin mgn kan yana so ya amshi babyn.

Dr tace"toh nidai ina da mgn,ayi a rubuce cewa duk radda uwar yarinya ta dawo zata koma hannunta.

Matar tace ta yadda,aka d'auki baby aka ba mata.

Bayan rahama takoma gida tayi wanka ta zauna kan gado tana tuno abinda ta aikata a rayuwarta.

*KATSINA STATE UNIVERSTY*(UMYUK)
Yarinya ce wadda bata wuce shekara 18 ba,sanye take da jeans nd t-shirt duk surar jikinta tafito,fuskarta d'auke da murmushi.

Wasu yan mata biyu suka nufota da fara'a.

Inda take sukazo tare da cewa ramcy sai yanzu koh.

Tayi murmushi tare da cewa kai babies irin wannan shining da kuke miyen sirrin"?

Sukayi dariya tare da cewa"ai duk wani wanda zaiyi shining ya biyo bayanki.

Ta cire glass din dake fuskarta tace"kai nifa ba lectures ta kawoni ba.

Nazo na d'auke ku muje yawo,sukace"ramcy test fa za'ayi yanzu.

Tace"to miye basai mu bi malamin da kud'i ba ya bamu marks.

Sukace"yayi babbar yarinya muje kawai.

Fita sukayi daga cikin mkrnt,sai karfe goma suka koma gidan da aka d'aukar ma rahama dake *sardauna estate* ta zauna ciki.

Washe gari suka tafi mkrnt, dukkanin su sanye suke da jeans nd t-shirt.

Class suka nufa,ganin wanda ke ciki yasa suka tsaya cak.

Ummita tace"ramcy shiga class bai ganki ba dan kau d'an sa ido ne.

Rahama tayi tsoki tare da cewa"wannan stupid din wlh ya takura mani.

Minal tace"ai kawai kiyi tafiyarki karki shiga,rahama tace damani bawai san shiga nakeyi ba.

Bari naje hostel in dawo,sukace toh sai kin dawo allah yasa karya ce ina kike,



By:πŸ‘Œ
Maryerm Mukhtar
[9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›
*ZARAH*
(For Loveβ™₯ndJusticeπŸŽ“)
πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›


*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

*_We don't just entertain we touch the heart of readers_*

P.m.l


DECATION TO *Maryerm Mukhtar Fans*

Chapter 6\10

Class din suka shiga ya dakatar dasu,tare da cewa" ummita ina rahama take?" sukace"sir tana gida bata da lafiya.

Yayi murmushi sannan yace"toh kuje.

Suka wuce suka zauna,bayan anfito daga lectures,rahama ta dawo nan cikin mkrnt,tana tsayw jikin mota lectura dinsu yazo wucewa, had'a ido sukayi dashi ya dawo inda take yace"rahama akace bakida lafiya.

Ta dan rusana tace"eh sir na d'anji sauki yanzu nashigo shcool din.

Yace"ki sameni office d'ina yanzu,tace toh sir gani nan zuwa.

Bayan tafiyarshi tayi tsoki tare da fad'in kai wannan mutumin wlh ka cika takura,sai shegen sa ido.

Muryar minal taji tana cewa"keda wa ramcy?"

Tace"wakike tunanin zai matsa ma rayuwata irin Muhamnad auwal,sukayi dariya tare da cewa"ya ganki kenan?"

Tace"ya ganni wlh nifa gsky idan ya cigaba da samin ido toh wata rana rashin kunya zan mashi.

Ummita tace"yanzu ina zamu?"rahama tace kafin muje ko ina zanje wurinshi kirana yake.

Sukace"toh fa sai kin dawo,tafiya tayi tana zuwa bakin office d'inshi tayi knocking yace"yes

Shiga tayi ta zauna ya tsaya yana kallanta,daga bisani yace"rahama wai mike damunki a rayuwa"?

Tace"sir me kagani"? yace rahama haka d'iya tagari akace tayi yawo"?


Cikin ranta tace"toh nan kuma aka kamo uban sa ido,ta d'ago ido tace"sir me kayana sukayi.

Ya girgiza kai yace"rahama bakisan karatu,bakisan sa sitirar kirki,gaba d'aya kin koma kamar ba musulma ba.

Ya sake da cewa"look rahama zan gaya maki dalilina na ganin kin shiryu,rahama ina sanki kuma aurenki nakeso nayi.

Batasan sadda dariya ta kwace mata ba,dariya take sosai,da taga ya d'aure fuska sai ta nutsu.

Yace"dariya na baki"?

Tace"no sir kawai dai naji abin kamar a firm,ya girgiza kai yace"toh na baki nan da sati d'aya kije kiyi tunani,

Mikewa tayi tafita,har kan hanya dariya take idan ta tuno kalmar da muhammad auwal ya gaya mata.

Ta iso wurin mota su ummita na tsaya,ganin tana dariya yasa sukace lfy kike dariya"?tace"kai wlh akwai banzayen mutane a duniya.

Tafad'i masu abinda ke faruwa,suma dariyar sukayi,har suka shiga mota suna dariya.

*Yau takama ranar weekend*
Suna zaune rahama ke cewa"kai yau fa honorable zai shigo gari.

Sukace"kai da gaske"?

Tace"wlh dan har munyi waya dashi,dan haka kunga zanje salon daga can zan wuce wurin gyeran jiki.

Minal tace" kai kice zamusha ruwan nairori,rahama tayi murmshi tare da fad'in yanzu tashi zanyi intafi.

Sukace"owk sai kin dawo,karfe 2:00 dai dai ya sauka,gidanshi dake cikin garin katsina,unguwar g r a.

Daga wurin gyeran jiki rahama ta wuce gidan honorable,yana zaune falo tare da baki,shigowarta ya sallami bakin.

Ta zauna kusa dashi tana fad'in sweety sannu da zuwa,yayi murmushi tare da kai hannushi bisa fuskarta yana fad'in yawwa darling.

Mai aiki ya shigo ya kawo masu lemu,ta zuba tana sha.

Kallanta ya tsaya yana yi daga bisani yace"darling naga kinyi kyau sosai,tace"sweety ba dole nayi kyau ba na kashe dubu hamsin wurin gyeran jiki dan kai kad'ai.

Yace"kai gsky dole na na linka wajen biyan kud'in kwalliyar nan.

Hannu ya kai zai ta'bata tai saurin mikewa,tare da cewa"sweety kasan moto d'ina yana bani matsala.

Kuma banso nayi ma old man d'ina mgn sbd yana kashe kud'i a kaina.

Yace"toh darling sai asake maki wata,rahama tace sweety kwana nawa zakayi"?

Yace one week kawai.

Tayi wani d'an murmushi ta dawo kusa dashi tace"amma fa yau dole muje club.

Ya girgiza kai alamar a'a

Yace"darling kinsam ni d'an siyasa ne,muddin aka ganni tare da mace a club toh zan samu matsala.

Ta turo baki tare da cewa"toh why not bazamu had'a party dinmu ba a nan.

Yace"owk amma party din dagani saike sai kawayenki ummita da minal.

Tayi tsalle tare da cewa"yes na yadda.

Da daddare aka gyera falon aka jera lemu kala kala,aka kunna music.

Rahama ce tashigo ita dasu ummita,sanye suke da jeans nd t-shirt.

Honorable ya fito,rungume juna sukayi shida rahama, suka ida isa cikin falon.

Kid'i nata tashi.

Rahama ta mike ta d'auki kwallbar veer ta zuba a cup tana sha.

Rawa suka fara ita da honorable,ummita da minal da gaba d'aya hankalinsu baya jikinsu sunyi mankas.

Rahama tafara ganin bishi bishi,honorable da yaga kamar bata cikin hankalinta ya sungumeta ya nufu d'aki da ita.

Cikin yana yin maye taji kamar wani nugun abu na shirin faruwa da ita,ta bud'e ido.

Ganinta tayi daga ita sai breziya da panta,ga kuma honorable da yake kokarin cire mata bra.

Tamike cikin yana yin maye tare da cewa"honorable miye haka,pls ka rabu dani bacci nakeji ta fad'a kan gado.

Muryar minal yaji tana cewa"honorable kyale wannan,kazo ni zan baka abinda ka dad'e kanaso ka samu daga wurin rahama baka samu ba.

Yayi murmushi"ya nufeta



By:πŸ‘Œ
Maryerm
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download ZARAH

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album