Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

DIYA MACE Complete Hausa Novel Document by DIYA MACE


DIYA MACE

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 37113



DIYA MACE

Reading Time: 3 Hours

Added On: 08, Sep 2023

Author: Khadija Sidi ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 168.84 kb

File Type: txt

Views: 1184+

Download: 704+

Last download: 18 hours ago

Description/Story: DIYA MACE
Khadija sidi
Creat by Shuraih Usman
Domin download na wasu kayatattun littatafan Hausa a matsayin Hausaebooks tayadda zaku iya saukewa ku karanta acikin wayoyinku sai ku ziyarci wannan shafi www.shuraih.waphall.com Sannan ku zabi littafin da kuke so

For more download of some non- fictional hausa books as a hausaebooks so that you can download it to your phone and read it at any time (offline reading) then visit our wepsite at www.shuraih.waphall.com Adress and select your books for offline reading
Gargadi:- wannan ebook din bana sai ruwa bane kuma ba anyishi bane don batanci ga wani koh ga wata
Sannan ni shuraih Usman 99% bana tura littafi ta private kuma bana whattsapp sannan banda group a whattsapp ga wanda yaga wani kuskure da muka making acikin wannan littafi sai kiramu akan wannan nombar 08170707521

Ga duk wanda baisan yadda ake downloading na littatafanmu ba sai ya ziyarce mu akan wannan adireshin yanar gizo gizon http://keffians.xtgem.com/forum Sannan yayi tambaya in sha'Allah muku ma zamu mai bayani dalla dalla akan yadda ake sauke littatafanmu
Sannan ina kara maimaitawa bana whattsap kada wani ya ha'ince ku ta hanyar amfani da sunana a whattsap asha karatu lafiya
Hakkin mallaka (m) khadija SIDi
Khadija
Sidi: DIYA MACE
Jabir na dariya ya ce da Hajjo kamar fa kin ruda kanin
nawa,cikin girmamawa da kuma jin nauyin maganar
Jabir ta gaida Khalid,ya amsa idanun sa kanta. Jabir ne ya
janye shi ya na fadin wallahi child abuse din nan ta ka ce
ka ma bar kokanto yaro! Ta na jin shi ya na wlh Jabir kada
fa ka matsa min! Sai na fadawa Nabeela abunda ka fada
min rannan! Shegen maza! Ta ciyo Jabir na zagen
Khalid,ga dariyar su na tashi kamar su kadai ne a gidan.
Hajjo ta saki ajiyar zuciya,damuwar da ke kwance cikin
ranta ce ta taso,gaba daya ji ta ke ranta a dagule,ya za ta
haifi diya ta na gudun ta? Su ma su rikon ta ba su sheda
ma ta wacce mahaifiyar ta ba? Me ma su ke nufi ne? Kai
lokaci ya yi da za a dawo ma ta da diyar ta gaskiya! Da
wannan tunanin ta cigaba da wanke wanken ta,tsabar
bacin rai ma ta kasa katsewa ta je su gaisa da Hauwa. Sai
da ta gama tsaf.
Can falo kuwa Hajiya zaune tare da su Khalid ana hirar ya
bayan rabuwa,Jabir ya tafi gidan sa. Tin fitowar su
hankalin sa ke kan hanyar fitowa daga kitchen,Allah Allah
ya ke ya kara sa Hajjo a idon sa,ya ga baiwar Allah,kamar
da diyar ta kamar an tsaga kara,kawai dai dan ita yar fara
ce,ita kuma uwar wankan tarwada,da kuma ita Innar
yarinya ce da sai ma ace yan biyu ne.bini bini Hajiya sai ta
kalli Inna ta ce yarinya fa ta zama budurwa,yanzu wa zai
kalle ta ya ce mahaifiyar ta ce ta haife ta,ai sai dai ayi
zatan yaya da kanwa ne. Khalid ya ce wlh kuwa,ni kai na
na yi mamaki kwarai da na ga uwar! Ita dai Hauwa da
anyi maganar Hajjo gaban ta faduwa ya ke,duk da dai ta
san Neenan ta ta ba diyar ta ba ce,amma ba ta ji za ta iya
rabuwa da ita,shi ya sa ma ko zancen Hajjon ba ta ma
ta,kunga karfin hali barawo da sallama. Hajjo ta fito
fuskar ta dauke da murmushi,da Khalid ta fara hada ido
saboda dama dai shi ne ya kasa ya tsare ya ke jiran
tsammanin sake ganin ta. Ta yi saurin janye idanun ta da
ga na shi gaban ta na faduwa,wajan Hauwa ta karasa ta
na maraba sannun ku da zuwa,ita ko Inna da ta ga haka
sai ta koma gefan Khalid. Hajiya ta ce aw ku ga yar butan
uwa! Uwar ta ki ki ke gudu? Hauwa ta ce ina ruwan
Neenan Mama,kin san ba ta san ta ba. Maganar ta yiwa
Hajjo daci,amma sai kawai ta boye,ta ma dauke kai daga
kan Innar. Bayan sun gaisa ta tashi ta ba su wuri,wanda
hakan be yiwa Khalid dadi ba,ita kuwa Hauwa hakan
daidai ya ma ta.
Bayan tashin Hajjo, Hajiya ta bijiro mu su da maganar
Inna,hankalin Hauwa ya tashi gudun kar Inna ta gane
zancen da ake ta ce da ita ta Neena tashi ki je daki ki
kwanta abun ki. Tana tafiya Hajiya ta ce kun dai san ya
kamata ba sai an fada mu ku ba,amma na ga alamar ba
ku ma shirin yin abunda ya kamata,kamata yayi ayau
dinnan ku taho da komai na yarinyar nan ku damkata
hannun mahaifiyar ta,ta mu ku kara ai. Idanun Hauwa
yayi rau rau zai kawo ruwa,Khalid ya gyara zama,ya ce
dama Hajiya za a yi hakan,dama so mu ke mu gama
settle....ah ah! Hajiya ta katse shi,yarinyar nan fa alkunya
ta ke mu ku,it is high time auta,ku dawo ma ta da diyar
ta. Khalid ya sosa kyeya,idanun sa kan Hauwar shi,ganin
yanda gaba daya ta sauya yanzu yanzu sai ta ba shi
tausayi,dole ya nemo mu su mafita. Ya ce toh Hajiya
ta,yanda ki ka ce haka za a yi,ta ma yi kokari ai,amma dan
Allah ki ba mu zuwa sati na gaba sai mu dawo da ita din.
Hajiya ta ce ko ku fa,Allah ya nuna mana,ya ce amen.
Farin cikin Hauwa ya gushe,daurewa ta yi kawai har su ka
gama wuni a gidan,amma kowa ya san ta na cikin
damuwa. Suna komawa gidan su kuwa,ta samu ta kebe
da Khalid sai kuka. Kuka sosai ya ma kasa rarrashin ta dan
tuni ta riki ta shi,sai da kukan na ta ya tsagaita,kwance
cikin sa ya ke ba ta baki,haba baby-luv,toh menene na
kukan? Ta na ajiyar zuciya ta ce ya bazan yi kuka ba?
Kasan matsala ta Khalid,kasan ba na haihuwa ba zan taba
haihuwa ba ma wasu likotocin da ba su iya magana ba su
ka ce....shhhhh ya toshe ma ta baki da dan yatsa,ya ce
kema kin ce wanda ba su iya magana ba,ki sa Allah a
ranki baby-luv,shi kadai ne mai iya bawa bawan sa kyauta
sanda be yi zato ba,shi zai ba mu haihuwa...Hauwa ta ce
haka ne,ban fidda tsammani ba duk da kowani indication
ya nuna kishiyan haka,amma Beb idan aka dauke min
Neena ban san inda zan sa rai na ba,ya zan yi da rayuwa
ta,na riga na saba yarinyar ta shige jiki na.. shiru ya yi
daga bisani ya ce ba yanda za mu yi,dole mu mayar ma ta
da diyar ta,kar ki damu,Allah na sane da mu. Nan fa sai
Hauwa ta kara fashewa da kuka,tin ya na rarrashi,har ya
kyale ta,kusan kwana ta yi ta na kuka,wai za a raba ta da
diyar da ke kiranta Momma.
Washagari abun duniya ya ishi Khalid,shi ma din tafiyar
Neena na damun shi,babu yanda zai yi ne kawai,da ga shi
har matar ta shi babu mai walwala,zuciyar sa na sake
sake kala kala,hez 37 yanzu,Hauwa 31,amma ko kwai be
taba ajewa ba,shekaru na ja,tsufa da mutuwa na
gabatowa,shin rayuwa za ta yiyu a haka kuwa? Da sam
haihuwar ba ya gaban shi,sai yanzu da ya manyanta ya
fara damun shi,duk da kuwa be taba nunawa baby-luv
din ta shi ba. Da yamma ta yi sai ya wuce gidan
Hajiya,ganin ta tare da Hajjo zaune cikin dakin Hajiyar sai
abun ya bashi sha'awa,ita Hajiyar ma kenan da Allah ya
ba ta haihuwa,dan dai kawai ba ta da diya mace ji
soyayyar da ta kewa Hajjo da ta yi kusan rabin rayuwar ta
a hannun ta,bare shi da be san dadin haihuwa ba,sai akan
Neena,wacce tin ta na shekara biyu ta ke tare da shi.
Hajjo sanye da doguwar riga baka,ta rufe kanta da
mayafin rigar,daga gani fita za ta yi ko kuma daga fitar ta
dawo,ganin sa ta yi saurin tashi za ta fita,Hajiya ta ce ina
dawo ki zauna,kin ga shigowar Khalid za ki sami damar
fita,zauna shima ya taya ni ai,Hajjo ta koma ta zauna a
takure. Idanun Khalid kan ta,shi dai mamakin girma,kyau
da wayewar ta ya ke,gaba daya ta canza kamar wacce
makirin mata ya kyera. Ya dan kalli Hajiya ya gaishe
ta,sannan Hajjon ma ta gaisheshi,yanda ta saba cikin
girmamawa. Khalid ya ce Hajiya kamar ki na zan taya
ki,me zan ta ya ki? Hajiya ta ce jin ta baki Hajjo,sam na ga
alama ba zancen aure a gaban ta,ya kamata ta yarda
tsayayye ya fito. Dim! Ya ji wani irin mummunar faduwar
gaba,sai da ya koma ya dan jingina da bango....
DEDICATED to The Women Of Virtue (group)
[7:06pm, 6/5/2015] Khadija Sidi: DIYAMACE
Ya gyara murya ya ce Hajiya ai gwara dai kar a ma ta
shisshigi,tin da ba yarinya ba ce,auren nan ta yi na fari
dama,kar a azalzale ta a jira na gari ya zo sai ta tsayar din.
Hajiya ta ce ahaf,kar ka mai da mu baya kai kuma,wani
na gari ya zo? Ai tuni Hajjo na da nagarin ta a hannu...da
sauri ya daga ido ya kalli Hajjo,wani abu ne ya tsaya
kamar kashi cikin ransa,well obviously mace kamar Hajjo
ya kamata ace ta na da manema,plus shi ina ma ruwan sa
ne? Tambayar da yayiwa zuciyar shi kenan! Ina ruwan ta
da kaduwa akan maganar child abuse? A zahiri tambayar
Hajiya ya yi waye shi na garin? Hajjo ta saci kallan sa ta
wutsiyar ido,see dis man! Ina ruwan shi da ni da har zai
na tambaya kan rayuwa ta! Ni fa shisshigi ne ban so,dan
ya na ruke da Inna ta be zama uba na ba! Tafasar da
zuciyar Hajjo ke yi
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download DIYA MACE

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album