Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

KAINE SIRRINA Complete Hausa Novel Document by KAINE SIRRINA


KAINE SIRRINA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 63732



KAINE SIRRINA

Reading Time: 5 Hours

Added On: 06, Jun 2024

Author: Aisha Muhammad Maman Shakur ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 369.22 kb

File Type: txt

Views: 934+

Download: 1834+

Last download: 2 hours ago

Description/Story: mamanshakur Is all about novels.
Skip to content
Home
About
TSAFI 1to 11
← KABILAR MU 45 TO ENDKAINE SIRRI NA 9 &10 →
KAINE SIRRI NA 1 TO 8
Posted on April 28, 2016 by mamanshakur
[4/25, 1:25 PM] Aishat Muhammad: [4/25, 9:10 AM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
1
Sakamakon jin danayi anyi littafi maisuna “RA’AYINA”yasa na chanza na maidashi “KAINE SIRRI NA”.

Ahankali nake tafiya cikin wani babban wuri wanda aka radama suna THE ATTORNEY ‘S WORLD. Office din lawyoyi ne sunfi dari aciki,an kawata su da fulawowi da wasu irin madubai da wutan lantarki masu kyau daban shaawa, koni m shakur na shigo wurin ne Dan neman lawyer dazan bude company a wurin shi. Tafiya na cigaba dayi harna kai gaban wani office sai naji ana hayaniya dariya nadanyi nace nafasa bude kampanin dole na daukoma matsoyana wanga rahoto lol.

Bismillahi Rahmanir Raheem.

“RA’AYINA ne MUZZAMIL bazan auri wacce batai graduating ba,bazan auri under graduate ha, nafison na auri wacce ta gama school,ta waye, duk inda zan shiga zan iya zuwa da ita batare dajin ko darr araina ba”…da sauri dayan ya tari numfashin shi yace “B maisa kakeda tsatsauran RA’AYI? Kaga niko Kullum burina na auri yar sacandari, wacce zan koyamata komi,soyayya,girmamawa, biyayya, tsorona everything B,duk yanda naso tayi zatayi,zan lankawasa na tankwara ta zuwa kowani position danaga dama, kai mesa ka banbanta da sauran mutane?” Dan murmushi B yayi yace “RA’ AYINA kenan”, daukan keys din motarshi dake kan table yayi ya dago yana gyara buturan gaban rigan shi daya bude idanunshi nakan bituran dayake makalawa yace “dama na shigo ne nafada ma gobe zan shiga minna,Niger state, akwai wasu case danakeda shi akasa, 3 days zanyi in sha Allah”. Muzammil yadan zaro ido yace “garin da akai earthquake(girgizan kasa) jiya ne zaka?” Yakarasa maganan yana kallon B dake kokarin makala neck tie dinshi batare da wani damuwa akan fuskarshiba, Muzammil yace “badakai nake magana ba,earthquake akayi fa koyau saida nakara karantawa a news kuma daga site wanda basa sa karya wato Vanguard news…” B ya dafe kanshi murya chan kasa yace “God!” Dago kanshi yayi ya kalli Muzammil yace “will you just listen to me, ba earthquake akayiba, Wani babban ginin bene ne ya rushe mutane 5 sun mutu Allah ya jikansu, Gobe nidai zanje nai abunda yakaini” Muzammil yaraka shi har wurin mota, shiga motar yayi ya zauna zaro taba kwara daya yay ya makala a bakinshi, lighter ya dauko zai kunna yaji an fizge taban Muzammil yace “Allah nakusa fadama mum kanashan taba,kasan baida kyau amma kaitayi niba gashi nadena ba amma kai kaki”… B na ganin zai batamai rai yaja motan yay gaba batare daya ce mai komiba.

Su uku aka zakulo daga ginin daya rushe ayau ranan jumma’a, inda jiya aka samo biyar matattu,wurin gabaki daya bama ka iya ganin kona kusa dakai saboda kura dake tashi,sai kukan mutane kakeji wayanda yan uwansu suka mutu sakamakon rushewan da gidan benen yayi. Daya daga cikin Daktan da gwamnati ya kawo wurin dan bama wayanda sukaji rauni taimakon gaggawa. duba mutane ukun yayi wanda da alamu baba Mata da yarsu ne, ya dago ya kalli sauran yan uwanshi dasuka zageyeshi cikin rashin kuzari yace “parent din are already dead yarinyar kuma ta bugu but tanadai rai, yanzu ai informing government mutane 7 suka mutu, wayanda suka samu injury 35 hade da yarinyar nan”.

Wani irin ihu yarinyar tasaki ta zabura tafado daga gadon, wurin iyayen nata tayi tana kuka sosai babu wanda yahanata zuwa inda suke, tsayawa tayi tana kallonsu idanunta sunyija sosai, tai shiru ganin haka likitan yabada umarni a wuce dasu asibiti inda ake ijiye gawawwaki idan aka nemo yan uwansu sai abasu suje su burne. Itakuma aka daurata kan gado ganin yanda jikinta ke rawa, aka bata magani sanan suka cigaba da duba sauran wayanda sukaji ciwo. saukowa tayi daga gado batare da kowa ya lura da itaba tafita daga barandan da gudu.
Gudu take iya karfinta tana share hawaye bata ganin na gabanta bata ganin na bayanta ita tadaisan tana daga kafa tana gudu iska na kadata kwakwalwar ta abu daya kawai take hango Mata lokacin da suke kan dining suna breakfast da Abba da Umma da ita, sai sukaji Kara sukaji ginin na rawa ji tayi Abban ya janyota ya turata cikin jikinshi ya daura bayanshi kan nata daganan saitaji jikin Abba yay Kara kaman ballewan kashi, ahankali ya furta laa’ilaha illallah, tadaiji nauyi sosai ajikinta takumaji abu nabin jikinta kaman ruwa, ihu ta dingayi tana neman taimako tana kiran umma harta sume. Saikuma yanzu data farfado taji Abba da Umma sun mutu. Kara gudu tayi na bala’i hawaye na tsiyaya daga idanunta Abba maisa baka bari ginin yafadomin ba nima dukanmu mu mutu tare Maisa? Kummmm kakeji tabugu dawani gini block tafadi a wurin sumammiya jini nafita daga goshinta.

Maman Abd Shakur😘
[4/25, 11:23 AM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌

2
*washe gari*

11 na safiya tamai cikin garin Minna ahankali yake Jan motarshi ganin yakusa kaiwa inda zaije. dan gajeren tsaki yaja awahale “mtswww” ya paka motar a gefen hanya,juyowa baya yay ya mika hannunshi yadauko goran ruwan polar water dake back seat, sanan yay amfani da dayan hannun ya bude motar yafita yafara waige-waige, wurin shiru babu mutane dayawa sai kwarori dake wucewa, tafiya kadan yayi ya shiga wata yar karaman hanya haka jikin wani dan gini inda yaga babu mai wucewa ya tsaya yay abunda zaiyi ya maida zip yaja sanan ya juyo zai koma wurin motarshi yaji alumun numfashin mutum, cigaba da tafiya yayi dan atunaninshi wani naman daji ne, kaman ance ya kalli kasan wurin saiya ga jini, tracing dige digen jinin ya dinga bi haryakai bakin wani gini da anfara ba’a karasa ba, tsayawa yayi shi bai shiga ba shikuma bai juyaba waigawa ko ina yayi yaga babu kowa awurin yakara kallon kasan yadaiga ga jinin da alamun koma wanene yana cikin ginin, bismillah yayi ya shiga kai tsaye yafarabin sahun jinin harya kai bangon karshe, ganin mutum yay akwance shame shame baya ganin fuskan daga inda yake saidai yaga zanin atampa ajikinta, karasa wa yayi ya tsugunna gabanta yana kallonta sama da kasa, numfashi yaji tanayi ahankali awahale hakan yasa yakai hannu ya juyo da ita yana mai karema fuskan ta kallo “Subhanallah” ya furta ganin yanda goshinta ke fitar da jini da sauri yasa hanunshi a aljihun wandon shi handki yaciro yadaura akan goshi yafara kallon ko ina ko akwai any clue dazai gane daga ina take Kokuma yan uwanta,ko waya kowani abu, dawo da idonshi kanta yayi jin tafara numfashin tana fito da harshe hakan yasa yagane ruwa takeso rike kanta yay yadau ruwan yana bata ahankali ta shanye tass sanan jikinta gabaki daya ya saki a hanunshi da sauri ya dagata yafito da ita daga wurin har bakin titi yasata cikin motarshi sanan yaja da sauri dan nemamata lpy, agaban wani babban hotel yay horn aka bude ya shiga ciki yay parking a wurin paka motoci wasu mutane uku dukansu maza kowananen su rike da wata yar karaman littafi a hannu suka budemai motan da sauri daya daga cikinsu yace “is already 12:PM, and case din damuke dashi 12:10 za’a shiga” Fuzar da iska yayi ya dafe kanshi batare dayace komiba, daya daga cikinsu yace ” your breakfast is ready ” da sauri na ukun yace ” you have visitors sir” gajeren tsaki yasaki yay gaba, sai kuma yajuyo akasalance yace ” akawai yarinya a mota, Johnson take her inside,and u Solomon ka kira Dr ya dubata” yajuya yahau bene, dakin da aka tanada mussamman saboda duk lokacin daya sauka ya shiga direct bayi yaje yay wanka ya chanza kaya suwa suit baki da wandon shi sai takalmin min baki cover mai sheki, ya cire tabaran idonshi da ruwan wanka ya tsalla akanshi ya goge ya mayar, ya fesa designers turare mai suna kingdoms ya mike tsaye ya daura necktie sanan yafito daga dakin. dakin dake kusa da nashi ya shiga yaga Dr Faruk yana dubata, kallon agogon hanunshi yayi sanan ya kalli Dr Faruk yace “am late, anjima I will see yhu” ya bude kofa yasakai yafita saikuma ya juyo kallon fuskan yarinyar yayi nadan tsawon sakonni sanan yasakai yafita daga dakin P.A na binshi abaya da jakan laptop dawasu takardu a hanunshi.

Maman Abd Shakur😘
[4/25, 1:23 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌

3
Karfe 4 na yamma yagama abunda zaiyi shida P.A
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download KAINE SIRRINA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album