Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kashe 'yar uwar matarsa?????

Tsit sukayi dukkaninsu Mr Omar na dagowa ya kallesu kafin ya 'dan waiwayo ya kalli MALEEK dake duba wayarsa hankalinsa kwance ya girgizawa Mr Omar din Kai take Mr Omar yabawa motar wuta sukai cikinsu da gudu sukaita kansu suna tsananta wutar al'amarin a social media da cewar tsohuwar matar UBAYD MALEEK M KALEEB tayi hadin gwiwa da jekadinsa gurin kashe yayar matarsa a Daren jiya.

Ganin yanda abin ke ruruwa Kamar wutar daji yasanya Mr Omar Kiran mum Sarah da gaggawa ya Bata umarnin duk wani Abu daya shafi kallon news ko wayoyin NURU da afia duk ta lalata kada tabari su samu news na abinda yake faruwa.

Ta bangaren iyayensu nu NURUn kuwa Abu Kamar hadin Baki Koda gari ya waye labarin ya baza duniya babusu Babu Wanda yasan Ina suka bace bat a dare daya ga 'yan kawo rahoto da 'yan jaridu daketa yawon gidansu sunason ganawa dasu akan al'amarin Amma babusu sai hakan yaqarawa tashin al'amarin girma sbd take aka fara kokarin Bata sunan MALEEK da cewar shine ya batarda iyayenta Dan boye laifin tsohuwar matarsa da jekadinsa.

Headquarter dasuka Isa wasu sabbin rubuce rubucen report aka shigar musamman akan ta Yaya 'yan jaridu sukasan macece aka kashe Kuma Yar uwar matarsa sbd Babu Wanda yasan gawar waye dagashi sai mr Omar ko jamian tsaro Kai tsaye ya hanasu duba gawar aka barta akan se Yan asibiti sungama nasu aikin tukuna
Kuma 'yan asibitin ma mutum biyune Kuma a asibitinda Babu Wanda yasan da ita aka aikasu to tayaya zancen yafita zuwaga 'yan media.

Suna dawowa gida ya shige sashensa ya zauna tareda sauke ajiyar zuciya ahankali tareda rufe idanu ya bude ya kalli gefenda Mr Omar yake tsaye Kai tsaye yace"

Kayi komai kaje da kanka ka taho dasu at any cost kada wannan labarin ya samesu harsai sun iso.

Dan dagowa Mr Omar yayi ya kalli MALEEK yace"

MALEEK anan din aikin Nan barinsa nada hadari.

Kaje komai Yana yanda ake son shi.

Angama Inshallah maleek.

Ficewa yayi Kai tsaye yakira Yana booking tickets Allah ya taimakesa washe gari da asuba jirjgin zai tafi Dan Haka Kai tsaye ya wuce ba wani delay.

Sai tsakiyar dare sosai ya Isa gidan Bai samu shigaba ta waya ya sanarda mum Sarah ta sanarda NURU da afia su shirya gizah zasu.

Da mamaki suka kalli juna lokacinsa mum Sarah ta sanar dasu saqon
NURU ta kalli wayarta da jiya ta wayi gari taganta a farfashe ta waiwaya ta kalli afia da tata ma tafi ta NURUn tashi aiki cikin sanyin murya tace"

Kina tunanin lafiya komai yake?

Sauke ajiyar zuciya afia tayi tana Dan duba agogo tace"

Inshallah lafiya."tafada hakan ne Dan bawa kanta qwarin gwiwa da bama NURUn positive answer Amma tun jiya takejin kanta cikin tsananin damuwa musamman dataga miscalls na mum dinta data kirata Bata kusa wayar na silent tunda ta karanta massage dinta taji tana kewar soyayyar uwa saidai Kuma zuciyarta na tunatarda da ita amfani mum dinta keson Yi da ita kawai tunda take nemanta.

Babu wani dogon musu sukahau shiru tsaf suka shirya hankulansu a tashe Babu me nutsuwa daurewa kawai kowannensu keyi Dan qarfafa Dan uwansa.

Sai washe gari da asubar fari jirginsu ya daga suka wuce Basu isaba sai cikin tsakar dare har lokacin 'yan jerida na daddabe boye a wajen masarautar gizah suna jiran rahoto
Dayake Mr Omar yasani saida sukazo gate din Yan jaridar na tasowa yace driver yayi cikinsu da mota duk da hakan sama sama afia taji dayan na jeho tambayar data sakata kallon waje da sauri inda Yan jaridar ke kokarin biyo motar askarawan securities din makeken gate din shiga masarautar suka taresu da sauri suka koma maboyarsu suna jiran sa'a.

Afia jitayi tana gigicewa da abinda kunnuwanta suka ji cewar
Tsohuwar matar maleek tayi kisa
Kenan shine dalilin daukosu da gaggawa ba shiri?
Rawa jikinta yafarayi ta dago idanuwanta nacikowa da hawayen tashin hankali ta bude Baki zatayi magana daidai tsayawan motar bakin sashensu a fixge tasamu damar fizgo maganar daqyar ta bakinta tace"

Mum tayi kisa?????

Da sauri NURU ta waiwayo ta kalleta gabanta na mummunan faduwa
Saidai ganin afian na kallon Mr Omar da idanuwanta da take sukai jajir yasa NURUn juyowa tana kallonsa da jiran amsarsa Dan kuwa take jikin NURUn yaso fin na afia daukan rawa Dan kuwa a yanda tasan lailah kila maleek ne kawai Wanda zata iya kashewa sbd kishi da baqin cikin abinda yayi Mata batasan lokacinda bakinta Yana rawaba ta furta"

Wa aka kashen???

Sauke Kai Mr Omar yayi cikin tsananin jimami da kasa fadar komai akan tambayoyinsu Wanda yasakasu tabbatarda maganar kenan Haka take abindaya faru kenan.

Take hawayen afia suka balle duk inda hankalinta yake Yana tsananin tashi
Mr Omar yayi saurin fitowa ya budewa afia kofa suka fito har NURUn tsabar rudewa ta manta da sashenta za'a qarasa da ita.
Afia tayi ciki da sauri ko gabanta Bata gani sbd tashin hankali wani takeson tambaya taji shin da gaskene kokuwa gizo maganar tayi Mata,
NURU kuwa sagewa dukkanin kafafuwanta sukai ta nufo cikin tana daga kafa daqyar farhat datai bacci saidai bayinda suke shigarda kayansu afian suka shigo da ita
Tana shigowa palon daidai lokacinda baiwar da afia ta dakawa tsawa tana cewa"

Ki fadamun abinda ke faruwa a cikin delah gizah nace..""taqarasa fada cikin tsananin karajin daya tsorata baiwar a firgice tace"

Kisa akayi a...a..sassan MALEEK.

Innalillahi'wainna ilaihirrajiun" shine abinda afia tafara maimaitawa cikin tsananin fita hayyacinta tana girgiza Kai da sauri da sauri.
NURU kuwa Jin sunan maleek a maganar yasa jiri dibarta Saida mutum biyu sukai saurin tarota dama Mr Omar yasakasu kiranta Dan qarasawa da ita Bata masaukin suka fito da ita ko ganin gabanta batayi sosai kokai dake aiki jikinta ya tsaya harta shiga mota aka ja Bata saniba,
Suna Isa bakin masaukinta mr Omar ya bude Mata kofar Motar
gabaki daya Bata lurada wani sashene aka kawota dabam ba asalin nataba Dan tafiyar kawai takeyi batasan inda take jefa qafa Haka Mr Omar ke bude Mata kofofin palukan dasuke wucewa har zuwa na karshe daya bude ya dakata ta shige ya janyo kofar ya juya ya koma Yana ficewa daga sassan gabaki daya.

Hankalinta baya jikinta saidata takunta yafara nisa cikin palon taji iskar numfashinta ya sauya da qamshin dayake shiga hancinta ta dakata ahankali tareda dagowa ta kalli inda take tana waiwayawa gefen damarta numfashinta saidaya kusa daukewa sbd bazatan yanayin datashiga ganinsa zaune kan kujera sanyeda jallabiya brown fuskarsa na fidda wani irin zatin kwarjini Yana kallonta da fararen idanuwansa dake zube tas akanta...ta rufe ido ahankali ta bude ta tabbatarda shi dinne
Zuciyarta da gangar jikinta sunkasa hakura ta nufesa da wani irin gudu dake bayyanarda dukkanin sirrin zuciyarta akansa idanuwanta na cikowa da hawaye,
Yana ganin hakan ya miqe tsaye ahankali daidai isowarta ta fada jikinsa yayi sama da ita kamar yarinya qarama Yana kallon idanuwanta da hawayenta suka tsinke take suna gudu kan fuskarta ya sauketa tareda matseta jikinsa ahankali Yana kallon kyakkyawar fuskarta da fararen idanuwanta dake fidda hawaye sosai
Ya dauke gira daya Yana sake boyayyan murmushi tareda kamo fuskarta da tafin hannuwansa biyu Yana kallon cikin idanuwanta data dago ahankali tana kallonsa itama har lokacin idanuwanta hawayen sun kasa tsayuwa
Ahankali ya matso da fuskarsa dab da tata yakai bakinsa kan kunnenta Saida ya sauke wani numfashin daya sanyata dauke wuta cikin sirrantacciyar muryar da Bata taba jiba a hankali yace"

Kukan menene wannan??

Rintse idanuwa tayi da qarfi tana sake qanqamesa kirjinta na mannuwa da nashi yayi baya Ahankali Yana dafe kan kujerar dake bayansu Yana riko numfashinsa dake neman sauyawa ya lumshe ido tareda budewa ya kallon idanuwanta zuwa hancinta dayayi ja sbd kukan datake
Ya zura hannunsa daya zuwa bayanta ya riqo qugunta Yana sake Kai bakinsa kan kunnenta can qasa yace"

Kina tsoron mutuwana ne??....

Wani sirirn kuka ta fashe dashi Jin abindaya fada sbd har lokacin Bata gama fitowa da mummunan tashin hankalin tunanin rasashiba
Ya kamo hannunta suka zauna Yana kallon fuskarta tareda tallafo fuskar da hannuwansa Yana cikin yanayi na kulawa yace"

Ok shikenan ya Isa haka,
Ban mutu ba,Babu abindaya sameni ok?.

Rungume kanta yayi Yana shafa bayanta ahankali Yana zuwa kanta hartagama kukan tafara sauke ajiyar zuciya sai alokacin shima ya sauke boyayyar ajiyar zuciya tareda lumshe fararen idanuwansa yanajin nutsuwa na shigarsa sbd kukan nata ya wargaza duk wata nustuwarsa dama tunanin komai.

Saidaya tabbatarda tadawo hayyacinta tagama samun nutsuwa ya dagota ya kalli fuskarta datai qasa da ita sai alokacin takejin kunyar kanta ta Dan juyar dakai tana Jin sanyi da nutsuwa na dawo Mata.

Hannunta cikin nashi suka nufi bedroom dinsa da komai ya nuna yakuma bayyanarda Nan din ne asalin turakar sarki Dan kuwa duk wani Abu dake tsare a dakin me adon zaibane(golden) sai makeken gadonsa dako rabinsa ya ishesu su biyun hadda saurama
Sai wasu dogayen labulayen windunansa dasukafi Kama da kofofi sbd girmansu ta waiwaya inda madubinsa yake ya cinye kusan Rabin bangon gefen dayake ta tsaya gaban madubin tana kallon kanta cikin nutsuwa da nazartar rayuwa sbd wato Babu Wanda yasan me ubangiji ya tanadarwa rayuwarsa agaba.

Ta cikin madubin suka kalli juna ta sauke kanta ahankali tana juyawa daga kallon madubin ta taka ahankali tabar gabansa ya riqo hannunta Yana dawowa da ita baya gabansa wannan karon kallo daya yayi Mata ya dauke Kai sbd kokarinsa kada ya tashi a banza Dan kallonta kawai na canja Masa tsarukansa da dama.

Zamewa tayi ahankali tareda nufar toilet dinsa tashige ta rufo kofa tareda sauke ajiyar zuciya me sanyi tana rufe ido cikin sanyi tace"

NURU why did you loose your control¿

Ta Jima ahaka tana sauke numfashi harsaida tadawo nutsuwarta gabaki dayanta kafin ta zare kayanta ahankali ta daure gashinta tsakiya ta yanda bazai jiqeba tayo wanka ta janyo towel dinsa blue ta dauro ta fito.

Kwance tasamesa a tsakiyar gadon takasa kallon gefen ta nufi madubinsa turare kawai tashafa ta juyo tarasa abinyi sbd sallah takeson Yi
Dole doguwar rigarta ta Dora kan towel din tayi sallolinta tana idarwa ta miqe ta zare rigar ta waiwaya takallesa a sace taga kaman yayi bacci saita sulalo ahankali ta hau gadon ta kwanta gefensa tana fuskantarsa ta zubawa kyakkyawar fuskarsa idanuwanta tana sauke ajiyar zuciya a boye, ta gangaro da idanuwanta kan dogon hancinsa da duk farhat shi ta dauko
Ta lumshe idanuwanta lokacinda taji hannunsa na sauka jikinta ahankali ta cikin bargon dasuke rufe dashi
Daga hakan Bai qare komaiba sukai bacci cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.
##MAMUH#




_*ZAFAFA 2021! NEXT LEVEL_*
_*ZAFAFA 2021! NEXT LEVEL_*
_*ZAFAFA 2021! NEXT LEVEL_*


🔥💫☄️📚 📖

_*INA MASOYA MAKARANTA ZAFAFA BIYAR MASU SON SAI ZAFAFA SUNYI NISA ZASU SAYA? TOH KU MATSO, DOMIN ZAFAFAN LITTATTAFAN NAKU SUNYI NISA, DAI DAI DAD’IN KARATU_*

_*YAN BIYAR DIN NAKU KAMAR KO YAUSHE SUNA TSAKA DA RUBUTA DADAD’AN LITTATTAFAN SU MASU TAFIYA A TSARE, CIKE DA FADAKARWA, NISHADANTARWA DA KE TAFE DA RANTSATTSIYAR KAUNA MARAR GAURAYE.._*

_*SHIN YAR KUWA KINA DA LABARIN ZAFAFAN WANNAN KARON MA KUDIN SA NA PAGES NA YADDA YAKE KAMAR NA BAYA? DUKKA LITTAFAN BIYAR DIN BABU NA YARWA, KOWANNE DA KALAR DADIN SA_*

*1*

_*DAGA TASKAR SAFIYYAH HUGUMA: WANNAN KARON TA ZO DA WANI SABON SALON LITTAFINTA MAI SUNA : *ALKIBLA* *(THE BATTLE OF LOVE) WANDA KE KUNSHE DA FADAKARWAR RAYUWAR SAMARI DA YAMMATAN YANZU, AKWAI RANTSATTSIYAR KAUNA DA KE WATANGARIRI DA ZUKATAN MUTANE BIYU: ZAHRA DA ALIYUU🔥❤️_*

*2*

_*SAI DAGA ALKALAMIN HAFSAT RANO, WANNAN LEVEL DIN TAZO DA NATA KALAR RUBUTUN MAI TAKEN: MABUDIN ZUCIYA! (LOVE/HATRED) MABUDIN ZUCIYA NA TAFE DA FADAKARWA AKAN HAKKIN GASKIYA DA AKASINTA, CAKWAKIYA CE DAUKE DA LITTAFIN WANDA WARWARAR SA NA GA ZUKATA BIYU, RAFEEQ DA AYSHA🔥💛_*

*3*

_*DAGA ALKALAMIN MAMUH GEE! WANNAN TAFIYAR TAZO DA NATA SALON MAI SUNA: UBAYD MALEEK(ROYALTY/LOVE) WANNAN KARON KASAR ETHIOPIA TA SHALLARA TA DAKKO AL’ADUN SU MAI CIKE SA FADAKRWA, MUSANMAN AKAN ZAMANTAKEWAR AURE, YA ZATA KAYA NE GA SOYAYYAH GA SARAUTA? WANNAN AMSAR NA WAJEN UBAYD DA NURU!🔥💚_*

*4*

_*SAI DAGA ALKALAMIN NANA HAFSATU (MISS XOXO) WANNAN KARON TAZO DA NATA TAKEN LITTAFIN MAI SUNA: DALAAL! (A NEW WORLD/DESTINY’s LOVE) LITTAFIN NA DAUKE DA FADAKARWA MUSANMAN DANGANA DA HAKURI, YA ZATA KAYA NE DA SOYAYYAR ZUKATU UKU, HABEEBULLAH TAGWAN (TWIN) HAFEZULLAH, GEFE DAYA GA DALAAL DA AKEYI AKANTA?SHIN WA ZAI YARDA YA BARWA DAN UWAN SA?🔥🤎_*


*5*

_*SAI DAGA KARSHE, BILYN ABDULL! NA TAFE DA NATA SALON MAI SUNA: MAKAUNIYAR KADDARA!!! (BLIND LOVE) LITTAFI NE DAKE DAUKE DA FADAKARWA MUSANMAN KAN KADDARA DA KE FADAWA DAN ADAM, NATA SALON KADDARAR MAKAUNIYA CE, GEFE DAYA LITTAFIN NA DAUKE DA SALON RANTSATSSIYAR KAUNA AKAN ZINNEERAH... DA BATALIYAR MASOYANTA, MUSANMAN MODIBBO_!🔥🤍_*


_*DUKA WADANNAN LITTATTAFAI NA ZAFAFA NE DA AKEYI A HALIN YANZU, KUMA KUDINSU NAIRA 700 NE PAGES. DUKA BIYAR DIN. KU GARZAYO KU MALLAKI NAKU TUN DA TURURUN SU, LITTATTAFAN ZAFAFA SUNYI FICE A YANAR GIZO, KU ZO A DAMA DAKU A WANNAN TAFIYAR TA NEXT LEVEL, MASU SANA’OIN HANNU MA MUNA TALLATAWA AKAN FARASHI MAI RAHUSA_*

_*DOMIN MALLAKAR NAKU, KU TUNTUBE MU TA:_*

*_★ AL-ƘIBLA_*💘
_Na Safiyya Huguma_

*_★ MABUƊIN ZUCIYA_*💖
_Hafsat Rano_

*_★ DALAAL_*💝
_Na Miss xoxo_

*_★ UBAYD MALEEK_*💓
_Na Mamu gee_

*_★ MAKAUNIYAR ƘADDARA_*💔
_Na Bilyn Abdull_

Lalai daga ji babu tambaya bana ma ZAFAFAN ku da turirinsu suke tafe. Dan dagani kasan za'a ragargaza cakwakiya, soyayya. Tare da nishaɗi💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻.

Gasu duka akan farashi mai rahusar gaske.

Kamar haka👇🏻💃🏻

Ɗaya___300
Biyu____400
Uku_____450
Huɗu____500
Biyar_____700

Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇

0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB

saiku turawa wannnan numban ta whatsapp shedan biyanku(evidence of payment/Account name)👇👇

*_08085405215_*

IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇

0903 234 5899

💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
TEAM----ZAFAFA BIYAR🔥😘🥰😍
*_Mamuhgee 43_*

_*LAVENDER RESTAURANT..*_
_(Palace of mouthwatering food/delicacies)_

_IDAN KUKAJI GANGAMI DA LABARI, INA MASU SON INDA ZASU SAMU INGATACCEN ABINCI MAI DADI DA LAGWADA? KAI BA ANAN MUKA TSAYA BA, INA SABBIN AMARE? MAMAs, YAYYU? DA KANNEN MU MASU SON KOYAN GIRKUNAN YAN GAYU NA KASAR NIJERIYA DA KETARE?_

_*TO KU MATSO...! AT LAVENDER RESTAURANT GOTS YOU COVERED. ABINCIN KASASHE DA DAMA MUKE KOYARWA,,COME LETS UPGRADE YOUR FOOD TIME TABLE, MATSO KUSA YAR UWA GA DAMA DA ZAKI CANZA YANAYIN ABINCIN GIDAN KI, KOWA YASAN IYA SARRAFA ABINCI NA TAKA RAWAR GANI A GIDAJEN AURE. KAI KO BUDURWA CE INDE KIN IYA GIRKI ZAKIGA KOWA YANA HABA HABE DAKE.._*

_*UNCLES, DADDIES, BROTHERS., NEWLYWED HUBBYS..! KU ZO KU YIWA ‘YAYAN KU, MATAN KU DA KANNEN KU RAJISTAR WANNAN HARKA TA KOYAN GIRKI.._*

_*Lavender catering school zamuyi practical class. zamuyi 30 dishes continental,snack & desserts, traditional dishes, drink. Fee din 40k NE. phone number WhatsApp and call 09080299283 akwai discount na 5% ga mutum uku farko wadanda sukai register aranakun independence 1/10/2021 to 3/10/2021 Nigeria @ 61_*

_*ZA’A FARA CLASSES RANAR 14/10/2021. WATO SHA HUDU GA WATAN OKTOBAR DA MUKA SHIGA YAU._*

_*GIRKE GIRKE GUDA 30😫😨AKAN DUBU 40 KAWAI, HARDA BONUS NA SNACKS, DESSERTS, TRADITIONAL AND MODERN DRINK, GARGALIYA DA ZAMANI🥂WATA DAYA CHAS ZA’AYI ANA KOYAN GIRKE GIRKEN. _*

_*KU SAKE KARANTA WANNAN BONUS DIN👇🏾RIGIJI GABJI_*

_*Nigeria @ 61 _*
_*COOKING COMPETITION!!!_*

_*from lavender Catering ina masu son koyon girki ga dama zaku shiga gasarmu ta girki bayan kunyi register damu akan 10k,wanda yazo na 1zai shiga ajin mu free hade da wasu prize din na 2 da na 3 kuma zasu bayar da rabin kudine da wasu prize suma saura kuwa zasu ayi musu ragin 5% da wasu prize wannan gasa zamu yita ranar lahadi ne 3/10/21 zamu rufe registration na gasar ranar asabar_*

_*LAVENDER RESTAURANT: NA GARIN KANO, CLASSES DIN AKWAI PRACTICAL AND ONLINE CLASS GA WANDA KE NESA_*


************
Washe gari latti ta farka daga bacci
Ta motsa ahankali tana bude idanuwanta gabaki daya tana duba kan makeken gadon data ganta ita kadai bayanan, ta tashi zaune tana gyara daurin towel din data kwana dashi tana miqewa tsaye tana kallon kofar toilet saidai Jin Babu motsi ta tabbatarda baya cikin dakin ta nufi toilet tayo alwala tazo tayi sallah tana idarwa ta miqe ta koma ta kwanta sai lokacin tafara tunanin maganar kisar da akece mum dinsu afia tayi
Ta tashi zaune tana shiga sabuwar damuwar tausayin afia da farhat musamman afia da sai yanzu take tunanin halin datake ciki,
Yaya zata iya daukan wannan mummunan al'amarin sbd tasan yanda Afia takejin mahaifiyarta cikin ranta wannan al'amari abune me tsananin wahala da azabar dauka Dan Haka afia na tsananin buqatanta akusa da ita gaskia.

Tashi takuma Yi tareda saukowa kan gadon ta janyo kayanta na jiya ta maida jikinta tareda fitowa Palon tana gyara rufar kanta da qaramin gyalen datazo dashi daure akai
Babu kowa palon da Alama dai fita yayi gaba daya Dan Haka Kai tsaye ta nufi kofa ta fice kofa kofa ta palukansa harta Kai kofar ficewa gabaki daya ta fito
Dayake safiyace sosai Sosai Babu mutane tsit koina sai securities din maleek dake koina tafiya daya biyu saika gansu bayi ma na can kowa na aikin gyara da aikin abincin uwayen dakunansu kafin su tashi tasamu ta 'dan rufe fuskarta tana Dan sauri sauri harta Isa sashen Babu Wanda ya ganta tana shiga ta zare rufarta tareda nufar ciki Kai tsaye daga Palo bedroom din afian ta wuce ta shiga hankalinta na tashi dajin shiru a palon.
Zaune take kan dadduma tunda tagama sallah Bata tashi daga gurinba idanuwanta sun kumbura sosai sai fuskarta datai jajir ta dago ta kalli NURUn da duk hankalinta yasake tashi ganin yanayin afian take idanuwanta suka ciko da hawaye ta qaraso da sauri ta rungumeta da tsananin sanyin murya da kulawa tace"
Sorry baby.

Sai yanzu afia tasamu me lallasarta tunda wannan baqin labari ya sameta ta zube jikin NURUn tana sake sabon hawaye tana son magana tana kasawa sbd nauyin Baki dana zuciya
NURU ta girgiza Mata Kai tana tsoyayo hawaye ahankali tace"

Karkice komai kiyi shiru Ina Nan
Gani tareda ke.

Shiru sukai ahaka tsawon lokaci NURU na shafa bayanta ahankali ahankali tana Dan lallashinta tareda tunatarda ita tana tareda ita komai zaizo da sauki inshallah har afia din tasamu Dan sauki tanata sauke ajiyar zuciya akai akai.

Miqar da ita NURU tayi suka nufi gado ta zaunar da ita tareda Dora Mata kafafunta kan gadon ta ja bargo ta Dan rufe Mata Rabin jikinta ta kalleta da nata idanuwan dasuka sauya cikin kulawa da sanyi tace"

Bari nasa akawo Miki wani Abu kici
Jikinki ba qwari.

Fita tayi zuwa Palo takira masu aikin sashen tace akawo abinci Mara nauyi sosai da tea me zafi Sosai na lemun tsami da Zuma.

Da sauri cikin tsananin girmamawa suka amsa da to suka juya da sauri Dan ciko umarninta ita Kuma ta juya Takoma dakin taqaraso ta zauna gefen afia tana shiga nazari da tunanin asalin abin dayake faruwa kokuma yafaru sbd haryanzu takasa sanin takamaimai abindaya faru zancen guntu guntu kawai ta samunsa
Ta kalli afia ahankali tanason taga Bata cikin halinda zata iya tambayarta wani abun a yanzu
Gashi dad dinsu afian ma batajin zata iya tambayarsa Dan kuwa tambayar maleek kaman rashin girmamawa ne garesa saidai shi ya tambayeka Dan Haka bazata iya tambayarsaba saidai ko jekadi, idan tafita Takoma sashenta zata tambayi jekadi komai inshallah idan harta dawo daga delah daga Kai padima gida.

Da kanta ta bawa afia tea da 'dan flat filled bread guda daya ta taimaka Mata Takoma ta kwanta cikin kulawa tace"

Kiyi bacci kina buqatan hutawa Kona awa biyu zuwa uku ne ke likitace kinsan kina buqatan hutu kafin kisamu nutsuwar yin wani tunanin ok?

Lumshe ido tayi tana gyada Kai
NURU ta juya tana cewa"

Zankoma Nima nayi wanka naci abinci.....riqe hannunta daya afia tayi tana kallonta da idanuwanta dasuka sauya take suna neman cikowa da hawaye ahankali ta bude Baki tace"

Karki barni Ni daya NURU wlh ina buqatan wani atare Dani sbd zuciyata da shedan na ingizani kaman na kashe kaina na huta da wannan rayuwar,
Bana tareda soyayya ta uwata danake tsananin buqata da kwadayin samu Amma bantaba samuba tun Ina qanqanuwata mahaifiyata Bata taba zaunawa tabani soyayyar uwaba,
Mahaifina haryanzu Banda masaniyar ko fushin dayake Dani ya sauka Dan haryanzu bansamu ganinsaba bare yasan halindanake ciki,
'yar uwata ta jini yarinyace qarama da banama fatan taji abindayake faruwa,
Kakanni na mulki da rayuwar mulkice kawai agabansu banida kowa saike Dan Allah ki zauna taredani.

Kallonta NURU keyi cikin yanayi na damuwa da tausayi jikinta nayin sanyi tadawo ta riqo hannun afia din ta tayar da ita zaune tana cewa"

Muje can sashena zakifi samun nutsuwar hutawa farhat ma na can jekadi na kulawa da ita inshallah..

Da sauri afia ta dago ta kalli NURUn bakinta na rawa da mamaki tace"

Jekadi Kuma????

Ganin yanda Afia din ta firgita da Jin jekadi yasa NURUn Dan dakatawa da Mata kallon mamaki tace"

Lafiya dai ko??

Girgiza Kai afia tayi da sauri tace"

Mum da jekadi sune abin yafaru dasu ta Yaya jekadi zata dawo??...

Mummunar faduwa gaban NURU yayi tana yiwa afia kallon tashin hankali jekadi aka kashe kenan ko me???

Innalillahi wainna ilaihirrajiun..
Juyawa tayi tana neman ficewa afia tayi saurin biyota ta riqota tana cewa"

Ta Yaya akai Baki saniba bayan kin kwana a sashenki kinkuma ga bakiga jekadin ba,
Shin tadawo ne?

Gabaki daya NURU kasa amsa tambaya daya tayi sbd toshewar Kai
Harga Allah jekadi tamkar uwa ko Kaka take agurinta wadda takejinta Kamar jininta sbd a rayuwarta bayan iyayenta jekadi tafara nuna Mata qauna tamkar ta jini Dan haka bazata iya daukar zancen mutuwar jekadi Kai tsaye daga sama ba tana buqatan cikakken bayanin abinda yake faruwa ta dago jajayen idanuwanta ta kalli afia da itama itan take kallo cikin zaquwar Jin da gaske jekadin tadawo tace"

Kimin bayanin abinda yake faruwa
Acikin duhun komai nake akan al'amarin, shin meya samu jekadin da mum dinki Ni komaima bansaniba
Meyake faruwa"" zuwa lokacin hankalinta yafara mummunan tashi sbd Jin take al'amarin toko yayane ya shafeta sbd yanda rashin nutsuwa da tsoro dayake shigarta.

Afia ma sake rikicewar tayi tana kallon NURU zatai magana saita fasa ta koma ta janyo jallabiyarta me hula ta saka ta fito ta fice sbd dad dinta kawai zata iya gani yanzu kanta neman kuncewa yakeyi ta tsaya gaban NURU data kasa cewa komai tace"

Muje sashen naki Ina buqatan ganin Mr Omar Dan Allah.

Da ido NURU kawai ke binta sbd ita idan tashiga shock kasa komai takeyi Kamar Mara tunani Haka takama hanya suka Isa sashenta tun a palon ta tsaya tana kallon sauran masu aikinta dake tsatsaye suna jiran isowarta tun jiya Bata isoba gari na wayewa sukai ayyukansu suka Gama suka sake dasa jiran isowartata
Ko gaisuwarsu Bata samu amsawa Kai tsaye ta kalli Akira wadda take matsayin babbarsu idan Jekadi Bata Nan tace"

Akira menene yafaru akan matsalar mum dinsu afia??

Shiru Akira tayi tana sauke Kai Suma tuni kowa ya sauke Kai
Akira ta Dan dago cikin shakkun tsoma Baki cikin al'amarin sbd babban gargadi daga mr Omar na kada Wanda yafadi Wanda aka kashe din wa NURU Koda Wasa.

Sake maimaita tambayarta tayi wannan karon da 'dan daga murya
Akira ta sake sauke Kai ahankali cikin tausasa harshe tace"

Kisa akai a sassan maleek a Daren shekaran jiya, Matar MALEEK ta farko itace ake zargin tayi kisan sai jekadi da aka tafi da ita itama sbd ansameta a gurin da abin yafaru.......

Kai tsaye NURU tace"

Waye aka kashen???

Tsit sukayi Akira na sake sauke kanta
Qasa cikin nutsuwa tace"

Babu Wanda yasani tukuna.

Shiru sukayi dukkaninsu daga NURUn har afia sbd tashin hankalin da mamakin al'amarin.
Zamewa afia tayi ta sulale kan kujera ta zauna tana rasa tunanin Yi
NURU ta zauna kusada ita tareda kallonta cikin tausayawa da sanyin yanayi tace"

Kaddarace wannan ki dauka daga ubangijine Kuma Inshallah zata samu kanta idan har batada hannu aciki
Sbd dad dinku bazai taba barinta cikin wannan halin ba komai zaizo ya warware Inshallah.

Kasa dagowa afia tayi tana sauraren abinda NURU take fada Mata Wanda hankalinta baya Kai tayi zurfi cikin tunani ta dago ahankali ta kalli NURU da jajayen idanuwanta tace"

Idan ta tabba cewan itace ta aika wane hukuncine zai hau kanta a shari'ancen Court??

Shiru NURU tayi tana kallonta cikin tsananin tausayawa kafin ta Dan dauke Kai cikin sanyi tace"

A shari'ancen musulunci shine Wanda ya kashe da gangan a kashesa,
A shari'ancen kotu ma

Please Login or Register in order to submit comment