Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ina masu son koyon girki ga dama zaku shiga gasarmu ta girki bayan kunyi register damu akan 10k,wanda yazo na 1zai shiga ajin mu free hade da wasu prize din na 2 da na 3 kuma zasu bayar da rabin kudine da wasu prize suma saura kuwa zasu ayi musu ragin 5% da wasu prize wannan gasa zamu yita ranar lahadi ne 3/10/21 zamu rufe registration na gasar ranar asabar_*

_*LAVENDER RESTAURANT: NA GARIN KANO, CLASSES DIN AKWAI PRACTICAL AND ONLINE CLASS GA WANDA KE NESA_*

****************
Sai yamma lis ta fito suka hadu da Imran din suka nufi sassan Anneti sbd sosai yake girmamata itama duk cikin familyn lailah shine yaron datafi ganin hankalinsa fiyeda kowa har iyayensa shiyasa akwai mutuntawa a tsakaninsu ba laifi tana yaba Masa.

A palon Anneti din na farko suke zaune suna gaisawa tana sake tambayarsa family tareda jajanta Masa abin daya farun na lailah Yana jajanta Mata itama.

Duk maraice NURU na zuwa gurin Anneti din hakama yau Kai tsaye ta nufo sassan cikin sanyi da nutsuwa tareda jekadi tana sanye da doguwa riga dark purple suka qaraso sashen da sallama dauke abakinta tashigo
Dukkaninsu suka dago kowa na zuba Mata ido da nasa tunanin.

Ganin Imran datai shine abu na qarshe da Bata tsammanaba ta sunkuyar dakai tana kokarin juyar da hankalinta daga kansa ta nufi Anneti ta zauna kusada ita tana gaisheta cikin biyayya Kamar ko yaushe
Cikeda kulawa Anneti ta amsa tana miqewa Dan amsa wayar da ake Mata ta shige ciki tana cewa"

Ina zuwa.

Murmushin qarfin hali NURU tasaki tareda Dan waiwayowa ta kalli su afia din a natse tacewa imran"

barka da zuwa.

Boyayyar ajiyar zuciya ya sauke tareda dagowa ya 'dan kalleta ya dauke Kai Yana cewa"

Thank you.

Yi afia tayi Kamar batasan meya taba faruwa tsakaninsuba ta gyara zama tana fuskantar kowannensu tayi musu godiya tana cewa"

Anjima zata karbo takardun daga hannun Mr Omar yabawa imran.

Qala NURU Bata samu cewaba sai Dan yaqen murmushi datayi ta miqe tana cewa"

Zan koma.

Tashi sukayi dukkaninsu suka fito tare afia na kokarin Jan kowannensu da zance sbd su samu sakewa kada itadai asamu matsala agurin fitar mum dinta.

Suna fitowa kofar sashen gabaki daya daidai isowar MALEEK Mr Omar na gefensa Yana Masa wani zancen Wanda kullum baya rasa zance tsakaninsa da MALEEK.

Kwarjininsa da cika musu idon yayi yasa dukkaninsu sauke Kai Banda NURU data dago ta kallesa zuciyarta na narkewa saidai dukkaninsu Babu Wanda yasamu ko kallo daga garesa ya wucesu ya shige saidai abin mamaki Yana shiga din saiga dukkaninsu sun dawo Banda NURU wadda ta nufi sashenta zuciyarta ba dadi.

Ba wani fargaba ko tunanin komai afia ta sanarda dad dinta gameda zuwan Imran da aikin dasuyi din shida NURU tareda amincewar NURUn sai daidai lokacin ya dago ya kalleta da idanuwansa dasuka sata Jin tana neman fara rawar murya.

Ya maida kallonsa kan Imran ahankali kafin ya juyarda kallonsa kan Mr Omar ba wani zance Mr Omar ya kalli Imran yana cewa"

Bismillah muje abaka takardun.

Dan kallon maleek Imran yayi Dan Dole cikin girmamawa yace"

Ka huta lafiya" ya juya yabi kofa da Mr Omar yake nuna Masa suka fice.

Kasa sukuni afia tayi ta juya ta fice da sauri itama tana cewa"

Kafito lafiya dad.

Tana fitowa ta wuce sashen NURU Kai tsaye saidai Koda ta isa NURUn Bata wani cikin walwala sbd cewa tayi kanta na ciwo sai tabarta Dan tasamu ta huta sbd goben.

Juyar da Kai NURU tayi tana Dan rufe idanuwanta kallo daya maleek ya Aiko Mata Yana dawo Mata sbd itakai ta lurada kallon Wanda yasa duk taji Kamar zazzabi na neman kamata ta sauke qaramin numfashi ahankali tareda tashi zaune sbd sallar magriba datayi ta nufi toilet tashiga tayo alwala tana fitowa farhat na shigowa a Sanyaye tace"
Jeki kiyo alwala sweetie muyi sallah ko.


Zaune yake cikin palonsa bayan sallar magriba Yana kallon sketches din guda biyu dasuka nuna mutum dayane da Wanda yakaiwa Yan jaridar da Wanda yabada meriz ya sake kallon idanuwansa
Cikin nutsuwa Mr Omar yace"

Yakoob ne.

Dan waiwayosa maleek yayi cikin kamewa yace"

Ya aika sketches din gurin hukuma tareda bayanin komai da aka hada akan case din gobe ko jibi Inshallah za'a Kai karshen matsalar Ina buqatan komawa Paris.

Dan shiru Mr Omar yayi Yana Dan Sosa tsakiyar kansa kadan cikin Dan tausasa harshe yace"

Maganar shigar mushrah cikin maganar MSS LAILAH akwai hadari sbd abune na sirri dakuma hadari sbd neges nada mutane ko Ina
Akwai hadari zuwanta is too risky Kuma tareda umnn ummn Imran din ma is....

Wani Abu maleek din ya Dan hadiye batareda ya kalli mr Omar din ba yace"

Yaushe ne tafiyar daukan lailan??

Gobe ne Inshallah da karfe Tara na safe yace sbd jirginsu zai tashi karfe goma na safe.

Shiru yayi na wani lokaci kafin ya miqe tsaye ya fuskanci kofar shigewa palonsa na kurya cikin kamewarsa da muryar asalin MALEEK dinsa yace"

Kaji da aikin fitarsu lailan daga qasar ita wannan ko haske waje gobe bazata gani ba zanji wannan.

Dan sunkuyar da Kai mr Omar yayi Yace"

Maleek tariga ta amince da cewar zataje ko Zan sanarda jekadi dokar kada abarta fitowa din sbd kada taje din batareda ankarewar muba....

Kallo daya maleek yayi masa yayi saurin Dan soke Kai Yana cewa"

Nagane zanji da fitarsu lailan gobe
Saida safe ahuta lafiya.

Sidadewa yayi ya fice daga sashen gabaki daya Yana murmushin dayasan na menene shikadai sbd duk duniya ko motsi maleek yayi yasan me yake nufi bare kallonsa wannan wata baiwace da Allah ya hadasu akanta shiyasa Babu me iya sanin sirrin tsakaninsu cikin ransu Allah yasaka musu qaunar junansu Dan dai shi Yana qarqashin maleek din ne yasa maleek nasa kulawan yake a boye shikuwa dama ko ransa zai iya badawa akan maleek.

Yana fitowa gabaki daya daga sashen na maleek ya ciro wayarsa ya Nemo numbern jekadi ya Danna Mata Kira Yana kokarin daidaita kansa Dan cika aikin ubangidansa tana dauka Kai tsaye yace"

Zuwa anjima maleek na buqatan ganinta a rakata sbd tsaro.

Yanayin yanda yayi maganar yasa jekadin amsawa tana satar kallon NURU wadda ke zaune Palo farhat na jikinta suna kallon cartoon din da hankalinta baya wani kai duk da dai tana Dan murmusawa kadan idan akai abin dariya.

Sai da akayi sallar ishai suka tashi sukai sallah suna idarwa tasa aka jera abinci sbd farhat Dan ita Bata wani Jin yunwa tadaisha sabuwar madarar raqumi me dumi wadda kullum ake kawowa safe da dare daga sashen Anneti.

Suna gamawa suka nufi daki farhat ma dakinta ta nufa tayi wanka Da kanta ta shirya cikin kayan bacci tazo dakin NURUn ta haye gado ta kwanta.

Wanka NURUn tayo itama ta fito ta shafa Dan neu oil kadan ajikinta tareda shafa body mist da sprays masu sanyin qamshi ta daure gashinta da band qarami ta dauko rigar bacci me tsantsi tasaka ta nufi gadon zata hau taji knocking din kofar dakin ta juya ahankali tana kallon agogo kafin ta qarasa jikin kofar Dan tasan jekadice ta bude Kai tsaye.

Ajiyar zuciya jekadi ta sauke tareda kallon NURUn tace"

Maleek na buqatan ganinki yanzu.

Shiru tayi tareda kallon jekadin cikin mamaki a natse zatai magana saita fasa ta juya Takoma ta dauko sabuwar free jallabiya ta saka akan rigar baccinta dako bra batada ajiki ta zari qaramin gyalen rigar ta rufe kanta ta kalli farhat tana Dan shafa kanta yace"

Ina zuwa sweetie kinji.

zuro slippers tayi ta fito jekadi na gefenta suka nufi sashen nasa.

Suna Isa har kofar palon kuya jekadi ta rakata ta dakata daganan tareda kallonta cikin nutsuwa tace"

Afito lafiya" ta juya ta fice daga sashen gabaki daya masu tsaron gurin suka sake rufe sashen duka.

Bude kofar tayi a natse tashiga da siririyar sallama bakinta.

Sanyi da qamshin turarensa ne suka cika palon ba motsin komai sai tv dake aiki itama murya can qasa kaman Koda yaushe.

Baya palon Dan Haka ta daga Kai ta kalli kofar shiga bedroom dinsa sai taji shakkar qarasawa ciki Kai tsaye
Ta dauke Kai tana Dan sauke numfashi bugun zuciyarta na sauyawa ta daure ta taka ahankali ta Isa kofar dakin ta Dora hannu ahankali kan handle din kofar daidai ya bude kofar shima.

Tsayawa tayi cak tareda dagowa tana kallon fuskarsa dake fidda sirrin zallar kyawunsa.
Fararen idanuwansa ya zuba Mata Yana kallon fuskarta Batareda kowannensu ya motsaba.

Wani yawu ta hadiye tana sauke kanta qasa sbd Jin yanda suka matse sosai gashi qamshinsa direct yake shiga hancinta kamar yanda nata ahankali yake tashi Yana shigarsa.

Motsawa tayi ahankali zata kauce matsa daga kofar ya riqo hannunta ahankali tareda janta zuwa cikin dakin suka koma tareda rufo kofar ya saki hannunta ya nufi kujerar dake dakin ya zauna tareda daukan wayoyinsa Yana kashewa daya bayan daya batareda ya dagoba ya bude Baki cikin kamewa zaiyi magana ta qaraso gabansa cikin nutsuwa ahankali ta rigasa da cewa"

I'm sorry.

Dagowa yayi ahankali ya kalleta da fararen idanuwansa batareda yace komaiba ta dauke nata idon daga nashi tareda sake bude Baki zatayi magana ya miqe tsaye ya tsaya gabanta har suna Jin dumin numfashin juna ahankali can qasan maqoshi yace"

Uhum Ina sauraronki.

Shiru tayi sbd zuwa lokacin bugun zuciyarta yagama sauyawa ta rintse idanuwa ahankali ta bude tana sake motsowa cikinsa take wani yawu ya wuce Masa da sauri ta maqoshi ya kalleta zaiyi magana ta dago idanuwanta ta kallesa sai ya kasa maganar Ya kalli idanuwanta dake neman cikowa da hawaye ya lumshe ido yanajin mamakin saurin hawayenta dasuka bashi matsala aduk lokacinda yagansu
Ahankali ya daga hannunsa ya kamo qugunta ya qarasa mannota da jikinsa gabaki daya
Ta lumshe idanuwanta hawayen dasuka cikasu suka gangaro kan kumatunta yabisu da kallo yana zura hannuwansa cikin jallabiyarta ya zage zip din dake gaban rigar ta zame gabaki daya ta zube aqasa rigar baccinta ta bayyana ya kalli wuyanta zuwa qirjinta dake sama Yana qasa sbd numfashin datake fitarwa na bugun zuciyarta daya sauya
Kafin ya dago ahankali Ya kalli cikin idonta tasake rufe idanuwan sbd Jin hannuwansa cikin rigarta Yana zamewa
Rigarta na zamewa kasa ta shige jikinsa tareda qanqamesa sbd kunya da mutuwa da jikinta keyi ahankali.

Qanqamesa datayi shiya haifar Masa da tonuwar asirin zuciya da gangar jikinsa ya dago da fuskarta Yana kallonta idanuwanta a rufe taji bakinsa kan kunnenta Saida ya sakar Mata wani numfashi me dumin dayasa kafafunta sarewa ta zube gabaki daya ajikinsa ya riqeta dakyau Yana sauke numfashin kirjinta dake gugarsa dakyau can qasan maqoshi da wata irin murya taji yace"

*_Befik'iri wisit'i nenyi_*

sumewa takusa Yi ajikinsa lokacinda kalmomin suka shiga kunnuwanta
Dukkanin jikinta ya dauki rawa ta bude fararen idanuwanta dasuka sauya take hawaye suka ciko cikinsu ta dago amatuqar sanyi ta kallesa tana kasa yadda da abinda yace saiga hawayenta na gangarowa
Ya Dora hannunsa a inda yasata rinte ido da sauri Yana dauke numfashin kafin tajin saukan bakinsa cikin nata tareda dagata sama gabaki dayanta ya Dora kan gadonsa har lokacin bakinsa na cikin nata wannan karon tun daga Nan tasan yau labarin dabam ne musamman dataji Yana sauyawa bakinsa gurin zuwa nishinsa na daukan sauti ahankali ahankali.


Karfe bakwai na safe afia ta qaraso sashen NURUn cikin shirinta tsaf duk da bada ita za'a ba ita airport zataje ta jirasu acan zatai bankwana da mum dinta.
Kallon farhat dake bacci ita kadai kan makeken gadon NURUn tayi cikin mamaki kafin ta waiwaya kofar toilet da bataji motsin komaiba ta nufa kofar toilet din tai knocking tareda budewa tana leqawa da Alama ma toilet din Babu Wanda yashiga Dan babi digon ruwa a kasa
Ta dawo ta zauna bakin gadon ahankali tareda Dan taba farhat tana tada ita ciki kulawa tana cewa"

Baby tashi lokacin sallah yayi kiyi sallah.

Bude idanuwa farhat tayi cikin bacci tana cewa"

Zanyi tareda Aunt NURU idan tadawo daga gurin daddy.
##MAMUH#
*_Mamuhgee 46_*

_*LAVENDER RESTAURANT..*_
_(Palace of mouthwatering food/delicacies)_

_IDAN KUKAJI GANGAMI DA LABARI, INA MASU SON INDA ZASU SAMU INGATACCEN ABINCI MAI DADI DA LAGWADA? KAI BA ANAN MUKA TSAYA BA, INA SABBIN AMARE? MAMAs, YAYYU? DA KANNEN MU MASU SON KOYAN GIRKUNAN YAN GAYU NA KASAR NIJERIYA DA KETARE?_

_*TO KU MATSO...! AT LAVENDER RESTAURANT GOTS YOU COVERED. ABINCIN KASASHE DA DAMA MUKE KOYARWA,,COME LETS UPGRADE YOUR FOOD TIME TABLE, MATSO KUSA YAR UWA GA DAMA DA ZAKI CANZA YANAYIN ABINCIN GIDAN KI, KOWA YASAN IYA SARRAFA ABINCI NA TAKA RAWAR GANI A GIDAJEN AURE. KAI KO BUDURWA CE INDE KIN IYA GIRKI ZAKIGA KOWA YANA HABA HABE DAKE.._*

_*UNCLES, DADDIES, BROTHERS., NEWLYWED HUBBYS..! KU ZO KU YIWA ‘YAYAN KU, MATAN KU DA KANNEN KU RAJISTAR WANNAN HARKA TA KOYAN GIRKI.._*

_*Lavender catering school zamuyi practical class. zamuyi 30 dishes continental,snack & desserts, traditional dishes, drink. Fee din 40k NE. phone number WhatsApp and call 09080299283 akwai discount na 5% ga mutum uku farko wadanda sukai register aranakun independence 1/10/2021 to 3/10/2021 Nigeria @ 61_*

_*ZA’A FARA CLASSES RANAR 14/10/2021. WATO SHA HUDU GA WATAN OKTOBAR DA MUKA SHIGA YAU._*

_*GIRKE GIRKE GUDA 30😫😨AKAN DUBU 40 KAWAI, HARDA BONUS NA SNACKS, DESSERTS, TRADITIONAL AND MODERN DRINK, GARGALIYA DA ZAMANI🥂WATA DAYA CHAS ZA’AYI ANA KOYAN GIRKE GIRKEN. _*

_*KU SAKE KARANTA WANNAN BONUS DIN👇🏾RIGIJI GABJI_*

_*Nigeria @ 61 _*
_*COOKING COMPETITION!!!_*

_*from lavender Catering ina masu son koyon girki ga dama zaku shiga gasarmu ta girki bayan kunyi register damu akan 10k,wanda yazo na 1zai shiga ajin mu free hade da wasu prize din na 2 da na 3 kuma zasu bayar da rabin kudine da wasu prize suma saura kuwa zasu ayi musu ragin 5% da wasu prize wannan gasa zamu yita ranar lahadi ne 3/10/21 zamu rufe registration na gasar ranar asabar_*

_*LAVENDER RESTAURANT: NA GARIN KANO, CLASSES DIN AKWAI PRACTICAL AND ONLINE CLASS GA WANDA KE NESA_*

****************
'Dan shiru afia tayi Dan Kamar Bata fahimci abinda farhat din tafada ba ta sake Kiran sunanta tana tadota gabaki daya ta zaunar da ita tana cewa"

Ina aunt dinki tashiga bangantaba.

Mutsitsika idanuwa farhat tayi tareda budewa tana 'yar guntuwar hamma ta baccin yasaketa ta kalli afia din tace"

Bata Nan jiya jekadi tace Daddy na Kiranta tatafi.

Shiru afia tayi tana neman dauke wuta sbd wani dumm dataji kunnuwanta na dauka saidai har lokacin takasa fahimta gwari gwari takeson ayi Mata Dan Haka tasake kallon farhat din tace"

Dad ya Aiko Kiran jiya da dare?
Data tafine haryanxu Bata dawoba kokuwa tadawo yanzu tasake fita??

Saukowa gadon farhat tayi tana cewa"

Bata dawoba."toilet ta nufa ta shigewarta tabar afia daskare agurin tana dulmiya cikin wani irin dogon nazarin tunanin
Shin lafiya dai??kokuma tace menene zaisa NURU kwana gurin dad?kodai wani abin yakuma faruwane Dan ita Sam Bata kawo wani alaqar aure a tsakaninsu sbd sanin yanda auren ya wakana da sanin Koda dad dinta da mum sun rabu har abada NURU sa'ar'yarsace ko kallon Mata baya Mata bare har wani Abu da Mata ke iya yiwa Miji Dan Haka Bata kawo wani tunaninba bayan na wani abun yafaru ita babbar damuwarta yanzu lokaci na tafiyar Mata.

Dagowa tayi tana kallon agogo kafin ta miqe tsaye ta fita zuwa Palo tana duba wayarta cikeda takaicin yanzu ko waya NURUn batada bare ta kirata.

Da jekadi dazata kitchen da Akira gefenta daukeda wani qaton tray da abubuwa akai saidai rufe da wani farin kyalle me adon zaiba ta kallesu ta kalli tray din ta maida kallonta kan jekadi tace"

NURU fa???

Kallonta jekadi tayi cikin Dan Bata nata girman tace"

Batanan saidai ko Zaki dawo zuwa anjima ko gobe.

Anjima ko gobe???"tafada cikin mamaki da Dan daga sauti kafin ta Dora da cewa"

Yanzu nake buqatan ganinta uzurine me girma.

Murmushin manya jekadi tayi cikin ranta kafin ta kalli afian tace"

Uzurin gabanta ya zarce kowane uzuri idan Kuma a matse kike da magana da ita ki Fadi sakonki Zan isar mata.

Da kaina nakeson isarda saqon tana Ina?

Kai tsaye jekadi tace"

Ki nemi maleek zai sadaki da ita.

Wucewa jekadi tayi Akira tabi bayanta suka wuce kitchen Dan fara hadin kayan dasuka zo dasu Wanda musamman na NURUn ne.

Kamar wawuya Haka afia ta tsaya agurin harsuka bace Mata
Take taji tashin hankali na neman shigarta sbd Bata fatar abin dazai kawo matsala akan fitar mum dinta hakama takasa yadda Sam da cewa Wai NURU gurin dad dinta takwana
Shin dama tana zuwane itace Bata saniba kokuwa yaune zuwan na farko?

Sashenta Takoma ta zauna tana sake duba agogo saura AWA daya da mintuna atafi can din
Bata tsaya tunanin komaiba ta daga wayarta ta Nemo numbern dad dinta Kai tsaye ta Danna kiransa.

Kiran duniya tayiwa wayoyinsa Babu me Shiga karshe ta Nemo numbern Mr Omar ta saka Kira tana fatan shi tasamu tasa wayar.

Ringing din dataji wayar tafara yasata sauke ajiyar zuciya tana fatan Yana tareda dad dinta duk da tasan da wuya idan takalli lokacin.

Cikin nutsuwa ya dauka Yana cewa"

Good morning princess.

Morning Mr Omar
Inason magana da dad ga wayoyinsa duka akashe.

Shiru Mr Omar yayi kafin ya Dan gyara murya cikin nutsuwa da basarda zancen yace"

Wayoyinsa suna kashe ne sbd ayyukan da suka Dan Sha kansa kwanakin Nan musamman akan wannan case din kiyi hkr zuwa anjima idan yasamu kansa zai kunna wayoyin Zaki samesa Inshallah.

Cikin damuwa da Dan daga murya tace"

Maganar mum dinace ta Yaya Zan iya Bari zuwa anjima lokaci na tafiya Ina buqatan mgn dashi Akan NURU ne.

Ajiyar zuciya Mr Omar yasaki Yana sake daidaita murya Kai tsaye yace"

Maganar dayan lawyern miss lailah cikin dare anrigada an Samar muku wani lawyern sbd dayar lawyern da kuka dauka banajin zata samu damar zuwan Dan Haka ki nemi Imran jalal Kai tsaye Dan nahadashi da lawyern
Ki huta lafiya princess.

Kashe wayar yayi yabarta zaune tana fadawa cikin sabon tunanin abinda yake faruwa data kasa fahimtar komai amma dai babban abin dayafi Mata komai yanzu maganar mum dintace tunda anbasu lawyer abin yazo Mata da sauqi sauran zancen sayishi daga baya tsakaninta da NURU taji inda tashige.

Ahankali ta Dan motsa tana bude idanuwanta dasukai Mata nauyi sosai sbd rashin bacci da mutuwar da dukkanin jikinta yayi
Akan fuskarsa dake daf da tata idanuwanta suka sauka ta lumshe ido tana budewa ahankali kan bakinsa zuwa dogon hancinsa da idanuwansa dasukafi komai narkar da kuzarinta
Da Alama baccin yakeyi har lokacin be tashiba ta sake motsawa ahankali daidai fararen idanuwansa da gabaki daya suka sauya zuwa wani sabon yanayi na budewa ya zubasu akanta
Ta rufe Bata ahankali tana shigar da kanta jikinsa dake manne da nata
Ya motsa ahankali tareda matso da fuskarsa ya hade hancinsa da nata yana sakar Mata numfashinsa me dumi ya bude Baki yace"

Good morning.

Bude idanuwanta tayi tana kallonsa a kasalance da kunyar gaisuwar saidai gabaki daya bakinta ya mutu murus batada qarfin iya magana
Ganin kallon datake masa kwayar idanuwanta na bayyana sirrin zuciyarta akansa ya riqo hannuwanta Yana sarqewa da nasa suka sauke ajiyar zuciya atare
Ya matso da fuskarsa Yana zura kansa cikin wuyanta dake bayyane ba Kaya ajikinta har lokacin sbd bayan tasamu tayi sallar asuba daqyar ya sake rabata da komai ya qarasa bude hanyarsa dabai Gama budewaba Dan Haka baccin wuya da muguwar kasala ya dauketa sai yanxu data farka
Tanajin dumin lips dinsa cikin wuyanta Yana saukar Mata da wasu irin kisses tareda numfashinsa me dumi da sauti ta lumshe ido tana sake Rena kanta Dan kuwa ita kadai tasan irin tsananin wuyar datasha tsakanin Daren zuwa safiyar sbd ko qafarta daqyar take iya motsata
Tanajin hannuwansa na yawo tsakanin wuyanta zuwa kirjinta zuwa cikinta da bayanta ta qanqamesa cikin tausayin kanta Dan kuwa Babu inda baya ciwo ajikinta musamman kirjinta daganan numfashinsu ya sarke Yana daukan sauti musamman nashi dayake fita sosai Yana fada Mata wasu kalmomi cikin yarensu acikin kunnuwanta wainda suke Bata qwarin jure Masa.

Baccin wahalane yakuma daukanta wannan karon wuyar dataci a bayyane take qarara sbd ko numfashinta ahankali yake fita cikin sanyi datake baccin
Ya kalleta Yana gyara Mata kwanciya ajikinsa tareda shafa fuskarta Yana lumshe ido.

Qarfe goma Sha daya harda mintuna ya farka ya zare jikinsa ahankali daga nata ya gyara Mata rufa Yana shafa lips dinta dasukai kaman sun bushe alamar tsutsan dasuka kwana suna Sha ya saki guntun numfashi tareda Dan rankwafowa yai kissing dinsu ya juya ya shige toilet.

Bayan fitowarsa shiryawa yayi cikin wasu fararen Armani kaftan dasukai matuqar daukan fatarsa dake glowing fuskarsa a kame yafito Yana kunna wayoyinsa Kai tsaye ya nufi palonsa na farko daya ganawa da Mr Omar Yana Isa Mr Omar na palon tsaye Yana waya da commissioner daya tabbatar musu da ankama yakoob Wanda yaqi fadar komai sai cewa komai duk azabar da ake bada.

Kashe wayar Mr Omar yayi ya waiwayo yayiwa MALEEK kallo daya ya Dan sauke kansa cikin 'yar sakewar murya yace"

Barka da fitowa MALEEK.

Zama yayi Yana amsawa tsananin kwarjininsa da qamshinsa na cika palon da idanuwan Mr Omar din
Ya matso ya zuba Masa lemon tea me zafi ya ajiye gabansa Yana Dan fara Masa wasu bayanin sama sama shikuma Yana sauraronsa batareda yace komaiba.

Shigowar jekadi ne daukeda tray na silver me Dan girma daukeda dafaffiyar Nonon raqumi da wani ruwan madaran na musamman sai Dan breakfast Mara nauyi
Sai wata kyakkyawar qaramar jaka dake hannunta na akayan NURUn dake ciki wainda ayau din akai odarsu aka kawosu
Cikin girmamawa tace"

Allah ya qarawa maleek lafiya da walwala
Barka da tashi.

Da Kai ya amsa Yana daukan wayarsa dake ringing ta sudada ta wuce cikin palonsa na gaba ta ajiye komai akan dining ta koma palondasu maleek din suke shima ta zuba Masa breakfast kadan yafara ci Mr Omar naci gaba da koro Masa bayanai.

Sai Sha biyu ta farka ta bude idanuwanta dasukai mugun nauyi fuskarta harta Dan kumbura kadan ta dafa ta tashi zaune tana sauke ajiyar zuciya ahankali tareda rufe ido ta bude tana zuro qafafunta qasa saidai abinda takeji batajin zata iya tashi tsaye.

Shiru tayi agurin zaune tana kokarin miqewa cikin dauriya taji anbude kofar dakin
Bata buqatar dagowa sbd tasan shine yashigo
Jin shiru yasata dagowa daidai isowarsa dab da ita ya rankwafo baice komaiba ya dauketa gaba daya
Tayi qasa da Kai tana rufe idanuwanta yakaita har cikin toilet ya kwantar cikin ruwan dumi ya kalleta tareda shafa gefen fuskarta ya matso da tashi fuskar yakai bakinsa kunnenta ahankali ya furta"

Sorry.

Zamewa tayi ta kallesa ya sake shafa fuskarta ya juya ya fice yabarta da mamakinsa Bata fito daga mamakinba sai ganin jekadi tayi cikin toilet din da sauri ta zame cikin ruwan tana shigarda jikinta ruwan tana rufe ido
Kenan shine yake cewa tayi hkr.

Cikin nutsuwa jekadi ta qaraso gurinta tana cewa"

Ni tamkar uwace karki ji komai magani kawai zanbaki wannan sirrinkine da mijinki Nima sbd baisan yazaiyi mikin bane kisamu kyakkyawar kulawa.

Ruwan zafi ta kunna ruwan da NURUn take ciki suka dauki zafi Sosai
Ta bude wata babbar kwalba cikin kayan data shigo dasu ta zuba cikin ruwan take toilet din yadauki wani qamshi NURU kuwa tanajin ruwan na shigarta ta koina jikinta yafara Dan sakewa Yana Mata wani iri
Jekadi taqara zuba Mata wani abun daban kafin ta dibi ruwan zafin ta zuba cikin wata roba tayi hade hadenta ta ajiye Mata tace"

idan kingama wankan kiyi tsarki da wannan.

Juyawa tayi ta fice sbd tausayin NURUn takeji sbd alamun dasuka nuna tana cikin mawuyacin hali.

Wanka tayi sosai taji dadin jikinta tayi tsarki da ruwan da jekadin ta jiye Mata tun alokacin taji wani irin sauyi Sosai agurin ta Gama tafito ahankali daureda towel ta nufi gaban mirror dinsa ta shafa mansa tareda spray ta dauki kayan data gani an ajiye Mata Wanda da Alama jekadi takawo ta daga kayan tana kallo dukkaninsu Babu me nauyi duk na Shan iska ne
Bata wani damuba sbd jirin datake gani ta saka wata doguwar qaramar riga Mara nauyi tayi drying gashinta daqyar ta 'daure da sabon band fito palon tana tafiya ahankali jekadi dake tsaye dining tana jiranta tai Mata sannu tareda ja Mata kujera ta zauna tana gabatar Mata da abubuwan dazata fara Sha kafin komai.
Daqyar ta daure Tasha duka ko abincin Bata iya tsayawa taci ba Takoma daki ta kwanta
Jekadi ta tattare kayan ta fice dasu
tana fita Mr Omar ya sulale yabi bayanta Dan bawa maleek lokacin hutawa
Ya miqe ya koma ciki Yana duba lokacin sallah da yayi.
##MAMUH#
*_Mamuhgee 47_*
Bacci takeyi har lokacinda ya Shigo din,ya kalleta tareda sauke boyayyar ajiyar zuciya ya juya ya nufi toilet yayo alwala yazo ya fice batareda ya tada ita ba Dan baccin Yana Bata nutsuwa da damar yanayinda takeji.

Yana fita bada jimawaba ta farka ahankali ta tashi zaune itama tayo alwala tazo tayi sallar Takoma ta kwanta tanajin zazzabin datake ji na qara shigarta ta lumshe ido tana sake shigewa bargo idanuwanta

Please Login or Register in order to submit comment