Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

kuka nasan ba lafiya ba"

Ko awa daya Maya bata qaraba tazo gidan, yanda taga qawar Tata ta haukace tasan babu lafiya, haka sukaci gaba da zama sun kasa ta6uka komai, Uncle Usman yayi ajiyar zuciya ya kalli Daddy "yanzu Alhaji menene abin yi?"

"Salam Alaikum" yayi sallama ciki-ciki tareda shigowa falon

Gaba d'ayansu suka d'aga Kai suka Kalle shi, Waheeda tana ganin Babban Yaya tatashi da gudu ta fad'a jikinsa tareda sakin wani irin sabon kuka,ahankali ya Lumshe Idonsa sannan yabud'e su,yaso ace su kad'ai ne daya sake rungume ta ya lallasheta, ahankali yad'ora hannun sa abayanta yana bugguga Bayan ta kad'an kad'an , but duk da hakan yana jin yanda nonuwan ta suke bugar qirjinsa

Maya ta Kalle su, itade wad'annan mutanan suna birgeta, cikin sigar rad'a yaace "kiyi hakuri, is ok, kukan ya'isa haka"

Cikin kuka tace "Babban Yaya Allah banida komai"

Zareta yayi daga jikinsa

Yaruqo hannunta suka zauna a falon, Kallan Daddy yayi yace "Daddy ni Hankali na bai kwanta da wannan asbitin da suka jeba, why not Akira family doctor yazo gida ya dauki jinin Nata agaban mu saiya kawo mana result d'in mugani"

Daddy yace "to Son.... Tun dazu ma mu bamuyi wannan tunanin ba, munkasa aikata komai, hakan ma yayi"

Maya ta dauki wayarta tayi kira, ahankali tatashi ta kalli yanbiyu tace "Ina zuwa, zanyi waya"

Yanbiyu suka d'aga mata kai, ita Kuma tafita cikin sauri


Babban Yaya yakira family Doctor d'insu, yayi masa bayanin komai ta waya, cikin qanqani lokaci doctor khamis yazo gidan, yanda yaga family din duk sun had'u waje daya, yasan cewa haqiqa akwai abinda yake faruwa, Babban Yaya ya nuna masa Waheeda, doctor khamis ya qarasa ya dauki jininta, sannan ya musu sallama cewa zaije ya dawo

Har doctor khamis yatafi, banda addu'ah babu abinda mutanan Nan suke yi, kowa yayi shiru Sai zancen zuci, Waheeda kuwa Hankalinta ne ya kwanta, tasan cewa yanzu ne gaskiya zatayi halinta, zasu yarda da abinda take fad'a musu, kusan awa biyu suka d'auka suna jiransa, Sai gashi yashigo falon fuskarsa Sai had'a gumi take, suna ganinsa kowa ya miqe tsaye kamar Wanda suke jiran me naquda

Babban Yaya ya qaraso wajan sa, yariqe hannun sa yace "doctor ya ake ciki?"

Doctor khamis ya kalli Babban Yaya yace "kuyi hakuri yalla6ai, Bahaka naso fad'a ba, Amma tabbas akwai wannan cutar"

Babban Yaya yasake shi tareda dafe Kansa🤦🏻‍♂? yace "Oh my God"
Sai hawaye


nanfa hankalin su yasake tashi, falon ya kaure da Kuka, musanman da basu ta6a ganin tashin hankalin dayasa Babban Yaya kuka ba Amma yau sunganshi da idonsu yana kuka, Babban Yaya yayi kan Waheeda yana cewa "Daddy zan kaita wani asbitin, ni qanwata batada komai"

Jin shiru Waheeda bata tashi ba yasa ya kalleta, Sai a lokacin ya lura ta suma 🙆🏻‍♀?

Gabansa ne yafad'i, cikin tashin Hankali yafara jijjiga jikinta "ke.... Ki Tashi.... Please kitashi ninasan bakida komai Waheeda"

Yajuya ya kalli Ummah yace "Ummah kice mata batada komai...."

Magana yake yana kuka da Idonsa, kwata kwata kamar ma baya cikin hayyacinsa

Hajiya Anty ta share Hawayen idonta tatashi tadauko ruwa a fridge ta shafa mata, da Kuka tafarka, muryarta harta fara dashewa

Babban Yaya ya zauna, yadafe Kansa da hannayensa biyu tareda rufe Idonsa, Daddy ya kalli Waheeda yace "ke zonan"

Ahankali tatashi taje gabansa ta tsugunna tana sharar hawaye, Daddy ya kalleta yace "nasan bakya ji Waheeda, kifadamin a gidan ubanwa kika Dauko mana wannan masifar?"

Wani irin kuka ne yataso mata, hawaye masu zafi suka zubo daga cikin idonta, kanta tafara girgizawa tace "wallahi tallahi Daddy bansani ba.... Ni bansan zan dauki cuta ba"

Gaba d'ayansu Sai suka maida Kallan su wajan Waheeda, Daddy yace "ni nasan akwai abinda kika aikata, kifadamin kokuma yanzu yanzun Nan namiki illa a wajannan...." ya qarasa maganar cikin tsawa

Cikin kuka tace "anta6a yimin allura da sirinjin da akayiwa Didat dashi, sannan d'azu muna hanya Huzaifa yace min Wai jinin daya Bani a Asbiti ba'ayi masa text ba, haka aka Sakamin ba tareda an gwada jinin ba"

Wani irin kishi ne yakama Babban Yaya,shi yana can yana hauka akanta ashe ita tana Nan soyaiyar ta takeyi da samarin ta.
Cikin 6acin rai yatashi tsaye yace "What....?, ashe bakida Hankali bakisan mutum ba kawai saboda wata banzar soyaiyar ku Zaki yarda ayi miki amfani da sirinjin da aka masa allura?, sannan anfad'a miki ansaka miki jini batare da text ba so yarufe miki ido kikasa daukan qwaqwaqwaran mataki akai? Kifadamin ke wacce irin mahaukaciya ce? "

Kallan sa tayi tafara girgiza masa Kai tahad'e hannunta biyu waje d'aya 🙏🏻alamun yayi haquri
Babban Yaya bai saurareta ba ya d'aga hannu ya wanke tada mari, zai qara mata wani Marin cikin sauri Uncle Usman yace"Naufal"

Cak yaja ya tsaya yafasa dukanta, Uncle Usman yace "kayi Hakuri"

Sannan yajuya ya kalli Sa'eed da Sa'ad, yace "kuje kuzo mana da Huzaifa dakuma Didat, ga doctor khamis Nan bai tafi ba, saiya dauki jininsu aga waye yasaka mata cutar acikinsu"



❤️❤️❤️
1/28/22, 20:51 - Ummi Tandama😇: GG



Daga Huzaifa har Didat, babu Wanda ya sauya Kaya daga cikin kayan da sukai fad'a d'azu 🤣
Dama kowa kamar jira yake, shiyasa su Sa'eed suna zuwa suka biyo bayansu, suka taho gaba d'aya

Uncle Usman ya kalli doctor khamis yace "dauki jininsu doctor"

Doctor yamatso jikinsa Sai rawa yake yanata had'a gumi, yad'auki jininsu, Hajiya Anty tatashi ta kalli Naufal tace "muje kasa driver yakaishi, saboda yayi sauri ya dawo karmu tsaidasu Huzaifa dayawa"

Didat sarkin kishi ya kalli hajiya Anty yayi qasa da Kansa, wato kar Asa su huzaifa jira, shi bata ambaci sunan saba, Huzaifa kawai tasani 😂

Babban Yaya yatashi, suka futo su uku, dashi da doctor dakuma Hajiya Anty,suna zuwa compound Babban Yaya yakira driver, yasa shi yad'auki doctor khamis suka tafi.

Ummi ce tashigo gidan, Babban Yaya yana ganin ta yad'auke Kansa kamar bai ganta ba, yarasa uban me yakawo ta gidan Kuma, kwata kwata mace babu aji babu kara kullum kina yawo a gidan surukanki?

Ummi ta kalli hajiya Anty ko gaishe ta batayi ba, ta shareta,Anty tayi murmushi kawai, Babban yayama ya ganta, Kuma Sarai yagani bata gaida Hajiya Anty ba, Shima bata gaishe Shiba, har Gara shi Dama yasan kar take ganinsa 😃
Amma hajiya Anty fa?🤔

Gaba d'ayansu falon suka dawo suka zauna, dasuka shigo falon ma yayi tunanin zata gaida Hajiya Anty nanma yaji shiru, Kuma yaga ta nemi kujera ta zauna ta kame, saikace yar gida, jijjiga Kansa kawai yayi, inbanda rashin Hankali tayaya zakiga family sun taru gaba d'ayansu, Amma kizo ki zauna ai daga Gani kinsan ba lafiya ba

Yanda kowa na falon yayi shiru haka ummi ma tayi shiru tana jira taga abinda yake faruwa,su doctor basufi awa d'aya ba suka dawo, yana shigowa kuwa kowa ya maida hankalin sa Kansa, Uncle Usman yace "doctor ya akayi?"

Cikin rashin damuwa yace "Alhaji naduba babu...., kowa lafiyarsa kalau acikinsu, daga Didat d'in har Huzaifa, babu Wanda yake d'aukeda HIV"


Ummi ta zaro ido😳 tareda rufe bakinta da hannunta tana sake zare ido tana Kallan 'Yan falon taga to waye yake da qanjamau d'in? 🤔

Daga Daddy har Uncle Usman sunkuyar da kansu qasa sukai, to daga Ina wannan matsalar take? Tayaya akai Waheeda tasamu wannan cutar kenan?

Huzaifa ya miqe tsaye, ya kalli kowa da kowa na falon yace "Alhamdulillah... Tunda gaskiya ta bayyana, ni Dama temako naso yi, lokacin Dana tarar batada lafiya nad'auki jinina nabata,ashe bansaniba tunanin da kuke min daban ne, saboda tozarci mu za'a kawo a ajiye anan Ana jira aga waye me qanjamau acikinmu ayi masa ruwan bala'i saboda shine yasakawa 'yarku cuta, to ai yanzu kunji komai, Kuma gaskiya ta futo bamune muka saka mata ba, saboda haka nikam na haqura da Waheeda.... Maganar gaskiya, bazan iya auren me qanjamau ba, duk soyaiyar danake mata...."


Tunda yafara magana gaba d'aya falon yayi tsit, kowa kallansa yake cikeda mamaki, musanman su Daddy yanda suka d'aukake shi,Babban Yaya kuwa baiji komai ba, asali ma dad'i yaji yanda gaskiya ta bayyana,sukaga halin Huzaifa na zahiri, inda ace ya fad'a musu karsu bashi Waheeda ya tabbatar babu Wanda zai saurareshi, ko d'ago Kansa baiyi ya kalli Huzaifa ba,harya gama maganar sa yafice daga falon cikin 6acin rai

Waheeda kuwa d'agowa tayi da jajayen idonta ta zubawa Huzaifa ido, ko kad'an takasa ce masa komai, yanbiyu kuwa kuka suke sosai saboda furucin huzaifa, bakajin komai Sai kukansu daya cika falon

Ummi ta Jinjina kanta tareda ta6e baki☹️


Didat yatashi tsaye ya qarasa wajan Waheeda tareda miqa mata hannu yace "Waheeda, kiyi hakuri kinji, Ina tare dake a koda yaushe, wannan shine abinda nake nuna miki, nine nake sonki ba Huzaifa ba....."


"kakeson wa?" maganar kaka ta karad'e falon nasu, juyawa yayi yaga kakarsa da babansa a tsaye, Kai tsaye yace mata "inason ta, saboda me zan rabu da'ita dan qaddara tahau kanta?"

"to saide ka za6a koni ko ita, haka kawai yarinyar data qika tun tuni,kana bibiyarta akan ta saurareka taqi, tazabi wani a kanka, itace yanzu saboda rashin Hankali zakazo kace kanaso ka aura Bayan tagama yawon duniya takwaso qanjamau? To bada niba bada irin gidana ba, wuce mutafi kona tsinema Albarka yanzun Nan"

Hawaye Didat yafara yace "Amma Ina sonta..."

Babansa yayi ajiyar zuciya yace "kayi hakuri son, Amma nima bazan barka kana da cikakkiyar lafiya ka sauri me HIV ba"

Didat ya kalli Waheeda, itama ta Kalle shi,bayajin zai iya daina son Waheeda har qarshan rayuwarsa, tanada cuta ko bata da cuta abinda yasani shine yana qaunarka tsakani da Allah, cikin kuka yafice daga falon da sauri, iyayensa suka Mara masa baya
Hawaye kawai tsiya ya yake a'idon Waheeda,wannan shi ake kira sai masifa ta sameka ne zaka san me sonka da gaskiya, yanzu duk soyaiyar da Huzaifa yake iqrari yana mata ashe qarya ne? Ashe saboda cuta ta sameta zai iya gudunta? Didat din datake wulaqantawa shine ya tsaya tsayin daka akan yana sonta duk da haka, lokaci d'aya taji numfashin ta yana sama kamar zai d'auke, yanbiyu da Ummah da Hajiya Anty, kuka suke sosai, duk falon anrasa Wanda zaiyi magana guda d'aya


Gabansa ne ya tsanan ta fad'uwa, ya d'ago Kansa ya kalli iyayen nasa, daga Daddy har Uncle Usman kansu yana qasa sun kasa d'agowa kamar Wanda suke jin kunyar had'a ido da yaran nasu

Ya kalli Ummah yaga tana goge hawaye

Ya kalli 'yanbiyu yaga Sai gunjin kuka suke duka su ukun har Waheeda

Ya kalli su Sa'eed yaga kansu aqasa suma

Ya kalli Hajiya Anty yaga ta zubawa waje d'aya ido hawaye yana silalo wa daga idonta, idan akwai Wanda yaqi jinin yaga kukan ta Aduk duniya to Hajiya Anty ce, zai iya jure kukan kowa Amma banda Nata, har zuwa lokacin Hajiya ummi tana falon, ita bata tafi ba, Kuma takasa Bawa kowa haquri

Zuciyar sa ce take zigashi akan yafad'i abinda yake ransa, tayaya za'azo har gida, harcikin falon su aci mutuncin su kawai saboda maganar Aure? Tayaya zaiguji Waheeda? Tayaya zai raba zuciyar sa da soyaiyar ta Bayan da soyaiyar Tata aka halicce shi?
Lokaci d'aya yad'auki shawarar zuciyar sa, yanaso yafad'i abinda yake ransa Kuma Yana tsoron abinda zai biyo baya, gabansa yaqara tsananta fad'uwa, cikin sauri kamar an fuzgo maganar daga bakinsa ya kalli inda Daddy da Uncle Usman suke zaune yace "Daddy nizan Aure ta"

'Diffff...... Sai aka nemi masu kuka a falon aka Rasa,falo yayi shiruuu, kowa ya d'ago Kansa yana Kallan Babban Yaya, falon yayi tsit kamar babu wata halitta acikinsa, kowa Kallan sa yake cikeda mamaki, gaba d'ayansu yaran gidan babu Wanda mamaki bai kamashi ba Sai iyayen ne kawai dasuke Kallan sa cikeda d'inbum almara


Ummi ta miqe tsaye cikin tashin Hankali tace "ka auri wa? Wallahi saide ka za6a koni ko ita, Amma Bazan ta6a yarda ka aure ta ka shafamin qanjamau ba, saide mu rabu...."


Ummah ta kalli Babban Yaya tace "Naufal meyasa....?meyasa zaka fad'i wannan maganar?"

ta qarasa maganar tana dafe kanta dayake barazanar rabewa gida biyu 🤦🏻‍♀?


Cikin tashin Hankali Waheeda ta zaro idonta😳 Wanda yayi jajir kamar gauta saboda kuka, kamar ba itace take ihun kuka yanzu ba
Kallan Ummah tasake yi ko zata qarya ta maganar da Babban Yaya yafad'a, Amma saitaji Ummah tayi shiru, ta kalli su Daddy har yanzu kansu yana qasa sun kasa kallan mutanan falon, cikin tashin Hankali tace "Zaman Zina? Ni wallahi bazan yarda ba, banason sa, bazan iya Zaman aure dashi ba....."

tatashi tayi d'akinsu da gudu cikin tsananin kuka


Wani irin kuka ne yataso masa, yau shi Waheeda take cewa bata sonsa, wani irin abu yatokare masa maqoshi, ko yawu yakasa had'iyewa.

Ummi ta Kalle shi tace"Naufal jiranka nake, nabaka za6i tun d'azu kayi shiru, kana tunanin zan yarda kahad'ani kishi da wannan yarinyar ne? Wallahi bazai iyu ba saide asan nayi, zanje in fad'a agida yanzu yanzu "

Baqin cikin kalmar da Waheeda tafada masa ne yake addabar zuciyar sa, jiyake kamar yafashe da Kuka kozaiji sauqi Amma kukan yaqi zuwa, ga Kuma wannan yarinyar datake qara masa wata damuwar.
Cikin 6acin rai Shima yatashi tsaye, cikeda tsawa yace" toki fad'a mana, so what....? Idan kin fad'a musu kiqara musu da cewa Bana sonki, Bana qaunarki, bazan iya zama dake ba, saboda bakya respecting iyayena "

Yajuya ya nuna mata Hajiya Anty sannan yaci gaba da fad'in"matar dakika raina kike mata Kallan sa'arki itad'in mahaifiyata ce..."



Lokaci d'aya ummi ta qame a wajan, gabanta yafad'i, cikin mamaki ta bud'e bakinta, takasa rufe shi
Babban Yaya yahad'e hannun sa waje d'aya 🙏🏻ya kalleta yace "Dan Allah Ummi kifita daga cikin rayuwa ta, na roqeki"

Cikin kuka ummi Tajuya tafice daga gidan, Shima Babban Yaya batare daya kalli iyayen nasu ba yafice cikin sauri, saboda zuciyar sa tagama karyewa, qiris yake jira yafashe da kuka, yana zuwa compound yashiga motar sa yamata key yabar gidan a d'ari da Sittin, Kai tsaye gidansa ya nufa, yanda yake danna Hon yasa maigadinsa yabud'e masa da sauri, shigowa had'ad'd'an gidan nasa yayi tareda parking din motar sa, yad'ora Kansa akan sitiyarin motar yayi shiru, har yanzu maganganun Waheeda yawo suke masa a ransa, yana jin yanda wayarsa take qara Amma yaqi dubawa, saida kira na uku yashigo sannan ya d'auka

Daga d'ayan bangaren Mashkur yace " Bro... Ina kabar wayar ne?"


Sai a lokacin kukan dayake dannewa agida yataso masa, fashewa yayi da Kuka harda shashsheka, daqyar maganar sa take fita, cikin kuka yace "Mashkur bata sona..."











❤️
1/28/22, 20:51 - Ummi Tandama😇: GG



Daga Huzaifa har Didat, babu Wanda ya sauya Kaya daga cikin kayan da sukai fad'a d'azu 🤣
Dama kowa kamar jira yake, shiyasa su Sa'eed suna zuwa suka biyo bayansu, suka taho gaba d'aya

Uncle Usman ya kalli doctor khamis yace "dauki jininsu doctor"

Doctor yamatso jikinsa Sai rawa yake yanata had'a gumi, yad'auki jininsu, Hajiya Anty tatashi ta kalli Naufal tace "muje kasa driver yakaishi, saboda yayi sauri ya dawo karmu tsaidasu Huzaifa dayawa"

Didat sarkin kishi ya kalli hajiya Anty yayi qasa da Kansa, wato kar Asa su huzaifa jira, shi bata ambaci sunan saba, Huzaifa kawai tasani 😂

Babban Yaya yatashi, suka futo su uku, dashi da doctor dakuma Hajiya Anty,suna zuwa compound Babban Yaya yakira driver, yasa shi yad'auki doctor khamis suka tafi.

Ummi ce tashigo gidan, Babban Yaya yana ganin ta yad'auke Kansa kamar bai ganta ba, yarasa uban me yakawo ta gidan Kuma, kwata kwata mace babu aji babu kara kullum kina yawo a gidan surukanki?

Ummi ta kalli hajiya Anty ko gaishe ta batayi ba, ta shareta,Anty tayi murmushi kawai, Babban yayama ya ganta, Kuma Sarai yagani bata gaida Hajiya Anty ba, Shima bata gaishe Shiba, har Gara shi Dama yasan kar take ganinsa 😃
Amma hajiya Anty fa?🤔

Gaba d'ayansu falon suka dawo suka zauna, dasuka shigo falon ma yayi tunanin zata gaida Hajiya Anty nanma yaji shiru, Kuma yaga ta nemi kujera ta zauna ta kame, saikace yar gida, jijjiga Kansa kawai yayi, inbanda rashin Hankali tayaya zakiga family sun taru gaba d'ayansu, Amma kizo ki zauna ai daga Gani kinsan ba lafiya ba

Yanda kowa na falon yayi shiru haka ummi ma tayi shiru tana jira taga abinda yake faruwa,su doctor basufi awa d'aya ba suka dawo, yana shigowa kuwa kowa ya maida hankalin sa Kansa, Uncle Usman yace "doctor ya akayi?"

Cikin rashin damuwa yace "Alhaji naduba babu...., kowa lafiyarsa kalau acikinsu, daga Didat d'in har Huzaifa, babu Wanda yake d'aukeda HIV"


Ummi ta zaro ido😳 tareda rufe bakinta da hannunta tana sake zare ido tana Kallan 'Yan falon taga to waye yake da qanjamau d'in? 🤔

Daga Daddy har Uncle Usman sunkuyar da kansu qasa sukai, to daga Ina wannan matsalar take? Tayaya akai Waheeda tasamu wannan cutar kenan?

Huzaifa ya miqe tsaye, ya kalli kowa da kowa na falon yace "Alhamdulillah... Tunda gaskiya ta bayyana, ni Dama temako naso yi, lokacin Dana tarar batada lafiya nad'auki jinina nabata,ashe bansaniba tunanin da kuke min daban ne, saboda tozarci mu za'a kawo a ajiye anan Ana jira aga waye me qanjamau acikinmu ayi masa ruwan bala'i saboda shine yasakawa 'yarku cuta, to ai yanzu kunji komai, Kuma gaskiya ta futo bamune muka saka mata ba, saboda haka nikam na haqura da Waheeda.... Maganar gaskiya, bazan iya auren me qanjamau ba, duk soyaiyar danake mata...."


Tunda yafara magana gaba d'aya falon yayi tsit, kowa kallansa yake cikeda mamaki, musanman su Daddy yanda suka d'aukake shi,Babban Yaya kuwa baiji komai ba, asali ma dad'i yaji yanda gaskiya ta bayyana,sukaga halin Huzaifa na zahiri, inda ace ya fad'a musu karsu bashi Waheeda ya tabbatar babu Wanda zai saurareshi, ko d'ago Kansa baiyi ya kalli Huzaifa ba,harya gama maganar sa yafice daga falon cikin 6acin rai

Waheeda kuwa d'agowa tayi da jajayen idonta ta zubawa Huzaifa ido, ko kad'an takasa ce masa komai, yanbiyu kuwa kuka suke sosai saboda furucin huzaifa, bakajin komai Sai kukansu daya cika falon

Ummi ta Jinjina kanta tareda ta6e baki☹️


Didat yatashi tsaye ya qarasa wajan Waheeda tareda miqa mata hannu yace "Waheeda, kiyi hakuri kinji, Ina tare dake a koda yaushe, wannan shine abinda nake nuna miki, nine nake sonki ba Huzaifa ba....."


"kakeson wa?" maganar kaka ta karad'e falon nasu, juyawa yayi yaga kakarsa da babansa a tsaye, Kai tsaye yace mata "inason ta, saboda me zan rabu da'ita dan qaddara tahau kanta?"

"to saide ka za6a koni ko ita, haka kawai yarinyar data qika tun tuni,kana bibiyarta akan ta saurareka taqi, tazabi wani a kanka, itace yanzu saboda rashin Hankali zakazo kace kanaso ka aura Bayan tagama yawon duniya takwaso qanjamau? To bada niba bada irin gidana ba, wuce mutafi kona tsinema Albarka yanzun Nan"

Hawaye Didat yafara yace "Amma Ina sonta..."

Babansa yayi ajiyar zuciya yace "kayi hakuri son, Amma nima bazan barka kana da cikakkiyar lafiya ka sauri me HIV ba"

Didat ya kalli Waheeda, itama ta Kalle shi,bayajin zai iya daina son Waheeda har qarshan rayuwarsa, tanada cuta ko bata da cuta abinda yasani shine yana qaunarka tsakani da Allah, cikin kuka yafice daga falon da sauri, iyayensa suka Mara masa baya
Hawaye kawai tsiya ya yake a'idon Waheeda,wannan shi ake kira sai masifa ta sameka ne zaka san me sonka da gaskiya, yanzu duk soyaiyar da Huzaifa yake iqrari yana mata ashe qarya ne? Ashe saboda cuta ta sameta zai iya gudunta? Didat din datake wulaqantawa shine ya tsaya tsayin daka akan yana sonta duk da haka, lokaci d'aya taji numfashin ta yana sama kamar zai d'auke, yanbiyu da Ummah da Hajiya Anty, kuka suke sosai, duk falon anrasa Wanda zaiyi magana guda d'aya


Gabansa ne ya tsanan ta fad'uwa, ya d'ago Kansa ya kalli iyayen nasa, daga Daddy har Uncle Usman kansu yana qasa sun kasa d'agowa kamar Wanda suke jin kunyar had'a ido da yaran nasu

Ya kalli Ummah yaga tana goge hawaye

Ya kalli 'yanbiyu yaga Sai gunjin kuka suke duka su ukun har Waheeda

Ya kalli su Sa'eed yaga kansu aqasa suma

Ya kalli Hajiya Anty yaga ta zubawa waje d'aya ido hawaye yana silalo wa daga idonta, idan akwai Wanda yaqi jinin yaga kukan ta Aduk duniya to Hajiya Anty ce, zai iya jure kukan kowa Amma banda Nata, har zuwa lokacin Hajiya ummi tana falon, ita bata tafi ba, Kuma takasa Bawa kowa haquri

Zuciyar sa ce take zigashi akan yafad'i abinda yake ransa, tayaya za'azo har gida, harcikin falon su aci mutuncin su kawai saboda maganar Aure? Tayaya zaiguji Waheeda? Tayaya zai raba zuciyar sa da soyaiyar ta Bayan da soyaiyar Tata aka halicce shi?
Lokaci d'aya yad'auki shawarar zuciyar sa, yanaso yafad'i abinda yake ransa Kuma Yana tsoron abinda zai biyo baya, gabansa yaqara tsananta fad'uwa, cikin sauri kamar an fuzgo maganar daga bakinsa ya kalli inda Daddy da Uncle Usman suke zaune yace "Daddy nizan Aure ta"

'Diffff...... Sai aka nemi masu kuka a falon aka Rasa,falo yayi shiruuu, kowa ya d'ago Kansa yana Kallan Babban Yaya, falon yayi tsit kamar babu wata halitta acikinsa, kowa Kallan sa yake cikeda mamaki, gaba d'ayansu yaran gidan babu Wanda mamaki bai kamashi ba Sai iyayen ne kawai dasuke Kallan sa cikeda d'inbum almara


Ummi ta miqe tsaye cikin tashin Hankali tace "ka auri wa? Wallahi saide ka za6a koni ko ita, Amma Bazan ta6a yarda ka aure ta ka shafamin qanjamau ba, saide mu rabu...."


Ummah ta kalli Babban Yaya tace "Naufal meyasa....?meyasa zaka fad'i wannan maganar?"

ta qarasa maganar tana dafe kanta dayake barazanar rabewa gida biyu 🤦🏻‍♀?


Cikin tashin Hankali Waheeda ta zaro idonta😳 Wanda yayi jajir kamar gauta saboda kuka, kamar ba itace take ihun kuka yanzu ba
Kallan Ummah tasake yi ko zata qarya ta maganar da Babban Yaya yafad'a, Amma saitaji Ummah tayi shiru, ta kalli su Daddy har yanzu kansu yana qasa sun kasa kallan mutanan falon, cikin tashin Hankali tace "Zaman Zina? Ni wallahi bazan yarda ba, banason sa, bazan iya Zaman aure dashi ba....."

tatashi tayi d'akinsu da gudu cikin tsananin kuka


Wani irin kuka ne yataso masa, yau shi Waheeda take cewa bata sonsa, wani irin abu yatokare masa maqoshi, ko yawu yakasa had'iyewa.

Ummi ta Kalle shi tace"Naufal jiranka nake, nabaka za6i tun d'azu kayi shiru, kana tunanin zan yarda kahad'ani kishi da wannan yarinyar ne? Wallahi bazai iyu ba saide asan nayi, zanje in fad'a agida yanzu yanzu "

Baqin cikin kalmar da Waheeda tafada masa ne yake addabar zuciyar sa, jiyake kamar yafashe da Kuka kozaiji sauqi Amma kukan yaqi zuwa, ga Kuma wannan yarinyar datake qara masa wata damuwar.
Cikin 6acin rai Shima yatashi tsaye, cikeda tsawa yace" toki fad'a mana, so what....? Idan kin fad'a musu kiqara musu da cewa Bana sonki, Bana qaunarki, bazan iya zama dake ba, saboda bakya respecting iyayena "

Yajuya ya nuna mata Hajiya Anty sannan yaci gaba da fad'in"matar dakika raina kike mata Kallan sa'arki itad'in mahaifiyata ce..."



Lokaci d'aya ummi ta qame a wajan, gabanta yafad'i, cikin mamaki ta bud'e bakinta, takasa rufe shi
Babban Yaya yahad'e hannun sa waje d'aya 🙏🏻ya kalleta yace "Dan Allah Ummi kifita daga cikin rayuwa ta, na roqeki"

Cikin kuka ummi Tajuya tafice daga gidan, Shima Babban Yaya batare daya kalli iyayen nasu ba yafice cikin sauri, saboda zuciyar sa tagama karyewa, qiris yake jira yafashe da kuka, yana zuwa compound yashiga motar sa yamata key yabar gidan a d'ari da Sittin, Kai tsaye gidansa ya nufa, yanda yake danna Hon yasa maigadinsa yabud'e masa da sauri, shigowa had'ad'd'an gidan nasa yayi tareda parking din motar sa, yad'ora Kansa akan sitiyarin motar yayi shiru, har yanzu maganganun Waheeda yawo suke masa a ransa, yana jin yanda wayarsa take qara Amma yaqi dubawa, saida kira na uku yashigo sannan ya d'auka

Daga d'ayan bangaren Mashkur yace " Bro... Ina kabar wayar ne?"


Sai a lokacin kukan dayake dannewa agida yataso masa, fashewa yayi da Kuka harda shashsheka, daqyar maganar sa take fita, cikin kuka yace "Mashkur bata sona..."











❤️
1/28/22, 20:51 - Ummi Tandama😇: SQ



Cikin sauri mashkur yace "wacece? Wacce yarinya ce wannan tasaka friend d'ina kuka haka?"

Kai tsaye Babban Yaya yace "Waheeda!"
Mashkur ya gyara zamansa yace "Waheeda Kuma? Ba sister d'inka ce ba?"

"Sister nace"

Cikin mamaki mashkur yace "but... tayaya...."

Babban Yaya ya katse shi yace "she's my Cousin Sister"

"Amma friend abun ya d'auremin Kai dayawa, Wai kanaso kacemin Dama itace wadda kake cewa kanaso bazaka iya rayuwa batare da'itaba? Itace wadda akanta mukaje Saudia muketa ruwan Addu'ah?" 🤔

Ahankali Babban Yaya yace "itace...., inason ta mashkur, but nafad'awa su Daddy d'azu, shine tace musu Wai ita bata sona..."

"dakata Bro,tayaya kake tunanin zatace tana sonka dan Allah? Koni Nan nayi tunanin Kai yayanta ne uwa d'aya uba d'aya, haka kawai Kai tsaye yarinya taji kace zaka aure ta, Dan Allah tayaya kake tunanin zata amince Karon farko? Kaine kake mata Kallan masoyiya, ita Kallan yaya
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment