Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

yasan zaiji dadi, haka ya dinga juyi akan gadon, idan ya runtse Idonsa ma ita yake Gani, Sai tsaki yake saki shi kadai πŸ˜–


Anty kuwa tare suka kwanta da Waheeda akan gadon ta, Sai wajan qarfe daya ta shirya tatafi wajan Uncle, yana zaune akan sallaya,addu'ah ya shafa yahau gadon tareda janyo ta jikinsa yace "yakamata kibar Yaron Nan yahuta da matarsa, Sai kallanta yake kin tafi da'ita daki, Ina masa magana Amma hankalin sa yana wajan matarsa"

"Alhaji yarinyar Nan ta wahala, dazu saida doctor ladi tayi mata dinki wallahi,anbata hutun kwana goma, saiya Bari saita warke"

Uncle yace "har kwana goma? Ke bakya tausayin Yaron ne? Shekararsa nawa babu aure? Kibawa yaro matarsa yaje yaci gaba daga inda ya tsaya, saiki ja masa kunne kawai"


"ni nace karyayi auren dawuri? Ina barinsa zaije ya lalata mata dinki, yaje yakoyi haquri"

"a a wallahi, idan yashiga wani Hali fa, ke bakyajin tausayin sane, mutum da matarsa, ai Shima yasan yanda zai lalla6ata ko"

"Alhaji, bafa zan bashi yarinyar nanba, abarta ta warke, koma me zaiyi yaje yayi, daga lalla6awa ai zai zarce, yarinya duk tayi fari ta d'ashe rana d'aya saikace Mai ciki"

"to shikkenan, Allah yabata lafiya"

Hajiya Anty tace "Amin"


Wasa wasa saida Waheeda tayi kwana Tara, Hajiya Anty takafa ta tsare babu abinda Babban Yaya yayi mata, duk wani motsinsa akan idonta yake yinsa, har so yake ta shirya ko zataje Asbiti Amma yaga shiru, ashe hutu ta dauka saboda kula da Waheeda, acikin kwanakin Nan hauka ne kawai baiyi ba, wata irin sha'awa yakeji tafitar Hankali, idan kayi masa magana ma jinka kawai yake, Amma ba fahimta yake baπŸ˜‚

Ranar data cika kwana goma yana idar da sallar asuba yabar uncle a masallaci ya dawo gida, yana kwanciya yaji mararsa ta riqe, tashi yayi ya dinga zagaye Dakin har gari yayi haske, futowa yayi daga d'akin yanufi Dakin Hajiya Anty Kansa tsaye, yana shiga yaga Waheeda tana bacci, Anty Kuma tana toilet, hannu yasaka ya d'auketa cimak, tana bacci taji anyi sama da ita, cikin sauri tabude idonta, tana ganinsa ta zaro ido, hannu yasa yarufe mata baki, Bai tsaya ko'ina ba Sai dakinsa, akan gadon ya dorata, cikin sauri tatashi zaune tace "Babban Yaya...."

Kafin tayi wata maganar ya katseta, yace "nifa ba komai zan miki ba, kawai duminki zanji"


Yana fadar haka yacire jallabiyar jikinsa, Waheeda tana ganin kyakykyawar qirar jikinsa, gabanta yafadi, saboda tasan zaiyi wahala yayi abinda yafada, idonta ne yaraina Fata, tayi tsilli tsilli akan gado, shi Kansa daya kalleta tabashi tausayi sosai, to Amma Yaya zaiyi?

Gajeran wandonsa yacire, cikin sauri tasaki ihu tareda rufe idonta, qarasowa yayi kan gadon yakama hannun ta yabude fuskarta, cikin sigar rad'a yace "bazaki kalleni ba?"

Hawaye ne yazubo daga idonta, ita Kuma qaddarar ta kenan, ta auren yayanta, gashi yana mata abubuwa masu wahalar Fassara, girgiza masa kanta tayi
tareda runtse idonta, hannun sa yakai Bayan ta yacire mata Zip din rigarta, tareda cire rigar gaba daya yace "meyasa? Ni kike tsoro?"

Girgiza masa Kai tasakeyi, yace "to bude idonki ki kalli abunda yasaki kuka rannan, niba nine nasaki kuka ba, shine, yakamata kiyi masa hukunci Mai tsauri"


Cikin ranta tace nashiga uku na da wannan mutumin, ahankali tace "Babban Yaya Dan Allah kabari, Anty fa zata Iya shigowa, kabarni in tafi please, Allah tsoro nakeji"


Cikin wata irin sha'awah yace "bazata shigo ba"

Tace "Allah zata shig...." kafin ta qarasa yafada kanta, tareda hade bakinsu waje daya

Wata irin soyaiya Mai tsayawa Arai yafara nuna mata, tunawa da tayi da ranar farko yasa taqi sakin jikinta, Amma dataji yanda yake wasanni da'ita batasan lokacin data bada Kai ba, kayanta yacire mata gaba daya, yaja bedsheet yarufe su, bakinsa yad'ora akan boobs dinta ya dinga tsotsarsu tamkar wani jariri sabuwar haihuwa

Yadauki lokaci Mai tsawo yana abu daya kafin yafada cikin kogin ni'imar Waheeda, yayi mamakin yanda yaji wajan kamar ansake rufe shi, lokaci daya yasaki abinda yasaba, wato kuka πŸ˜‚

Ita kanta Waheeda bataji wani banbanci ba Dana farkon


Hajiya Anty ta shirya tsaf cikin uniform dinta na Asbiti zata tafi wajan aiki, Sai a lokacin ta lura babu Waheeda a Dakin, tasan yanzu Naufal yana bacci, saboda haka may be ta zagaya gidan ne tunda kullum tana zaune adaki

Jakarta ta dauka tafuto daga d'akin, but tana futowa falon taji wani irin kuka na tashi da gurnani, gabanta ne yafadi, cikin sauri ta nufi Dakin Naufal tayi tunanin ko wani abu ne yasame shi, tana zuwa bakin kofar Dakin taji yana kuka yana fadin "wayyo Allah naaaaa....Waheee ....daaaa,dadi"


Cikin sauri tabar wajan, hamdala take cikin ranta da Allah yasa Uncle Usman baya Nan, ita kanta tasan yayi kokari a naci irinna Naufal, batabar gidan ba saida taja musu kofar falon tarufe, sannan tashiga mota ta wuce wajan aikinta


Kwana biyar suka qara a gidan Hajiya anty, wayar Waheeda ta qaraso, irin wadda takeso din kamar yanda ta fada masa, cikin satin sukai sallama da kowa suka wuce Saudia shida ita dakuma Maya

Satin su biyu a Saudia, Babban Yaya yahadawa Maya tsaraba sosai itada iyayenta, tadawo gida, shikuma ya wuce honeymoon shida amaryar sa zuwa Dubai

Satinsu biyu a Dubai Babban Yaya yana shan amarcinsa son ransa, zuwa wannan lokacin harta saba, ita kanta tafara jin dadin abun kadan kadan


Daga Dubai England suka wuce wajan aikinsa, suna zuwa gidan, jikin Waheeda yayi Sanyi, ta tuna lokacin da sukazo da ita, yanda take santin gidan alokacin yace mata idan taso zai iya zama gidanta, ganin yanda take tafiya ahankali jiki a sanyaye yayi tunanin gajiya tayi, Dan haka yasaka hannu ya sureta sukai cikin gidan, nanma suna shiga falo tatuna da Didat, wancen zuwan da tayi dashi ta dinga waya tana bashi haquri dakuma fahimtar dashi akan Babban Yaya yayanta ne,suna zuwa daki suka zube akan gadon, Waheeda tasake tunawa yanda sukai ta birgima akan gadon ita dashi wancen zuwan, alokacin Gani take babu ya Huzaifa, rayuwa kenan Dama hakane, zakayi samari kalakala ma banbanta, Amma bakasan dawa zakayi rayuwar aure ba, Babban Yaya ne ya katse mata tunanin ta, yace "Baby nagaji dayawa, wanka zakimin, dama yau baki minba, baki wanke abarki ba yau"

ya qarasa maganar yana murmushi dimple dinsa na lotsawa


Cikin shagwa6a tace "Naga takaina ni Waheeda Wai Dan Allah Babban Yaya waye yafada ma wannan maganar ne? Nide nasan dagani Sai Maya, dakuma Ummah mukadai mukasan maganar, Kuma nasan sude bazasu fadama ba"

Murmushi yasake yi yace "Ina ruwanki da Wanda ya fadamin, Nima bazan fada ba, tunda alokacin ko gidan Nan zai zama shaida saida na tambaye ki laifin me ki kaiwa Ummah, Amma kikace min ba komai"


Cikin shagwa6a tace "to Naga alokacin Kai Yaya nane, tayaya zan fadama"

"yanzu Kuma fa? Ni menene?"


Shiru tayi taqi bashi amsa, Sai wani kallo datake watsa masa na soyaiya

Tashi yayi yacire kayansa, yashige toilet zaiyi wanka, yana shiga itama tacire kayanta ta daura wani Dan qaramin towel , taje wardrobe tasaka kayan, tana kokarin rufewa idonta ya sauka akan dairy din Babban Yaya, Wanda tafara karantawa kwanaki, dauka tayi, ta zauna abakin gadon tabude tafara karanta wa

Gaba daya shafin farko Dana Gaba, tarihin rayuwar gidansu ne tun kafin ahaifeta, Sai kuma lokacin da aka haifeta da yanda ta sauya komai na rayuwar sa, yanda yake fuskantar matsala idan ya ganta da wasu mazan, da yanda ya baiyana tsananin yanda yake sonta acikin zuciyar sa, tausayi yabata, lokaci daya hawaye ya wanke mata fuska, tana karatu Amma hawaye yana d'isa akan paper, batasan yafuto daga toilet dinba, saijin maganar sa tayi akanta "idan kin gama karatun nafuto"


Tana d'ago kanta data ganshi, tatashi da sauri ta rungume shi tareda fashewa da Kuka, Shima qwalla ce tafuto daga Idonsa, ahankali yace "menene abun kukan to?"

Dagowa tayi daga jikinsa takai masa duka a qirjinsa, sannan tasake rungume shi cikin kuka tace "meyasa bazaka fadamin ba?"

Murmushi yayi yace "idan nafada miki ma nasan bazaki Soni ba, lokacin danace zan aure ki cewa kikai bakya sona..."


Tausayi yasake bata, tasake rungume shi sosai a qirjinta, saboda ita duk ya fuskanci matsi dakuma takura a wajan iyayen sa saboda aure, hannunta daya tacusa cikin lallausar sumar Kansa, cikin hawaye tace "I love you so much Babban Yaya, I can't life without you.... Ina qaunarka, please karka Barni"

Wani irin dadi ne ya ratsashi, ahankali yace "I love you too Baby..., zakisa nasake wanka fa,Bayan Kuma bayimin zakiyi ba, qiri-qiri de kinqi ki wanke abarki"

yaqara sa maganar cikin sigar tsokana, dariya ce ta kamata, tasaka bakinta awuyansa ta sumbace shi



❀️
1/28/22, 20:52 - Ummi TandamaπŸ˜‡: XV


Wani irin dadi yaji, ya Lumshe Idonsa, ahankali yace mata "karki Dena Dan Allah..."

Murmushi tayi ta Kalle shi tareda dora harshanta akan lips dinsa tana lasa, daga qarshe tahade bakinsu tana nuna masa tsantsar yanda take sonsa, tsayuwar gagararsu tayi, suka fad'a kan gadon, yana kwance tana samansa itace ta dinga yin komai, babu bata lokaci yafara Hawayen dadi, Bai taba tunanin zata Iya masa irin wannan soyaiyar ba, Bayan komai yagama wakana kukan shagwa6a yasaka mata Sai tayi masa wanka, tunda yayi abinsa tazo ta 6ata masa, babu yanda ta'iya haka suka koma toilet din yau dai tayi masa wanka, haka yaqiyin komai Yabarta ta wanke shi tas, tana murmushi tana masa wanka Dan dolenta yau takama abarta ta wanke πŸ™ˆ


Saida sukai kwana biyar a gidan, babu inda suke fita kullum suna gida suna manne da juna, Waheeda Kai yawaye, tadena kunyarsa ko kadan, ta haqura ta saduda ta riqeshi a matsayin mijinta, yanzu ko kwanciyar aure zasuyi baya yin komai, ita yabawa Dama ta dinga yimasa duk abinda takeso, kwanansu shida yakoma bakin aikinsa, wani lokacin agida yake barinta, wataran Kuma sufita tare, duk yanda takejin kishin mijin Nata, haka take kokarin danne zuciyar ta, ta tsani taga mata suna rububunsa, jitake kamar zuciyarta zata Fashe, Amma idan ta tuna dan'uwan Nata bamai yawan magana bane da biyebiyen mata Sai hankalin ta ya kwanta, shi Kansa miskilin Kansa ne, idan kikace Zaki soshi ma haushi ne zai kamaki, Amma Kuma suna dawowa gida saiyayi lallashi, Dan ta dinga kumburi kenan akan danme yanmata zasu dinga kulashi, shi Kansa babu yanda ya'iya saide yarage murya yabata hakuri kawai


Yau agida Yabarta, tunda tatashi takejin zuciyarta tana tashi, duk abinda taci Sai amai, tun abun baya damunta har tazo tana damuwa, kitchen tashiga zata soya qwai taji kasala ta rufeta ga zazza6i, babu shiri tadawo falo ta takure akan kujera, wayarsa ta dinga kira zata fada masa, shikuma a lokacin suna training, saboda suna shiryen shiryen buga world cup ne, wayarsa bata hannun sa, lokaci daya taji wani baqin ciki ya kamata, ita kanta tarasa meyasa yanzu ko Yaya yayi mata laifi 6acin rai takeji marar misali, abu kad'an saiya 6ata mata rai


Haka ta wuni a wajan sallah ce kawai take tashinta, yana dawowa ta daga Kai ta Kalle shi ta watsar😏


Zama yayi aqasan ta yazuba mata ido cikin murmushi yace "yau Kuma laifin menayi gimbiya? Babu oyoyo babu komai Sai fishi?"

Cikin 6acin rai tace "bakasan ma mekayi ba? Inata Kiran wayar ka kaqi dauka, Kuma dakuka tashi baka kirani ba"

Yanda yaga tana magana daqyar Kuma a hakan ita masifa take, Bai kulata ba yad'ora hannun sa akan wuyan ta yaji zafi zau, cikin damuwa yace "subhanallah.... Ai zazza6i nema ajikinki, Wallahi kinga wayar tana cikin jaka, a silent take, sannan damuka tashi sauri nake inaso nazo naganki, tashi muje Asbiti naji jikin naki da zafi"

Shareshi tayi, tajuya masa baya, wayarsa yadauko a jakar yaduba anan yaga harda missed call din Hajiya Anty, kiranta yayi Bayan sun gaisa tace "Ina Waheeda"

Tace "gatanan Anty, kinga fishi takema saboda takirani ban dauka ba, wallahi Anty training muke, nafada miki muna shirye shiryen buga world cup ne, Sai sauri nake nazo na ganta in mata albishir zamu tafi Nigeria, duk da yawan mu kowa qasar sa zai tafi, Nima Kuma wannan Karon Nigeria zan bugawa, to kinga tamaqi kulani ta juyamin baya, Kuma naji jikinta akwai zazza6i nace mata muje Asbiti tayi shiru, Allah Anty yanzu komai nayi mata saita dinga min fada"
ya qarasa maganar kamar zaiyi kuka


Anty tayi murmushi tace" bata wayar "


Wayar yamiqa mata Shima ya kawar dakai alamun yayi fishi yace" ga waya inzaki karba, inbazaki karba ba inkashe wayata"πŸ˜‚

Cikin haushi tace "kakashe"

"au haka kikace?"

Yamaida wayar kunnansa yace "Anty ai kinji ko? Kinji de da kunnan ki ko? To tace na kashe bazata karba ba"

Anty tayi murmushi tace "Naufal, banason shirme bata waya nace"

Wayar yad'ora mata akan kunnan ta yakoma Gefe ya zauna yana girgiza qafa, Waheeda najin muryar Anty tatashi ta zauna tace "Anty Ina wuni"


Hajiya Anty tace "Daughter, meyake damunki? Fadamin meyafaru?"


Ahankali tace "Anty shine nakirashi yaqi dauka,tunda safe nake amai duk abinda naci sainayi amai, Kuma nakirashi ne dama infada masa, Kuma kullum Sai mata su dinga binsa suna liqe masa, kowacce mace saida dinga binsa tana masa Iyayi, Allah ni nagaji...." ta qarasa maganar tana fashewa da Kuka

Babban Yaya ya Juyo da sauri ya kalleta, dama fishin duk saboda kishin sa ne? Wani irin dadi yaji, shida yake kuka saboda soyaiyar Waheeda itama gashi tana kuka saboda tasa soyaiyar, murmushi yake yana kallonta

Tajuyo ta daka masa harara ta kawarda Kai

Anty tace "Daughter kina Jina? Ki kwantar da hankalinki, na tabbatar Yayanku yana qaunarki, mata nawa yaqi saboda ke? Wanne irin 6acin raine bai sakamu aciki ba saboda ke? Kema da kanki cewa kikai mata ne suke bibiyarsa, ki godewa Allah tunda bashine yake bibiyarsu ba, ki watsar da wannan kishin naki ki ringumi mijinki, kar wasu mata su dameki, kanki kika Sani, ai yasan matan suna bibiyarsa Amma ya liqe miki, yaqi auren kowa saike, duk wadda kikaga tana son mijinki kitayata sonshi, kedai karki bashi kofar dazai dinga sauraransu, ki riqe mijinki dakyau ko kadan karkiyi sakaci, karki bada kofar da wata zata shigo, Nima kaina bazan Bari yayanku yakawo miki wata ba, Amma idan kin kwantar da hankalinki kinyi abinda nace "

Tashi tayi daga wajan, ta matsa Gefe tace" to Anty zanyi, Kuma magungunan dakika Bani duk sun qare "

"kiyi hakuri Daughter wasu suna Nan na ajiye miki, yacemin gida zaku taho, Kuna dawowa zan kawo miki, kinji dai abinda nafada miki, kidena wannan kishin kinutsu ki mallake mijinki"

Ahankali tace "to Anty"

"yawwa Daughter, bashi wayar ki shirya kuje asbitin"

Zuwa tayi tabashi wayar, sannan ta wuce daki ta sauya Kaya tafuto

Anty tace "Naufal, Ina tunanin yarinyar nanfa ciki gareta"


Cikin sauri yace "Allah Anty?"


Tace "qwarai kuwa, kadena damuwa da wannan 6acin ran Nata, ciki yana saka haka, Amma kuje asbitin aduba ta"


Cikin murna yace "to Anty, Alhamdulillah"

Yakashe wayar, ya kalleta yace "to madam Waheeda muje ko?"

Cikin fishi tace "saide ka goyeni"

Dariya ce ta qwace masa, yace "yarinyar Nan.... Kodan shikkenan zoki hau"

Ya tsugunna agaban ta, tahau bayansa suka fita, saida yasaka ta amota sannan yashiga suka tafi Asbiti


Suna zuwa kuwa, gwajin farko suka Gano tana d'aukeda ciki wata daya, tun a asbitin ya d'auketa yana juyi da'ita, mutane Sai dariya suke masa kasancewar sa sanannan mutum, wasu daga cikin doctor's har video suke musu, wasu Kuma picture


Suna dawowa gida yad'ora ta akan cinyarsa yana shafa cikin, cikin murna yace "kamar yanda nake jefa qwalla araga, yanzu ma nayi nasarar jefa wata qwallon acikin ragar mata ta, kinsan nidin jarumi ne"

Dariya tayi tace "Babban Yaya ai kaine kake yabon kanka da kanka, Kuma anfison ayabi mutum"

Kafin yabata amsa wayar intisar tashigo, dauka yayi yace "intisar"

Ummah tayi murmushi tace "ba intisar bace, nice, yanzu suka taho da gudu itada Ihsan suka nunamin photon ku a Asbiti Wai Waheeda tana da ciki, hakane?"

Kunya ce ta kamashi, ya sunkuyar da Kansa kamar tana ganinsa yace "hakane Ummah"

Tace "Alhamdulillah, to Allah yaraba lafiya"

daga Nan ta kashe wayar, danta lura yanzu Naufal kunyar ta yakeji

Waheeda ta zaro idonta tace "Wai har sunji?"😳

Hararar wasa yayi mata yace "mekika daukeni ne? Nafada miki ni jarumi ne, Sunana Naufal Umar Arabo a.k.a Big Brother, ni mashahurin mutum ne, inayin abu kad'an, zakijini ayanar gizo"


Murmushi tayi tace "nayarda...."

Fuskarta yakama da hannun sa yace "Ina sonki Waheeda, abinda nasani kenan, Bayan haka bazan iya fada miki komai ba saide kigani a aikace kawai, Allah yayi miki Albarka, Allah yarabaki da Baby na lafiya"


Tace "Amin" tareda shigewa cikin jikinsa



Cikin satin ya shirya musu tafiya Nigeria,dashi da mashkur da wasu Yan ball d'in Yan Nigeria suna sauka kuwa aka yanyamesu, daqyar yasamu suka qaraso gida, a gidan Ummah suka sauka, Ummah Sai Nan Nan take dasu kamar zata maida su ciki, Dafarko Babban Yaya kunya yakeji, daga baya Kuma yasake kamar kowa, Waheeda koda yaushe tana tareda yanbiyu, duk abinda takeso na kwadayi sune suke samo mata, bangare daya Kuma Ihsan tana shan soyaiya itada mashkur, intisar Kuma da Safwan yayan Maya

Kullum Sai Maya tazo gidan wajan Waheeda, wataran ayi fada wataran arabu lafiya πŸ˜‚
Amma hakan baya hanata dawowa gobe, ko bata dawo ba Sai Waheeda ta kirata, haka zatazo ta zauna suna hira ayita musu kamar wasu Yara


Babban Yaya yana wajan harkar Ball dinsu, acan yake wuni tareda su mashkur, da daddare kuwa ya lalla6a wajan matarsa su raba dare suna shan soyaiya, kullum Sai yayi, ko gajiya ba yayi, Waheeda har mamakin sa takeyi yanda yake rawar qafa akan abin, kuka kuwa babu fashi saide idan yanayin kukan tarufe masa baki karsu Ummah su jisu, shi kuwa baisan ma yana yi ba, abinda yasani shine matarsa tunda tasamu ciki taqara dadi, yariga yasan cewa Waheeda itace komai nasa a yanzu, tariga tagama mallakeshi


Sun dade a Nigeria, ko hanyar gidansu basu nema ba, suna Nan a gidan Ummah, su Babban Yaya kuwa Bayan wani lokaci Kuwait suka wuce, inda acan ne Bana za'a buga gasar qwallon qafar tasu

Saida aka gama qarqare wasa sannan suka dawo gida cikeda dumbin nasara, a ranar bai dawo gida dawuri ba saboda Kai tsaye Dama fadar shugaban qasa suka wuce, saida aka gama karramasu sannan kowa yatafi Gida


A ranar Waheeda saida ta raina kanta, tun suna abu na marmari har tazo tana kuka tana bashi haquri, saida yayi sau uku ajere, sannan yarabu da'ita


Washe gari shirya wa tayi suka tafi Asbiti, da'ita dashi dasu yanbiyu, harda su Sa'ad da Sa'eed, tallafin kudi sukaje suka Kai asbitoci, suna rabawa kowanne majinyaci


Ba asbitin gwamnati kadai ba, harma da wasu daga cikin private hospital

Suna zuwa wani private Hospital a lokacin har magrib tayi, suna sauri zasu koma gida sukaga Ana fada aharabar hospital din, wata mata da Miji ne sunata fada Sai rabasu ake

Mijin yana cewa "kin cuceni, Allah ya'isa tsakanina dake Zuby, lafiya ta kalau na aureki, ashe yaudarata kikai kika Sakamin cutar qanjamau, bazan taba yafe miki ba kije nasake ki....."


Waheeda ta dora hannunta akan bakinta cikin tsananin mamaki tace "Huzaifa!!!"


Ihsan ta zumbura baki tace "Allah yaqara"

Babban Yaya baice komai ba, yaja hannun Waheeda suka shige mota, huzaifa ya biyo su da gudu yana fadin "Waheeda ki yafemin"

Hannu kawai ta daga masa, bata iya cewa komai ba, Dan taga gogan Nata akusa yake, ya daure fuska sosai babu alamar dariya, ya dawo mata Babban Yaya sak! 😎


Tanajin yanda su Sa'eed da Ihsan suke ta maganar huzaifa, itade bata tankaba, Amma har sukaje gida tana mamakin rayuwa, haqiqa Maya tamata gata data nuna mata mutumin dayake qaunarka tsakani da Allah, tabbas Maya Tawuce qawa awajanta, saide Yar'uwa


Harsuka koma gida Rasa gane kan Babban Yaya tayi, Sai wani shan qamshi yake, a dakinsa ma sun futo daga wanka taga Sai wani abu yake yana dauke Kai, kamar bayason magana yace mata "kishirya kayan ki gobe zamu koma"

Cikin sauri tace "gobe gobe Babban Yaya? Tafiya babu shiri? Mubari mana ko zuwa next week ne"

Cikin daure fuska yajuyo ya kalleta yace "idan kin zauna a gidan me zakiyi? Ok nagane, kinfiso nabarki agida kina kallon wasu mahauka ta kina bude murya kina Kiran sunan su, miye hadinki dashi, kawai daga ganinsa Zaki wani kira sunan sa, to dake yake fadan ma kome? Shida matarsa ne, miye naki na magana? "

Dariya ce ta kamata, Amma saita danne taqi yi, inda itace take kishin sa haka zai zauna yasa ta agaba yana mata murmushi, Amma shi kalla yanda ya sauya lokaci daya

Ahankali tatashi ta qarasa wajan sa, ta rungume shi tabaya, tadora hannunta akan nipples dinsa tana shafawa tace "shine dalilin fishin?"


Cikin 6acin rai yace "shine"

Towel din jikinta tacire yafadi qasa, tafara goga masa boobs dinta ajikinsa, ta dora hannunta akan mararsa tace "to kayi hakuri nadena kaji Baby na? Bazan sake ba, kayi hakuri kaji?"


Ajiyar zuciya yasauke yace "shikkenan"

Cikin shagwa6a tace "to kayi murmushi mana"

Yabude baki zai sake mata wani korafin

Tayi sauri tadawo gabansa tasaka masa nononta a bakinsa, Sai yayi dif kamar bashiba, yakama yafara Sha, Dan dolensa haka ya haqura, awannan Daren sun Raya Sunnah yanda yakamata, ita kanta bataso ya daina ba, taji dadin abun sosai


Kwanan su uku, suna shirin tafiya,daga baya sukai sallama da kowa, suka tafi, Bai Barta ta zauna haka ba a England, Addmissoin ya nema mata tafara karatu, inda Allah ya temaketa laulayin cikin Nata yazo mata da Dan sauqi, haka tafara karatu cikin kwanciyar Hankali, suna kula da Cikinta yanda ya kamata









Amnah El Yaqoub ✍�
1/28/22, 20:53 - Ummi TandamaπŸ˜‡: MH



Da shawarar Hajiya Anty tayi amfani, Kuma taga amfanin ta, domin kuwa Hankalinta yana kwance, duk abinda take buqata yanayi mata, Kuma mata da maza basu daina nemansa ba haka take danne wa, daga qarshe ma itace take daukan wayar ta fadamusu bayanan idan yabar wayar agida, wasu daga cikin fans dinsa idan ta daga wayar haka zasu dinga girmama ta, abinda tasani shine koda niyyar soyaiya suka kira mijinta kokuma da niyar zumunci itakam tariqe mijinta yanda ya kamata, duk wani haqqin sa tana kokarin bashi

Watan cikinta shida Amma daqyar take wasu abubuwan, tabashi shawara su yanbiyu sutaho kodan su dinga rage mata wasu ayyukan, Amma qememe ya nuna bayaso saboda zasu takura masa idan sunzo, bazasu barshi yayi kukansa cikin dare yanda yakeso ba πŸ™ˆ

Saide shine yake Hana Kansa wani aikin, ya zauna a gidan suyi komai tare, bikinsu Didat Sai qara matsowa yake,dama can shekara daya aka saka, yanzu Kuma saura wata biyu, Waheeda Kuma saura wata daya tagama second semester dinta,a lokacin Shima Babban Yaya wani club dinne suke shirin siyarsa, tana gama exam kuwa, suka dawo Nigeria, Anty tayi mamakin girman cikin Waheeda, wata bakwai Amma yarinya idan zata tashi saita runtse idonta

Idan ta zauna kuwa wuni take a zaune, babu kunya Babban Yaya zaizo yasa ta agaba su zauna, duk abinda take buqata kawai fada masa zatayi, haka zai kama hannunta su dinga zagaya gidan suna tafe suna zancen su na masoya

Ranar biki kuka kawai take, yanda taga yanbiyu sunyi shiga Mai kyau Kaya yayi musu cif cif ita kuwa Qin shigarta yayi, dole Sai Hajiya Anty ce tasa akayi mata sabon dinki a ranar, akayi mata doguwar Riga bubu, akasa Mai kwalliya itama tayi mata, duk wani party da aka shirya dasu walima Babban Yaya yana tare da ita, idan yaga tagaji Nan da Nan zai kawo hannu ya d'auketa, ko kadan bayason abinda zai taba lafiyar cikin Nan

Anyi biki lafiya, ankai amare gidajan mazajensu Wanda Babban Yaya ya gwangwaje su dashi, gida iri daya Kuma kusa da juna

Dayake yanbiyu ne matan nasu Nan da Nan Sai kansu yahadu da su yanbiyu, ko ranar bikin haka photonsu ya dinga yawo a yahar gizo, yanbiyu sun auri yanbiyu, ga Kuma wasu Yan biyun qannan mazajen

Cikinta yana wata takwas, akasa bikin Maya wata daya Mai zuwa,Waheeda tayi farinciki tasan zuwa lokacin ta haihu


Maya tana zuwa gyaran jiki Amma koda yaushe tana tareda Waheeda, idan suka zauna wani lokacin sai tayi tagumi tana kallon qawar Tata, kowa yaganta saita bashi tausayi, Shima Babban Yaya duk nacinsa saida ya haqura ya daga mata qafa, saide tayi masa wasu Yan dabaru harya gamsu



Bikin Maya yarage sati daya, idon Waheeda yaraina Fata, haihuwa shiru shiru batazo ba, Hajiya Anty ta duba taga babu komai, Babyn ta yana cikin qoshin lafiya, haka Maya zatazo gidan sutafi tare dasu yanbiyu, duk wani abu sune kan gaba, wani zaiyi tunanin ma Yan gidansu Mayan ne, Amma duk Wanda yaji cewa yayun Waheeda ne, to saiya daina mamaki saboda kowa yasan tsakanin
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment