Join Our WhatsApp Group

A WATA MASAURAUTAR Complete Hausa Novel Document by A WATA MASAURAUTAR


A WATA MASAURAUTAR

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 39664



A WATA MASAURAUTAR

Reading Time: 3 Hours

Added On: 27, Sep 2023

Author: Farida Bashir Ummu Safwan ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 07066214433

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 264.74 kb

File Type: txt

Views: 986+

Download: 288+

Last download: 14 hours ago

Description/Story: ο»ΏAn dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__ ο»ΏCopied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)

WHATSAPP NO:
+2347039625239
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘

A wata masarautar....

πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘

Writing by. Ummu Safwan 07066214433

Bissimillahi Rahamirrahim


Page1⃣

zaune take tana kuka a gaban abbanta tana basa hakuri, Abba don Allah kayi hakuri kabarni nabar jaharnan natafi can inda ba a sanniba nayi karatu, Abba kataimakamunπŸ‘πŸΌ

Sai a lokacin Abba yyi kyaran murya yace gimbiya bilkisu naji, bukatarki, meye dalilinki dabakyasonyin karatu a jaharku?

Gimbiya bilkisu ta sunkuyar dakai kasa, tace Abba banason ace ni diyar sarkice, kona hada wani abu da masarauta, nisantana da masarautarmu shi xaibani kwanciyar hankali da kwarin gwaiwar yin karatuna.

Sai a lokacin Ammi tayi magana toh memartaba kadiba abunda gimbiya bilkisu tace, kabarta tabar garin takoma can inda ba a santaba tayi karatun, tunda batason asan ko ita wacece

Pls Abba kamata abunda takeso kasan halin gimbiya bilkisu tun tana karama ra ayinta daban yake da yayan gidan nan, gimbiya bahijja ce take magana.

Sai a lokacin memartaba sarki yyi mgna yace na yarda dake bilkisu, nayarda kije garin kano kiyi karatunki idon kuma bakyason kano to kije adamawa,

Ta dago kanta daga sunkuye tana murmushi nanuna jindadinta, Abba garin kano xantafi domin a canne naji ance akwaisu da karama bako,

Yace bamatsala Allah yyimki albarka ya tsareki a duk inda kike.

Gaba daya palon ya amsa da amin kowa yana murmushin jindadi

bayan kowa yamike xaitafi dakinsa saisukaji , memartaba yace xakije tareda jakadiya domin ta kula da lafiyarki,

Sai tabata fuska idanunta suka fara hawaye, Abba don kar asan koni wacece xanbar gombe xuwa kano karatu, kuma Abba sainaje da jakadiya😭

Anty bahijja ce ta lakucemata hannu alamar ta yadda da abunda Abba yace, tace to Abba na yarda amma da sharadi ajawa jakadiya kunne idon mukatafi kada ta yarda tadinga sunkuyamun a gaban mutane, domin itace xata xama a matsayin ammi ta

Sarki ne yyi murmushi tare da ammi sukace munji daina kukan, saitayi murmushi kowa yana murmushi sukatafi makwancinsu

Memartaba yabada umurni a kiramasa jakadiya, waxiri yatafi a guje ynakiran jakadiya,

Jakadiya kuma kodataji kiran waxiri gabanta yashiga faduwa domin idon taji waxiri nayimata irin wannan kiran to tabbas tasan sakone daga wurin sarki, gabantane yashiga faduwa saicewa takeyi a xuciyarta to ita metayi? Daxaisanya memartaba ya aiko a kirata? Waxiri tagani yanafadamata sakon sarki, tashitayi tabi bayan waxiri xuwa fadar memartaba sarki mai adalci, tanashiga fada jakadiya takai gaisuwa ga sarki fadawa saicewa suke sarki ya amsamki jakadiya amintanciya ga sarki,

Sannan sarki yyi kyaran murya yafadamata dalilin dayasanya aka kirawota yanason takulamasa da gimbiya bilkisu domin xa a turata karatu kano, kuma tare xasu tafi nan dai yafadata yanda sukayi da gimbiya bilkisu, jakadiya ta sunkuyar da kai kasa tace angama ranka ya Dade Allah yajadaran sarki mai adalci duk abunda kace hka xa ayi ranka ya Dade, tatashi tafita

Akabarshi da ammi suna tantauna maganar tafiyar gimbiya bilkisu

Gimbiya bilkisu yace ga abdulrahaman, suna xaune a garin yola a wata masarauta mai adalci, sarki abdulrahaman yagaji sarautane a wurin mahaifinsa, masarautace wadda basu yarda da xulunciba, suna daraja talakawansu dabasu hakkinsu shiyasa yankin yola suke alfahari dashi fadawansa sukejidashi suna kuma ganin girmansa sabda yana adalci a tsakaninsu.

Sarki abdulrahaman yanada mata hudu, ta farkon sunanta sarauniya hadixa wadda takasance diyar sarkin xamfara ce, Allah ya albarkacesu

da yaya uku danta na farko sunansa abdulrahaman wadda yaci sunan sarki, sai ta biyu gimbiya bahijja sai kuma ta uku itace gimbiya bilkisu, tun daga bilkisu sarauniya hadixa wato ammi bata kuma samun haihuwaba

Sai hajiya xainab ita kuma yayanta duka matane, subiyar ta Haifa

Sai halima ita kuma yayanta hudu duka mata.

Sai Aisha yayanta biyu mace da namiji

Yayan sarki abdulrahaman goma sha hudune, mata sha biyu, maxa biyuπŸ‘ŒπŸΌ

Shiyasa suka dauki tsanar duniyar nan suka dora a kan ammi sbda a ganinsukeyi da sarki yyi murabus to abdulrahaman xai mikawa sarautar domin shene babban dansa namiji,

Acikin yayan sarki mata kuwa su goma sha biyuπŸ‘ŒπŸΌ yayan ammi sunfita daban da sauran, musaman gimbiya bilkusu, wadda gaba daya rywarta daya da sarki shiyasa yafisonta acikinsu domin gimbiya bilkisu akwai tausayin talakawa

Motocine jere suna jiran fituwar gimbiya bilkisu domin rankiyarta makaranta, tafito tareda Abba da ammi da kuma bahijjah suna gaba sai ita da prince Adull suna daga baya suna mgna, a can ta hango motoci sunyi layi duk ita suke jira, tana kawowa gafda motocin taja tatsaya tareda kallon maimartaba😳

Tace Abba tafiya xakayine? Naga duk anjeramaka motoci,

Sai yyi murmushi yace duk yan rakiyarki ne gimbiya bilkisu,

Nantake tabata fuska gskiya ni Abba baxasu biniba, Abba inason inyi ryuwa irin ynda kowa keyi a makaranta Batare da ansan koni wacece ba, Abba don Allah kayi hkri idon nabatamaka, Abba kace sutafiyarsu kawai banason rakiyar.

Sai a lkcin prince abdull yyi mgna, Abba kabani key din motar natafi na kaita da kaina, idon ka amince

Ammi tace abdull tafiyarka batareda batakan tsaroba a kwai matsala, ammi ta hasala wai ita dolene sai anyimata yanda takeso😑.

Bahijja tace ba hka xa ayiba bilkisu kishiga kutafi idon akakusa kaiwa sai yaya abdull ya karbi key hannunsu sai yakarasa dake mkrantar shi kuma saisu jirasa, ko hkan meyimkiba?

Sai a lokacin tayi Murmushi ta rungume bahijja, shiyasa nakesonki Anty bahijja,kowa yyi dariya, πŸ˜ƒ sukashiga mota sai mkranta, garin kano tadabo dandin Hausa koda me kaxo anfika



Lov u all😘😘
π€‘‘
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘ πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘
A wata masarautar....
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘


Writing by Ummu Safwan 07066214433

Page2⃣

Mmy ce a bangaren prince adnan tana kokarin shiga dakin barcinsa, fadawa suka hanata shiga, yarima yabada umurni kar a bar kowa ya shigarmasa daki domin yanada bukatar hutu,

Ummi ce taxo wucewa ta wurin, saitaji fadawa na gardama, saitadawo domin taji meke faruwa? Aikuwa taga Ashe mmyce fadawa suka hanata shiga dakin yarima

Ummi ke tambayarta meyakawota sashen yarima adaidai wnn lkcin ? tunda tasan halin yarima sarai.

Mmy na xubarda hawaye tanafadawa, ummi,
wurin prince naxo shine yabada umurni kar a bar kowa yashigar masa daki, sabda yana bukatar hutu.

Ummi tadafa kafadar mmy tace tafiyarki barni nashiga dakin naga abunda yake tsinanawa da har xaisanya a hana mutane shiga, tana kaiwa wnn tawuce, basuyi yinkurin hanataba domin sunsan mahaifiyar sace.

Kwance yake a kan makeken gadonsa, barci yakeyi cikin kwanciyar hankali, dakagansa kasan yaji ddin barcinsa, ummi CE tsaye a kansa tana kallonsa ta ynda yke barcinsa cikin kwaciyar hankali, ya manta lkcin makaranta ya kusa,bayan daxun yagama fadamata cewa yau sunada test a class dinsu

Ummi takai dubanta a kan makeken agogon bangon dake like a dakin nasa, taga karfe 3:30pm bayan yafadamata cewa karfe 4:pm xasufara test din, nan tashiga tashinsa dakyar tasamu ya mafalka, da masifa bude idanunsa kenan saiyaga ummi a kansa yyi murmushin dole,

Ummi yaushe kika shigo?

Ya xa ayi kasan shigowata kabude Baki da Hanci kana barci, Kaduba lkci kagani ynxun karfe nawa? Ba test naji kace ke garekuba?

Yana diba lokaci yatashi da sauri yafada tolet yyi wanka, koda yafito ummi ta tafiyarta tabashi wuri yashirya.

Yana fitowa a gurguje ya shirya yasanya kananun kaya, sunyimasa kyau, ya dauki key din motarsa yafito domin tafiya makaranta, duk inda ya wurga bayi sai kaimasa gaisuwa sukeyi ko kallonsu bayayi, suma basudamu da hkanba domin idon da sabo sunsaba da halinsa. prince adnan kenan,

Birnin kano garine mai yalwar mutane, acikin garin a kwai wata masarauta wadda sarki Bashir yake tsaye tsayendaka domin yaga ya amsarwa talakawansa hakkinsu.

Sarki Bashir yanada mata biyu
Matarsa ta farko hajia nafeesa haihuwarta daya namiji saidai bexo da raiba, tundaga lokcin ko batan wata bata kuma yiba,

Mahaifiyar sarki ta matsamasa akan yakara aure, hka ya amince, ya aure diyar kaunarta maryam, ansha shagulgular biki amarya maryam Tatare a gdan sarauta, bikinsu da wata biyu tasamu ciki, sarki yyi murna da samun cikin maryam, ko ba komai xaisamu magajin sarautarsa,

Baking ciki awurin hajiya mafeesa kuwa ba a mgna, domin duk duniyar nan bbu wadda ta tsana samada maryam da kuma Addah, domin cewa takeyi duk munafurcin Addah ne, datasanya sarki yayi aure.

Haihuwar maryam ta farko ta haifi danta namiji, Wanda yaci sunan fahad, yaro mai kama da mahaifinsa, kamarsu data da sarki,

sarki ya dauki son duniyar nan yadorashi a kan fahad

Fahad Nada shekara hudu, ta kuma samun wani cikin tahaifi adnan, sarki yyi murna da haihuwar adnan domin anyi shagulgular biki irin na gdan sarauta.

Fahad da adnan suntaso cikin kulawa da gata domin sarki bayason abunda ya tabasu,

Adnan shine karami, amma bayajin magana ga miskilanci da qasaita, da ixxah, Takai takawo fahad shine babba amma kamar shine karami.

Yanada shekara shidda ta haifi yarta mace, taci sunan fareedah, tundaga lkcin bata kuma haihuwaba fareeda itace autar sarki Bashir,

Motocine suka tsaitsaya nesa da makarantar, prince abdull da gimbiya bilkisu tareda jakadiya suka karasa makarantar, wurin shugaban mkrantar suka wuce dama yasan da xuwan nasu, maimartaba yyiwa shugaban mkratar bayin xuwan nasu.

Domin maimartaba yaturawa shugaban mkratar kudi yanemawa gimbiya bilkisu madaidaicin gida inda data xauna tare da jakadiya.

Prince abdull tareda bilkisu da shugaban mkratar suka fito daga office, xairakasu gdanda akasayawa bilkisu domin ta xauna tayi karatunta.

Isarsu gdan kenan Prince abdull ya kalli gdan ya kuma kallon bilkisu yace mata, ke ynxun kinfison xama a irin wnn rywar?

Murmushi tayi tace yaya abdull a halin yanxun addu'arka nake nema Allah yabani abunda nafito nema, baice mata komaiba daga kafadarsa yyi alamar taji xata iyane
Yyimata sallama tare da fatan alkhairi yatafiyarsa, yabarta tare da jakadiya.


Prince adnan ne tareda yarima fahad yayansa, cikin mota direba na tukasu, tsaki kawai adnan keyi, yanayi2 yana dibon agogon gwal dake sanye a hannunsa, yajuya ya kalle fahad dayake kallon kwalta, ynajinsa yana tsaki amma yakyalesa,

Sai a adnan ne yajuyo da fuskarsa yana kallon fahad yace yaya nakusan latti fa, sai lokacin fahad ya kallesa yyi mgna.

Yace Kaine adnan bakajin mgna, ai INA ganin kasanda xakuyi test din amma kashige daki kadinga barcika harda wani sanya fadawa sutsareka don kar a tasheka, Allah danice ummi baxan tashekaba kyaleka xanyi tunda bakada son karatu, bnda ummi tatasheka dakayi lorxing din test din gabadaya, niyanxun taimako daya xan iyayimaka shine dama direba ajiyeni xaiyi, nan gaba kadan, nashiga motata nakarasa inda xantafi, to amma kafini uxuri, idon mukaxo kashiga motar tawa saika karasa mkrantar ynda zakayi sauri.

Murmushi yyi yace ngd big brother don hkan nkesonka, dariya fahad yyi, ddai nan direba yayi farking yafito, yashiga motar yayan nasa yajatada karfi sai mkranta.


Written by ummu Safwan lov u all😘😘
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘

A wata masarautar.....
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘


Writting by Ummu Safwan 07066214433

Page3⃣

Motocine na tsaitsaya a nesa da makarantar, prince abdull ne tareda gimbiya bilkisu da kuma jakadiya, suka fito, suka nufi mkrantar, kai tsaye offishin shugaban mkranta suka nufa, kasancewar prince abdull yasan offishin basu sha wahalar tmbyaba, kaitsaye sukayi sallama sukashiga, dama yasan da xuwan nasu, maimartaba yakirashi a waya yyimasa bayanin komai, ya kuma turamasa da kudi domin a sayawa gimbiya bilkisu gidanda xata zauna tare da jakadiya.

Nan suka kareyin komai, suka dunguma gaba dayansu, suka tafi gidanda gimbiya bilkisu xata xauna tareda jakadiya.

Gidane karami naxaman mace daya madaidace, prince abdull yajuya ya kalli gimbiya bilkisu, sai ya merebaki, yace, ynxun kinfi bukatar xama a irin wnn rywar? Kina ganin gatane kikayiwa kanki daxaki xauna a irin wannan gidan, Kibaro masarautarku dagatanki da komai kidawo inda ba a sankiba, ba a san koke wacece ba kice anan xakiyi rywa.

Gimbiya bilkisu ta sunkuyar da kanta kasa, tace yaya katayani da addu'a Allah yabani abunda nafito nema, domin ynxun addu'arku nake nema.

Ya kada kafada, a lamar ita tasani, yyi mata sallama yatafiyarsa.

A nan take jakadiya tanufota, tafadi kasa alamar girmamawa, tana fadin, Allah yajadaran gimbiya mekike bukata, a girka maki?

Saita bata fuska, banaso, a matsayin ammi ta nadaukeki banason wasu sugane wani abu a taredamu,

Jakadiya ta kuma runsunawa tana fadin ayi hakuri idon nabata ran gimbiyaπŸ‘πŸΌ

Kinga irinta ko, ni kidaina cemun gimbiya, kikirani a bilkisu naπŸ‘ŒπŸΌ

Jakadiya tace gaskiya ranki ya dade baxan iya...


Read / Download A WATA MASAURAUTAR

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album