Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

AFIF Complete Hausa Novel Document by AFIF


AFIF

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 36343



AFIF

Reading Time: 3 Hours

Added On: 10, Aug 2024

Author: Oum Yasmeen ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : KING AND QUEEN WRITING CHAMBER

Author Phone : 09061890481

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 193.65 kb

File Type: txt

Views: 442+

Download: 636+

Last download: 23 hours ago

Description/Story: *AFIF*

Oum yasmeen



Dasunan Allah mai Rahama maijinkai
Allah kabani ikon rubuta daidai



Chapter 1-6


https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k




Hadari ne ya had'o ta gabas ga iskar da ake da alama yau za'ai ruwa cikin sauri zarah tafi to daga rumfar data ke xaune domin tasan tabbass yau in aka fara ruwa zai iya cika ta, wata kwallah ce ta taru a idon ta gashi bata da mafaka domin kowa na gidan tsangwamarta yake cikin rawar mirya tad'aga hannu sama tace

"ya Allah ka kawo min mafuta ka fiddani daga cikin k'uncin da nake ciki ya Allah ka zama gatana,

dana d'aga kaina naga gida ne babban gida da alama irin gidan gadone yana da b'angare goma sha biyar gida ne irin gini da ma'ana nak'asa.


Rayuwar gidan itace kowa yayi ta kansa ba mai damuwa da halin da d'an uwan shi ke ciki, kowa ta kansa ya ke, ba iya nan gidan malam yusif mai taba ya tsaya ba , basu da isha shen tarbiya daga y'an shaye shaye sai y'an daba, kowa da kansa ya ke ne man abinci, in ka samu kaci in baka samu ba ka zauna da yunwa

Sai dai. Kazau na da yinwa malam Yusif mai taba yana da Mata hudu matar SA ta farko hadiza wata irin mace CE mai ISA da gadara in bata yatata ki. Agidan kin shaga ukku tana da ya'ya hudu duk Mata yarta ta fari itace rabi sai salma sai Maryam duk kansu sunyi aure yar autar tace batai aure ba wato basmah matar SA ta biyu itace larai tana da ya'ya biyu nura da dauda nura da dauda a gidan suke a zaune tare da matan su
Sai matar SA ta ukku itace hindatu ita tana da ya'ya hudu duk maza. Akwae Hamza da Aminu da aliyu da rufa'i basu yi aure ba rufa'i shaha'ar Dan daudu ne yanxu ma haka yana ikko

shikuwa Hamza Dan daba ne shikuwa aliyu Dan vigilanty amma yana taba shaye shaye matar SA ta hudu itace fa'izah Allah yayi Mata rasuwa tunda taxo haihuwar zarah ta mutum Allah yayi Mata hakuri
Sae kannan mai taba suma suna gidan acikin gidan da huya Rana ta fito ta koma va'ai fada ma....✍️

*AFIF*


Oum yasmeen


https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


Chapter 7- 10



Addis Ababa Ethiopia
Emir's ne tsaye gaban wani hamshakin gida kallo Daya zakai wa gidan kasan ankashe dukiya cikin hanzari yake buga wani gate

gate man din gidan ya leko ya kalle SA yana ganni SA cikin harshan Amharic na kasar utopia yace mai yace kar wanddah yabawa damar shiga gidan cikin da muwa emir's yace

" kace mai ni ne,

gate man din yace

" yace kowa ne kar yashigo mai gida,

cikin hanzari emir's ya dauko waya yadan na number ma mallakin gidan be dagaba yakara Kira akirana ukku ya daga yayi shiru da alama mutum muskiline emir's yasan halin SA yace


" Dan annabin ku kasa abudan gate nashigo yariga ya Gama kashe meshi jiki tunda yahada shi da annabi tuni nakara kunne inji mai zaice tunni kunne na jiyomin muryar mai dadin ji da sauraro CE bashi wayar


bansan meya fada mai ba naga gate man din yavashi damar shigo wa ae tuni na bi bayan SA sae dae me nakusa suba domin zan iyace wa ba aduniyar nan gidan nan yake ba iya tsaruwa ya tsaru nakusan fadawa kasa sabo da kallo gani ne emir's yana neman hucewa ya barni ae da sauri nabi bayansa yana isowa kuwa da kofar tabudae nima nayi huf na shiga ashe ba aimata karaje takusan datsamin Dan yatsa yana shiga nima nashiga


ashe da sauran aiki a gaba na, wani hadaddan parlor mu ka shiga iya tsaruwa ya tsaru gawasu labulaye masu kyau farare an musu adon flower blue gawsu royal sofa's masu kyan gaske ga curtain farare tas da su gawani turkey carpet mae shegen kyau shima blue da adon flower fara,


kae jama'a wannan shi ake kirah da aljannar duniyah dana ɗaga kai

karo na ci da wani tamfatsaesan hotan, wani matashine a ƙalla zai yi kimanin shekara talatin da shiddah

masha Allah ubangiji yayi halitta anan, daga ganin yana yin sa zai yi wuya a ce yaha da jinsi da hausa

Kwata kwata bai yi kama da ba haushe da alama shiɗin ruwa biyu ne wato half cast, fari ne tas,

GA yana sanye da glass fari daga ciki kana iya hangen manyan idanuwan sa hannusa yana ruke dawata yarinyah kyakyawa chocolate color, mai matuƙar kama da shi

fuskarta ɗauke da murmushi har beautiful point ɗin ta sai da ya fito, kamar na shi, sanye yake da farar t-shirt ajikin ta anyi rubutu da manyan bakake anrubuta BETTER LIVE

GA, bakin wando ne ajikinsah hannun sa yana sanye da tsadaddan watch na gold,

da sauri na dauke idona akan sa saboda wani irin kwarjini da ya man, sautin takon tafiya naji cikin izzah da ƙasaita, cikin nutsuwa yake sauko wa daga stairs case dake hannun dama a parlo ,

ashe ba komai na gani ba, domin kuwa a zahiri yafi kyau da ha ɗuwa, jikin sa baya nuna shekarunsa yana, sanye yake da jallabiya ash color, ya fito a balaraben shi sak

ƙara sowa yayi cikin floor , da sauri emir's yace

"good morning dr afif"

ba tare da ya amsa gaisuwar ba, cike da izza ya nufi ɗaya daga cikin sofa's ya zauna ya na ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya

"to fah, yau saurautar ne a kusa "

emir's ya faɗa a zuciyar sa

matsawa yayi kusa da shi, files ya miƙa masa, hannu yasa ya amsa du bawa ya shiga yi ɗaya bayan ɗaya daya bayan daya yana tambayar emir's, bayani ya shiga bashi,bayan ya gama mashi bayani a kan files ɗin, miƙewa emir's yayi haɗi da nufar ƙofa ya fice,

wayar sa ta fara ringing alamar kira, ko kallon in da wayar ta ke bai yi ba, bare ma ya samu ganin waye ke kira,

domin shi yanxu damuwar da take gaban sa yawane da ita, kwata kwata baya son ya tuna abun da ya shafi rayuwar sa ta baya,

shiya baya yardah ya zauna haka nan batare da yana wani abu da zai ɗaukar masa da hankali har ya manta da abun da ya wuce a rayuwar sa,

be nemi komai ya rasa ba a rayuwa, amma yara sa abu mafi mahimmanci da daraja arayuwar sa, idanuwan sa ne suka canza launi jijiyoyin kansa suka fito rada rada,

table ɗin dake gaban shi ya ɗauka yayi jifa dashi cikin rawar murya mai kama da kuka yace

" mi yasa zakuyi min haka mai nayi wa rayuwa take gare dani wannan wanne irin dare ne mafi bakin ciki a rayuwata, waya kashe ki?,

mai ki kai ?

" musu wannan wanne irin zalinci ne , na daukar wa kai na alkhawari bani ba masarautar zaki in har ban gano wanda ya kasheki ba jiddah jinin jiddah baxae tafi a banza ba,


har abada bazan sami mai maye man gurbin ki ba jiddah"

to fa masu karatu anyah kuwa,

muje dai zuwa yanzu wasan ya fara tuni ya, ƙara daukan flower yayi, yayi jifa da ita jika ke rus ta fashe saboda ɓacin rai bai ma san yana taka glass ɗin daya fasa ba hannun sa sai ɗigar da jini ya ke ✍


* AFIF*


Oum yasmeen



Chapter 11-14



Cikin hanzari yake tafiya bai damu da jinin da kafar sa keyi ba, ringing wayar keyi yana ji amma sai yayi kamar ma bai san tana yiba dan yasan kiran yana da nasaba da MASARAUTAR MAI ZAKI, shiyan zu duk kallon muna fukai yake musu maciya amana


bedroom ɗin shi ya nufa still ƙafar shi bata daina zubar da jini ba

masha Allah na faɗa yayin da nayi arba da bedroom ɗin, ashe parlor ba komai bane, dakin fari ne tas da alama Afif ma'abocin son white color ne gawasu labulaye masu kyau farare cikin
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download AFIF

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album