Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

SHEIKH HEESHAM Complete Hausa Novel Document by SHEIKH HEESHAM


SHEIKH HEESHAM

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 17847



SHEIKH HEESHAM

Reading Time: 1 Hours

Added On: 25, Jul 2024

Author: Nanameera ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Royal Star Writer's Association

Author Phone : 09086030007, 07041901078

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 96.89 kb

File Type: txt

Views: 3259+

Download: 2565+

Last download: 19 hours ago

Description/Story: [3/4, 22:15] 🥰Nanameera🥰: https://whatsapp.com/channel/0029VaRC69eJkK74zXhKX61n


*🌹SHEIKH HEESHAM🌹*



*Royal Star Writer's Association*




Nanameera.



01.

Yola/ Jimeta..


Tsugune take bakin kogin tayi shuru kana ganinta kasan tunani take, wata yarinya ce tazo wucewa wacce aƙalla bazata shige shekaru goma sha huɗu ba kallonta ta yi sai kuma ta ce" Jiddoh " wacce aka kirada Jiddon ta juyo sai a sannan na ƙare mata kallo farace tass amma kana ganinta kasan a cikin wahala take bazata huce shekara goma sha biyar ba tana round face da ɗan siririn hanci sai bakinta jajur dashi ganin yanda take kallonta yasa ta buɗe dara-daran idanunta masu matuƙar ɗaukan hankali. Batace mata komai ba ta juya tayi gaba abunta, sunkuyawa tayi ta ɗau ruwan da ta ɗiba sannan ta kama hanyar da ƴar uwartata tabi....



Da gudu ta shiga gidan nasu wanda bukkace kawai tana faɗin "Ammi!! Ammi " fitowa tayi daga wani waje tana kallon ɗiyar tata ta ce" lpia hanne kina yimin irin wannan kiran?" tana riƙe ƙugu ta ce" ba kin aiki Jiddoh ba?, to wlh ganinta nayi tana wasa awajen shanun arɗo bata tafi ba tana ganina ta gudu" bata rufe baki ba Jiddo ta shigo gidan da tulun ruwan akanta, ajiyewa tayi ta tsaya ganin irin kallon da take mata, ƙarasowa wajenta tayi ta murɗe kunnenta tana magana cikin gurɓatacciyar hausarta ta ce" wato ke ban isa na aike ki kije ba ko?, saboda bani na haifeki ba shiyasa kikemin irin wannan rashin mutuncin ko toh wlh bari baffan naku ya dawo yau saidai ya tsaɓa ko ni ko ke tunda ke kin gaji hali irin na uwarki" tana gama faɗin hakan ta tunkuɗata. Waɗuwa tayi tana kuka dan idan da sabo to tasaba da irin wannan, shigewa cikin bukkar sukai suka barta nan tana kuka.....



Kano State.

Ɗaukan wayarta tayi ƙirar iphone 13pro max ta zauna gefen gadonta a hankali kuma cikin isa ta fara dialing number, ganin har ya katse bai ɗagaba yasa ta ajiye wayar ta tashi ta sanya takalmknta sannan ta fito parlon.


Zaune ta sameta itada wata friend ɗinta wacce kuma daman gidan gidan zuwantane, zama tayi kusada Mami sannan ta ce" Mommy ina yini" murmushi tayi ta ce" lpia loa Shareefat ya gida ya karatun?" tana kwanciya cinyar Mami ta ce" lpia Alhamdulillah ina Nihal?" ta ce" wai yau za'a musu orientation that's why bata biyoni ba" ok tace sannan ta kalli Mami ta ce" Mami nakira Sheikh fa kuma bai ɗauka ba" Mami ta ce "maybe wani abun yake anjima sai ki sake kiran kije kici abinci Shareefat" kwaɓe fuska ta yi ta ce" wlh Mami i'm full saidai anjima" ok Mami ta ce tana kallon Hajiya Zainab ɗin ta ce" yawwa sai akayi me Hajiya?" ta ce" wlh ina baki labari kin san yaron ashe wai hacker ne to ankamashi shine take ta kuka" girgiza kai Mami ta yi ta ce" Allah Sarki Nihal Allah yasa hakane mafi alkhairi" ta ce "Ameen".......



Ganin da tayi rana ta faɗi yasa ta miƙe a hankali ta shiga inda nake zaton shine banɗakinsu, cire kayan fulanin dake jikinta tayi ta ɗebi ruwa ta watsa a jikinta sannan ta ɗaura alwala ta fito. Wata tabarmar kaba ta samu wajen ƙuda sai bi yake ta ɗauka ta shimfiɗa ta tada sallah. Tana idarwa ta tashi a hankali dan da kyar take tafiya saboda tsananin yunwar da takeji ta fita daga cikin bukkar tasu, tafiya kawai take batareda tasan inda zata jeba ita dai tasan yunwa takeji kuma abinci ta fito nema, ji tayi tafiyar na neman gagararta yasa ta nemi wani waje ta zauna ta kifa kanta kan gwuiwoyinta ta fashe da kuka, haka ta zauna wajen mintuna talatin a hankali kuma bacci ya ɗauketa.....


Sanyin asuba ne ya farkar da ita a firgice ta tashi tana kalle-kallen inda ta kwana, jiki babu kwari ta miƙe ta kama hanyar tafiya gidansu. Duk suna cikin bukkah kowa na kwance babu wanda yayi noticing bata kwana gidan ba ta shiga cikin tata bukkar wacce ita ɗaya take kwana, babu komai cikinta sai tabarmar kaba ta kwanta akai tana tunanin rayuwarta bata taɓa samun farinciki ba batasan mene ne jindaɗi ba abunda kawai ta buɗi ido ta tarar shine wahalar rayuwa, tabbas rashin mahaifiya babban giɓine a rayuwa domin da tanada uwa da tasamu sauƙin wani abun amma ita bata tadda tata mahaifiyarba dalili kuwa sanadiyyar haihuwarta Allah ya karɓi ranta dunga sanda aka haifeta har zuwa yanzu babu wani abu mai daɗi cikin labarin rayuwarta, da waɗannan tunanin bacci ya sake awon gaba da'ita.......




Fitowa tayi da shirinta na tafiya makaranta, kallonta Mami ta yi ta ce

"Shareefat kiyi sauri fa karki makara"

Toh ta ce sannan ta ajiye cup ɗin tea ɗin ta ce "tom Mami bye"

Murmushi Mami ta yi ta ce"bye dear Allah ya tsare" waje tayi tana cewa Ameen....




A firgice ta miƙe tsaye dalilin ruwan sanyin da taji an watsa mata, tsayawa tayi jikinta na kyarmar sanyi domin lokacin weathern sanyi ake tana mata wani shegen kallo ta ce

"zaki zo ki wuce ko saina bigeki" ahankali ta ratsa ta gefenta ta fita jikinta sai ɗiga yake, tulun ruwan ta ɗauka kawai tayi waje......


Tunda ta fito yake kallonta har ta ƙaraso gabansa sosai yarinyar take bashi tausayi yana kallonta ganin yanda take rawar sanyi yasa ya ce" Jiddo meyasa zaki jiƙa jikinki a wannan sanyin?" sunkuyar da kanta kawai ta yi tana goge hawayen fuskarta, ganin babu mutane dayawa wajen yasa ya ce" ina zakije?" bata kalleshi ba ta ce"

ruwa zan ɗebowa Ammi" girgiza kai ya yi dan tsananin mugunta ce tasaka wannan aiken da sassafe ya ce "toh muje na raka ki" sai a sannan ta ɗago ta kalleshi da idanunta da sukayi Ja ta ce" kabarshi kawai ngd" murmushi ya yi ya ce" karki damu Jiddoh muje" bata kuma magana ba tayi gaba yana binta abaya har suka ƙaraso kogin. Karɓa tulun ya yi ya ɗebi ruwan sannan ya ɗora akafaɗarsa yana mata murmushi ya ce" mu tafi" toh kawai ta ce ya yi gaba tana binsa a baya, tana ganin sun kusa zuwa gidansu ta kalleshi ta ce" kabani kar Haule ta ganka" bai yi mata musuba saboda yana guje mata a doketa ya miƙa mata ruwan ya ce

"kin ci abinci kuwa?" ɗaga masa kai ta yi kawai sannan a hankali cikin cool voice ɗinta ta ce" nagode Laminu" murmushi ya yi kawai sannan ya juya ta tafi........



Tana shiga ta tararda Baffa tsaye yana tambayarta da gudu ta ƙarasa wajensa ta tsaya tana kallonsa dan rabon da tagansa har ta manta, kallonta ya yi ya ce" Hauwa'u daga ina kike?" tana murmushi ta ce" Baffa na ɗebo ruwane" kallon Ammi ya yi ya ce" yanzu Hanne wannan abun ya dace da sassafe zaki aiketa ɗiban ruwa kuma ita kaɗai ina ita Haulen?" wani kallon sheƙeƙe tamasa sannan ta wani karkace baki cikeda faɗa take faɗin da harshen fulatanci " to bazan aiketa ba naga bacci Haule take kuma ba ƙanwarta bace ai dolene ta taimaka mata, har wani zakace an aiketa da safe idan yawonta ya tashi kasan inda take zuwa" girgiza kai kawai ya yi ya kalleta ya ce" jeki ki zauna" tafiya tayi kamar yanda ya ce mata ta zauna kan tabarma shikuma ya juya ya fita.....




Yana fita yayi hanya wani ɗan ƙaramin garke, yana shiga ya tsuguna jikin wata saniya ya tatsi nononta yana gamawa ya fito. Inda ya barta nan ya sameta amma banda Ammi dan tayi shigewarta bukkah, zama ya yi gefenta yana kallonta ya ce" karɓi kisha kinji" batayi musuba ta karɓa tunda ta ɗaga kanta bata saukeba sai da ta shanye nonon tass sannan ta ajiye kwaryar, kallonta yake cikeda tausayawa yasan batada kwanciyar hankali kwata-kwata kuma haƙiƙa da yasan inda zai kaita da tuntuni ta bar wajen. Kallonsa ta yi ta ce" Baffana" murmushi ya yi mata ya ce" na'am Hauwa'u " ta ce

"Ka bani labarin Ammina Baffa"



Shuru ya yi bai ce mata komai ba ta kwaɓe fuska a hankali ta ce" Baffa me kake tunani?" juyowa ya yi yana kallonta taga hawayen kwance akan idanunsa, sosai hankalinta ya tashi ta shiga goge masa tana cewa

"Dan Allah Baffa kayi haƙuri bazan sake tambayarka ba kaji" hannun da take goge masa ya riƙe yana kallonta sosai taga ya saki murmushi, tsayawa ta yi tana kallonsa dan ba ƙaramin kyau murmushin ya yi masaba kasancewarsa asalin bafulatani, ya ce


"Aduk sanda na kalleki sai naga kamar Hauwa'u
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download SHEIKH HEESHAM

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
2 Comments On SHEIKH HEESHAM
avatar
ayshertul-humaira

8 months ago

Reply

Is not complete

avatar
naja-atu-8

8 months ago

Reply

Allah yaqara basira

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album