Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

YARIMA AZAD Complete Hausa Novel Document by YARIMA AZAD


YARIMA AZAD

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 13452



YARIMA AZAD

Reading Time: 1 Hours

Added On: 18, Oct 2024

Author: Zainab Abdullahi Pnky Darling ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 7060577995

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 69.37 kb

File Type: txt

Views: 1378+

Download: 1154+

Last download: 3 days ago

Description/Story: 👑𝐘𝐀𝐑𝐈𝐌𝐀 𝐀𝐙𝐀𝐃🤴



💖🌹𝐇𝐨𝐭 𝐥𝐨𝐯𝐞💖🌹



𝐚𝐧𝐝 𝐫𝐨𝐦𝐚𝐭𝐢𝐜 𝐬𝐭𝐨𝐫𝐲👄


Story and Writes by

Zainab Abdullahi~pinky Darling


(𝐆𝐢𝐦𝐛𝐢𝐲𝐚𝐫 𝐣𝐚𝐣𝐢𝐫𝐭𝐚𝐭𝐭𝐮👸)


Yarima Azad paid book ne duk wacce ta shirya biya ga account number 7060577995
Zainab Abdullahi opay
Kitura min shaidar biya Sannan in sakaki a paid group
__________________________________________________________________________https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️

________________________________________________________________________________________
*DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️*
(*we stand together*)
🤝🤝🤝
________________________________________
Bismillahi Rahamanin Raheem 💫

(Da suna Allah mai rahama mai jinƙai )

Allah yadda kabani ikon fara rubuta littafin nan lafiya ya Allah kabani ikon gamasa lafiya
Allah ya sa jama'a su amfana da abinda keciki abinda a kuskure Allah ka ya femin

Na rubuta wannan labari ne domin ilmantar wa da faɗakarwa banyi wanan liltafi don cin zarafin kowa ba idan akwai ɓangaren da ya yi dai-dai da rauwar ka/ki tu arashi ne. Wannan littafin mallakina ne ban yarda wani ko wata ya juya min abu ba batare da izinina ba

Duk wadda ta juya min book na barta da Allah.

𝐅𝐫𝐞𝐞 𝐩𝐚𝐠𝐞

PAGE 1

"Ke Azra Yarima Azad na ne manki a sashensa." wadda aka kira da Azra ta waro idu waje ta na kallon Sarkin fadar Yarima Azad, "lafiya me na yi masa ya ke ne mana.?" Ta faɗa kamar zata fashe da kuka "Idan kika je ai zakiji abinda kika aikata." hankaliata tashi tabi bayan Sarkin fada zuciyarta na dukan uku-uku sai da sukayi tafiya mai tsayi kana suka iso ɓangaren Yarima duk inda suka wuce kallon ta a'ke yarinyar da ba ruwanta ko magana wahala ta ke mata me ya haɗa ta da Yarima Azad da kowa ya san bashida mutunci, ɗan iska ne number ɗaya gurin lalata da yaran bayi musamman idan ya ga yarinya na da kamun kai, haka dai suka yi ta maganganu ƙasa ƙasa

suna isa ɓangaren Yarima Azad Sarkin fada ya ce mata ta jira sa anan ciki ya shiga Sarauniya Mulaifa kishin giɗe saman wata kujerar alfarma ta sarkunan da suka amsa sunan su ta yi shiga ta alfarma ya "ce ran Sarauniya ya daɗi ga ya rinyar nan na zo da ita." Kamar bazata yi magana sai da ta nisa kana ta ce" kashigo da ita ciki kasan ɓangaren da zaka kaita." Angama ranki shi daɗe Sauraniyar matan duniya." Wani shu'umin murmushi ta yi kana ta ɗauko wata ƙaramar jaka ta miƙa masa, Sarkin fada kamar ya yi mata sujada wurin karɓar jakar ya na ta zuba mata kirari sai da ta ɗaga masa hannu kana ya tashi ya fita ya koma wurin Azra "ke wuce mutafi." biyarsa kawai ta ke wani sihir taccen ɗaki ya kai Azra ya ce ta zauna nan a tsorace ta "ce amma ai nan ba ɓangaren Yarima bane." "Eh na sani ba Yarima ya sa a'kawo ki ba Sarauniya ce hasali ma Yarima ba ya ƙasar Misira ya na ƙasar India saboda haka kijira zuwan Sarauniya shawarar da zan baki duk Abinda ta sakaki kiyi kawai idan ba haka bazaki fitu da rai ba." Ya na gama faɗar haka ya juya ya tafiyarsa ya barta tsayi cikin ruɗani,
Sarkin fada na fita ya ci karo da Sarauniya da Boka Shaldas hanya ya basu suka wuce sanan shima ya wuce cike da mamakin me ya haɗa ta da Boka shi dai iya saninsa duk ƴan matan da ya ke kawo mata yaronta Sadauki Arjun ki lalata da su kana ayi ma yaran barazana 'akan duk wadda bata ce Yarima Azad ya yi lalata da ita ba zasu kashe ta idan kuma ta na da Iyaye harsu za'a haɗa, duk wannan abin dake faruwa Yarima Azad bai san wainar da a'ke tuyawa ba haka Sarki Mahir shi ya sa duk rabin jama'ar da ke Masarautar suke ɗaukar Yarima Azad tantirin ɗan iska, Azra na nan tsaye kamar wadda aka dasa sai ga Sarauniya ta shigo ita da Boka Shaldas da shigar su sai da Boka ya ja baya nan ta ke sandar hannunsa ta kama da wuta cikin firgice ya fara nuna Azra da hannu ya na son yima Sarauniya magana ai kuwa ji ya yi an shaƙe sa an saka masa wata ƙatuwar sarƙa mai wuta wata guguwa ce ta taso daga rufin ɗakin ta yi sama da Boka Shaldas ɓat ya ɓace kamar bai taɓa wanzuwa ba a'wurin ita kuma Azra babu abinda ta gani illa kawai bata ga Boka ba Sarauniya kuwa suman tsaye ta yi, wani zufa ne ke yanko mata ta ko ina da sauri ta fito ɗakin wani bafade ya kira mata Sarkin fada Sarkin fada na zuwa ta ce masa ya je ya kai Azra gidan kurkukun da ke cikin Masarauta.


PAGE 2

______Suna fitowa suka ci karo da Yarima Azad riƙe da a'kwati zai shiga ɓangarensa ga duk kan alama yanzu ya dawo da sauri Sarkin faɗa ya durƙusa ƙasa ya na kwasar gaisuwa
Amma ko kallon inda ya ke Yarima Azad bai yi ba balle ya sa ran zai amsa gaisuwar cikin azama ya saka hannu zai karɓi akwatin amma Azad ya ɗaga masa hannu ya shi gewarsa ciki ya bar Sarkin fada duƙushe, kaɗan ke nan daga halin Yarima Azad don ko mai martaba haka ya ke fama da Azad sai ya yi ta yi masa magana amma uffan bazai ce ba sai ya ga dama idan ma ya yi magana to baza ta wuce Eh ko a'a ba ko ok iyakar maganarsa kenan ba zaka taɓa jin ya yi maganar da wuce haka ba, shi ya sa a'lumar da ke Masarautar Misira suka ɗauke Yarima Azad mai girman kai________ta ɓangaren Yarima kuwa ba ya son ya wan magana shi gaba ɗaya magana bata damesa ba idan har ya na ƙasar tu ko fada idan ba mai Martaba ya kirasa ba shi da Sadauki tu bazai je ba haka zai sa laptop ga ba ya yi ta aikinsa saboda shi business ya sama gaba shi ya sa bai cika zama ba ya na Company a ƙasashe da ban da ban sun fi talatin shi kansa bai san iya duƙiyar da ya tara ba don har Company narkar da gorl ga rai duk wanan kasuwanci da ya ke yi banda Mahaifinsa babu wanda ya sani ko Sarauniya Mulaifa ba ta sani
saboda idan har ta sani sai ta lalata komai
muguwa ce ajin karshe ya sa baƙar azaba hanunta kafin ya san ciyon kansa har riƙesa tayi Maciji ya sare sa sai da ya suma satin sa ɗaya bai san inda kansa ya ke ba ko mai Martaba bai sa ni ba, ba yan kwana2 sai ga Yarima Azad ya tashi Sarauniya ta matuƙar mamaki ganin Azad ya ta shi bayan Boka Shaldas ya tabbatar ma ta bazai ta shi ba ƙarshe ma mutuwa za shiyi Abinda ba ta saniba
lokacin da ta sa Sarkin fada ya ɗauko mata Yarima wani Aljani ya ɗauke sa ya ɓoye sannan ya rikiɗe zuwa saffar Yarima Azad Sarkin fada ya kaisa matsayin Yarima Azad
ta riƙesa Maciji ya sare sa da gan-gan ya yi kwanciyar sa har na tsawon sati ɗaya saboda kar ta gano ba Yarima bane bayan ya cika sati ya mai da Yarima Azad shi kuma ya yi tafiyarsa wannan Aljani shi ke taimakon Yarima Azad duk lokacin da Sarauniya ta yi niyar halaka shi ba tare da ta sani ba hankalinta ta she ta je gurin Boka Shaldas ya duba mata me ke faruwa amma Boka Shaldas ya yi iya yinsa bai gane komai ba haka ta haƙora ta fara neman wata hanyar halakar da Azad, amma Allah bai bata da ma ba ta yi ta saka masa magani ga abinci amma sai wanan Aljani ya sauya abincin haka dai ya yi ta tai makon Yarima Azad har ya girma, kuma shi ya ke baiyana ma Azad duk abinda Sarauniya ke ai katawa Sarauniya Mulaifa ta sha alwashin yadda ta halaka Gimbiya Nasrin sai ta halaka ɗanta Yarima Azad saboda ɗanta Sadauki Arjun ta ke so ya mulke ƙasar Misra.
Wannan shine dalilin da ya sa ta ke kullama Yarima Azad makirci ya na lalata ya ran bayi
Sarkin fada kuwa daret gidan kurkuku ya kai Azra ya rufe mutane sai tsegumi su ke ya a'kayi Yarima ya sa akai Azra gidan kurkuku
abinka da Masarauta nan da nan labari ya bazu Yarima Azad ya sa a'nkai buya Azra gidan kurkuku.......




𝗣𝗔𝗚𝗘 3

_________Yarima Azad kuwa ya na shiga ɓangarensa ɓanɗaki ya shiga ya yi wanka ya shirya cikin shigar kayan ya ƙi riga da wando na sulken ƙarfen gorld yau ko fakin ɗin gashin kansa bai yi ba tajesa kawai ya
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download YARIMA AZAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
2 Comments On YARIMA AZAD
avatar
khadija-muhammad-ibrah

4 months ago

Reply

Much appreciated

avatar
khadija-muhammad-ibrah

4 months ago

Reply

Very good

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album