Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

bane? ta tambayi kanta.. Sekuma ta fashe da kuka wlh shine wlh wlh wnn amah dinta ne dan duk ynx kanta ke warwarewa wanda da ada ne zata gane dan uwanta ne .. But abinda ta kasa ganewa mantawa yayi da ita kome bayan tafiyar.. Inde ko hakane ya zama babban mayaudari".... Jin kamar shigowar mummy ne yasa ta shige toilet da sauri ta kunna tab.. Mum jin karar ruwa yasa ta fita .. Fannah ta rinka kallon kanta ta cikin mirror maganganun Aliyun ta wanda a yau ta sansa da suna Amoon suna da mata.. "Yes", "sure nine did you know me?", "did I knw you", "wait but ur face looks familiar kamar na sanki ko?".. Ta share hawayen da sukaki tsaya mata.. Ta dade tana hasaso ranar da zasu hadu irin farin cikin da zasuyi idan sunga juna ranar da zata fara fada masa tana sonsa da irin farin cikin da zeyi.. Amma wadan nan kalmomin sune suka fara fita daga bakin sa.. Everything happened suddenly.. Knn jiran data masa duk abanxa ze tashi knn ta runtse idanu tanajin zafi sosai a zuciyar ta ga kanta dake wani irin sara mata tanajin kamar zatayi zazzabi... Wanka tayi bayan ta fito ta shirya cikin kaya marasa nauyi ta kwanta ta rufa sbd wani irn sanyi da takeji ga wani matsanaicin ciwon kai... Ita zafin da take ji a kirjin ta yafi damun ta.....
Kafin kace mene zazzabi me zafi ya rufeta.. Mummy ce ta shigo dakin domin tasa taci dinner sbd tana ta kiran wayar ta bata pinking.. Ganin yanayin ta ne yasa mummy karasowa da sauri "fannah are you ohk".. Fannah ta kamo hannun mummy pls mummy kaina ciwo yake mun kirjina ma haka.. Mummy pls ki bani magani... Ganin yanda take ne yasa mummy kiran daddy.. Tare da doctor daddy ya dawo.. Sbd yanda take kukan ne yasa doctor yi mata allurar bacci..
Bayan doctor ya gama gwaje gwajensa ya juyo yana kallon su mummy yace "se kunkula sosai sbd tana tare da damuwa and if care is not taking jininta ze iya hawa.. Sosai hankalin su ya tashi.. Daddy ya dafe kai.. "I knw is all because of this Amah but dole ta koyi rashin sa bamu san lokacin dawowar sa ba so jiran bashi da amfani amma dole nasan abunyi sbd lpyr ya'ta. Mummy ta gyada kai tana hawaye se can cikin dare ta farka.. Ta rage radadin da kirjin ta ke mata sede ciwon kai da zazzabi snn tana da kuka.. Batayuwa mummy musu ba taci abinci ganin duk yanda hankalin mummy ya tashi magani tasha snn ta wani baccin ya sake dauketa ganin yanda take sauke numfashi ne da zufar da take yasa hankalin mummy kwanciya...
Washe gari koda ta tashi babu ciwon kan babu zazzabin sede ciwon kai snn hawaye sunki tsaya mata har jikinta babu karfi.. Ganin yanda ta dan warware ne yasa hankalin daddy kwanciya.. Da beso taje breakfast din yau da ake tare da baffa ba but ganin hakan ze rage mata tunani yasa yace ta shirya suje.. Fannah bata son zuwa amma sbd batayiwa daddy musu yasa ta shirya da kyar dan jikin ta babu dadi...
Kallo daya zakayiwa baffa da yaransa kasan suna cikin farin ciki sbd yau kowa nan nan.. Fannah de iyayenata kawai dasu Baffah ta gaisar amma ko su farouq bata kalla ba bare su fareeda.. Ta kifa kanta sbd wani sabon zazzabi da take ji.. Ganin bata lafiya kowa sannu yake mata.. Fannah ta kula kowa na wajen Amma bnd Amah wato Amoon tafara yarda da jin kan nasa da ake fada.. Ada tana mmki idan ana fadin halin Amoon Amma ynx bata mmkin haka dan tasan Amah zeyi abinda yafi haka ma tunda gashi yazo mata da wani sabon abin mmkin.. Fannah kasa cin abincin tayi sbd yanda bakin ta babu dadi besides tashi zuciyar ta take ma taki yarda ta kalli su sultan duk da tanajin idanun su akanta... Chucu kuwa datasan dalili duk se tausayin fannah yakamata... Baffa ne ya dago kai yana kallon kowa kafin yace "bnga gadanga ba karde ace da safen nan ya koma yawon nasa da baya karewa".. Umma ta tafe baki.. "Yana can dakina kwance shifa wani zubin seyayi ta abu kamar mace"... Duk dariya akayi bnd sultan da fannah da gaban ta ya fadi.. Shi kansa sultan gabansa faduwa yayi sbd tunda Amoon ya dawo be yarda sun hadu ba.. Kuma yana kula cewa be hadu da fannah ba... Baffa yace "chucu taje ta kirasa" babu jimawa ta dawo "wai yana zuwa"... Kusan five minutes segasa ya fito sanye da kananun kaya a hankali yake tafiya yana dan lumshe idanu ya wani marairaice fuska kamar wani karamin yaro.. Fannah tayi kasa da kanta bugun zuciyar ta na karuwa yanda tayi din ne yasa sultan shiga wasuwasi na tunanin kode ba Amoon bane Amah din ko kuma da dalilinda basu sani b... Lokaci daya kamshin turarensa ya cika wajen kowa ya bisa da kallo barin jiddah da yusrah da suke ji Kamar suje su rungume sa yan months din nan da suka dauka basu gansa ba se sukaga ya kara wani kyau.. Amoon ya hada duk wasu qualities da mace zata rude a kansa kallo daya yayiwa Fannah da kanta ke kasa ya dauke kai kusa da baffa yaje ya zauna baffa ya rankwashi kansa Allah "ya shiryamun kai gadanga..".. Amoon ya gaisar da iyayen nasa suka amsa suna tambayar sa aiki... Mom ce ta dubi Fannah "my daughter ki tashi kici abinci kinji.." Fannah ta dago ganta dukda yanda zuciyar ta ke bugawa ta jure.. Ga shi jikin ta ya dauki wani irin zafi ga ciwon kai.. Mom ta hada mata tea ta mika mata.. Karba tayi ta dan sha a hankali.. Dagowa tayi suka hada idanu dashi.. Bata san lokacin da wani tari ya kufce mata ba.. Lokaci daya kuma ta fara kwara Amai .. Da sauri daddy yayi kanta..kakarin Amai take gashi cikinta babu komai fashewa da kuka tayi tana rike daddy da mom dake dafe ta ita... Baffa ne yace a shiga da ita dakin sa.. Daddy ne ya dauketa ya kaita ya kwantar da ita.. Hankalin su duk ya tashi.. Duk afkawa sukayi dakin.. Suna mata sannu.. Itakam kuka takeyi sosai zuciyar ta tayi mata wani nauyi.. Dadd ne yace "bari nayiwa Amoon magana zezo ya duba ta... mom tace ayi excusing dinsa.. Duk fita su daddy da su farouq sukayi.. Hakanan sultan yaji baya son fita ya barta da Amoon... Amoon na zaune har lokacin a dining duk suka fito .. Saleem ne ya mika masa first aid⛑ box dinsa daya dauko masa a gida.. Karba yayi ya mike ya shiga dakin Baffa.. Sultan ya amsa sallamar sa kamar yanda yayita wato ciki ciki..... Fannah kam rawar sanyi kawai take kirjin ta na wani irin bugawa... Kamar Amoon bega sultan ba ya dauki blanket ya rufa mata.. Sultan ma bece dashi kala ba ya neme kujera ya zaunta pressing his phone.. Amoon ya tabe baki tabbas ya yarda cewa sultan ya gane shine Amah din da take magana.. Ba tare da Amoon ya kallesa ba yace "can you excuse me pls".. "You can do ur work don't consine me"... Sultan ya fada ba tare da shima ya kallesa.. Amoon yace "asin?. Usman I want do my work so give me space".. Sultan yace "am going no where do everything in my present"... Amoon na masa wani kallo yace "you as who?".. Sultan yace "her husband to be".. Maganar ta daki zuciyar Amoon Amma seya dake yace "oh I see and she love you ryt?".. Shiru sultan yayi Amoon yace "ko kaine kade ke sonta?" Sultan yace "Amoon".. Amoon ya dage gira "what? sultan just understand Fannah love someone not you.. She loves Amah and..wnnn Amahm ba kowa bane Amoon ne.. Yes nine Amah and I'm back so get this to ur head". Sultan na masa wani kallo "ka dawo seme"... Ba tare da Amoon ya kallesa ba ya juya ga Fannah dake hawaye duk tanajinsu.. Dan dafa kanta yayi yaji zafi sosai.."cikin ransa yaji tausayin ta sosai..".. A hankali yace "babee".. Babu shiri fannah ta bude idon ta daura kan Amoon.. Fashewa tayi da kuka.. Sultan yace "Amoon do ur work bakaga condition dinta bane".. Amoon ya dage gira daya "bakasan nine maganin ba? Oh I understand ka tsaya nan ne sbd kana tunanin sbd da kai take wnn rashin lpyr?" Sultan ya dunga kallon sa zuciyar sa na tafarfasa.. Amoon tace "yes mana nasan kila tunanin da kake knn" Amoon yayi murmushi "kai baka isa ta saka ka a ranta ba sbd zuciyar ta bataka bace.. Bama zuciyar ta kade ba.. But the whole Fannah da kake gani mallakin Amoon ce..so pls give us space ohk zan duba mata ta"... Cike da fushi yace "Amoonnn.. Inaso ka sani duk abinda kakeji dashi nima dede nake da kai"... Daga haka ya fice ya barsu...
Amoon ya juya ga Fannah yana kallon ta yana ganin yanda hawaye ke zuba a idanun ta a hankali a karasa kusa da ita.. Ruwa ya dauka ya kara mata dukda yanda Fannah take tsoran Allura ko motsi bayi ba har ya gama abinda ze yi bata bude idanu ba.. Seda taji shiru shiru snn ta bude carab suka hada idanu.. And he give her a best smile wanda babu shiri ta maida idon ta ta rufe...
Wnn karin ruwan yasa Fannah taji dadin jikin ta a ranar gidan baffa ta kwana wajen mama kowa se zuwa yi mata sannu yake sultan da Amoon kau tun jiya bata kara ganin ko wannen su ba.. Amma duka maganganun da Amoon yayi suna kanta.. Knn ya gane ta to meyasa ya nuna be gane ba.. Hakanan taji wani bangare na zuciyar ta tadan samu sauki.. Amma duk da haka hankalin ta tashe yake.. Se dare snn daddy yazo ya dauke ta suka koma gida...
Yusrah tace "yaya Amoon dan Allah koyayeni ka ringa saurara na wlh inasonka.. Kowa a family din nan yasan halin da nake ciki a kanka.. Wlh ko Fannah da kwanan nan muka hadu tasan yanda nake sonka ka tambayeta kaji... Amoon ya dago ya kalleta for the first tym.. Snn yace "eh ta fadamin".. Yusrah ta washe baki.. Dan Murmushi yy snn yace "sede na fada mata ita nake so bake ba ko jiddah".. Babu shiri yusrah ta mike "what" yace "yes ita nake so".. Ja baya ta farayi hankali tashe.. Sekuma ta fice da sauri bata tsaya ko ina ba se gidan su Fannah.. Fannah data fara samun sauki tana parlor tana cin abinci da mummy ta matsa mata ta dago tana kallon yusrah data shigo a hargitse.. Seda gaban Fannah ya fadi.. Yusrah ta ruga kusa da Fannah ta fashe da kuka "Fannah wani lvr naji wai kunyi magana da Amoon yace baya sona Ke yake so." Fannah ta rinka kallon yusrah gaban ta na faduwa... Yusrah ta cakumo kwalar ta.. Da gsk ne knn dan Allah kice mun karya ne... Mummy ta fito daga kitchen jin hayaniya... Da sauri Fannah ta fisge ta ruga wajen mummy ta rungume ta tare da fashewa da kuka... Hankali tashe mummy tace "meke faruwa kumun bayani.. Kuka Fannah take yusrah ke ta fada mata abinda Amoon yace mata.. Mummy ta dubi Fannah "kunyi haka dashi.?" Cikin kuka sosai tace "mummy shine, shine Dr Amah, that Amoon da suke fada mummy bawani bane but Amah mummy Aliyu na".. Ita kanta mummy seda gaban ta ya fadi bare yusrah da taji maganar kamar saukar aradu.. Wani irin kuka ta fashe dashi "nooo noo it can't be".. Se kuma ta juya ta fita da gudu..".. Bata tsaya ko ina ba se parlorn Umma Dayawa suna ciki su Mom, fareeda da farouq, jiddah duk suna ciki har sultan ma yana ciki".. Ganin yanda ta shigo yasa wasu duk suka mike suna tambayar ta lpyr.. Cikin kuka sosai take cewa "Mom kuce mun karyane baze yiwuba".. Farouq yace "yusrah lafiyanki kuwa"... "Yaya farouq wai Yaya Amoon shine Aliyun Fannah that Dr Amah da take fada.. And Amoon is telling me that baya sona Fannah yake so wayyo yaya farouq na shiga uku".. Yusrah ta fada cikin kuka sosai.. Kowa a parlon seda ya girgiza da wnn lamari jiddah kam wani jiri taji yana dibar ta...
More comments more typing......
Urs
✨✨✨
Nafeesatuu....😍😍
.....
*💫❤LOVE CYCLE✨*


Written by

*@nnafie🖤*
(Smll but mighty😉)

*writer of*
Saif
Adaan
Wata mafita
Saboda duniya
Love cycle......


Bismillahir rahmanir raheem

💫❤Love cycle❤ (23)✨
Da sauri Hafsa ta rike jiddah dake kokarin faduwa.. Ta zaunar da ita saman kujera... Jiddah ta dafe kanta dake mugun juya mata.. Can kuma ta fashe da wani marayan kuka "wlh karya take wlh bata isa ba".. Se kuma ta mike yaushe yaya Amoon din ya ganta da har ya zama Amah dinta... Yusrah dake bin jiddah da kallo tana hawaye se gyada kai take.. " fita jiddah tayi da gudu tana kuka.. Hakan yasa farouq yabi bayan ta.. A main parlor ya cimmata ya kamota "ke ki kina da hankali kuwa ina zakije".. "Yaya yaushe Amoon yaganta da zata ce shine Amah naga jiya sun hadu amma bnga wani alamar sanin sa da tayi ba kawai de ita tace taga Amoon ya mata shine itama tana sonsa".. Fizgota farouq yy ganin tana niyar kwacewa "ki natsu mana" ya fada cikin tsawa fadawa tayi jikin sa tare da fashewa da kuka sosai.. "Wayyo yaya farouq wlh inason yaya Amoon bazan iya jure ganin yana son wata ba na shiga uku yaya".. Farouq ya bubbuga bayan ta sosai ta basa tausayi amma yafi tausayin fannah yasan duk tashin hankalin da take ciki yafi nasu a ynx.. Jan hannun jiddah yayi zuwa gida.. Yusrah kam nacan jikin Mom dinta.. Bnd hawaye babu abinda take maganar Amoon na dawo mata.. "Na fada mata ita nake so bake ba ko jiddah".. Ta runtse ido.. Koda da be fada masu yana son wata ba bashi da tym dinsu balle ynx kuma tasan zuciyar ta zata iya bugawa ...
Da kyar mummy tasamu Fannah ta dena kuka.. Dan fannah har cewa tayi ita komawa zatayi Nigeriar ta isheta..
Bayan ta natsu ta kira maryam.. Ta sanar mata.. Ita kanta hankalin ta ya tashi kuma ta tausayawa fannah.. A ranar kowa da abinda ya damesa shiyasa kaji fam din shiru babu wanda kake gani.. Se can cikin dare fannah taji karar shigowar text dauka tayi ta duba.. "How is ur health".. Abinda ta gani knn.. Tunani ta ringa yi wane ya turo mata wnn text din.. "Aliyu" wata zuciyar ta fada mata jefar ta wayar tayi tana dan tura baki kamar zatayi kuka... Tuni bacci ya dauke ta sbd harda maganin bacci.tasha.
Washe gari sega maryam.. Cike da mmki maryam ke tambayar ta abinda ke faruwa.. Sosai maryam tayi mmki.. Maryam tace "knn dama can yasan ke wacece yake tare da ke acan".. Fannah ta tabe baki "shide ya sani"... "To ke ynx yazaki knn dasu jiddah".. "Maryam I don't knw".. Ranar a gidan maryam ta wuni se gab da magrib snn fannah ta rakota.. Har wajen estate din fannah ta rakota suna tafiya a hankali babu kowa a cikin estate din. Yanayin yayiwa fannah dadi se tafiya suke har sun kusa gate din wata mota ta wucesu.. Slow motar tayi se kuma se kuma ta fara dawowa da baya.. Fannah ta rinka kallon motar dan bata taba ganin ta ba kuma bata ganin wanda ke ciki.. Seda yazo daidai su snn ya tsaya a hankali ya zuge glass din yana kallon su da dan murmushi.. Seda gaban fannah ya fadi ganinsa... maryam ta ware idanu "wow Dr Amah".. Dan murmushi yayi.. Yace "Amoon".. Maryam tace "oh hakane fa ynx ka zama Amoon".. Yace "har an kiraki an fada maki"... Maryam tace "ai kai din ne kafin abun mmki".. Yace "anyway ina zuwa" tace "zan hau taxi ne na wuce gida"... "Nayi dropping dinki mana".. Maryam tace "kaida zaka fita ka barshi kawai".. Yace "babu damuwa sako kawai zan karba airport".. Ya karashe maganar yana kallon Fannah da taki kallon sa.. Yace "madam am I new to you".. Dan murguda baki tayi batare da ta yarda ta kallesa ba.. Ya danyi murmushi "need ur accompany" noke kafada tayi.. Ya dubi maryam "bata son rakaki fa.." Maryam tace "muje Fannah" kamar fannah bazata shiga ba se kuma ta shiga gaba ganin maryam ta shiga baya.. Ita kanta motar kamshin ta daban ne ga wani sanyi.. Suna shiga yaja motar yace "maryam.. This ur frnd is ignoring me kamar bata sanni ba tamaki bani tym dinta."... Maryam tace "anya kaine de ka nuna baka santa ba".. Dan kallon Fannah yayi ta dauke kai... Yy murmushi yace "haka ta fada maki knn.. Kuma kin yarda".. "aa to nide bazan yanke hukunci ba".. Ya dubi fannah "madaam kinyi shiru.. Kode jan class ne". Maryam tace "fushi muke"... Ya ware idanu "ai ni yakamata nayi fushi wasu fa ta kula ganin bana nan har ta yanke shawarar auren wani bani ba.. Nikam bazan iya aure wacce ba ita ba bayan gata a raye"...maryam ta rinka murmushi fannah kam juyawa tayi tana kallonsa.. Hararan ta yayi ta dauke kai tana murmushi.. A haka har suka kawo gidan su maryam.. "Dama kasan gidan mu" da mmki yace "kina mmki ne".. Dan murmushi tayi ta bude ya dubi fannah yace "bari nayi sallah".. Fita tayi tabi maryam.. Shi kuma fito zuwa massalacin unguwar su maryam.. Suna shiga gida maryam ta rungume fannah "wow fannah wato Aliyu daban ne snn cike yake da abun mmki".. Fannah ta marairaice "ni wlh tsoransa nake ji".. Maryam tace "common dallah ni nan bakiji dadin da nake ji ba"

Bayan ya fito ya aika a kira su.. Har gate maryam ta rako fannah tana daga masu hannu... tunda suka fara tafiya bece da ita kala ba har suka iso airport din.. Wayar sa ya dauka yy kira "waiting" kawai yace snn ya juyo yana kallon Fannah ita de bata dago ba duk da taji yana kallon ta .. Knocking glass dinsa akayi.. Zugewa yayi yana kallon gayen jan gashinsa yayi.. Amoon yace "ohch ishak kaifa mugune".. Ishak yana kallon Fannah yace "ur sister cos naga kuna Kama".. Amoon ya kalli fannah "anya kuwa sede kamar na fita kyau ko". Ishak ya yamutsa fuska "ina babu ma hadi tafika".. Fannah na murmushi ta gaisar da ishak ya amsa shima.. Amoon yace "khadeeja".. Ishak ya ware idanu "don't tell me cewa tazo Nigeria".. Amoon ya hararesa "gata ma kana gani"... Ishak yayi saluting fannah "I salute you.. Mace ta farko data sace zuciyar sa".. Murmushi kawai Amoon yayi tare dayima ishak sallama snn suka bar airport din bayan ya karbi sakonsa.. Dan kallon ta yayi.. Yace "why are you silent".. Ta gefen ido ta kallesa ta dauke kai.. "Am I new to you?.. Am still the Amah you knw"... Kallonsa tayi ya dage mata kafada.. kamar bazatayi magana ba se kuma tace "dama ka sanni ne?".. Murmushi yayi.. Ita kuma ta tura baki yace "wai fushi kikayi? But you knw I love you ryt?".. Fannah ta sauke ajiyar zuciya.. Yace "I miss you".. Kallon sa tayi taga hankalin sa nakan driving ta dauke kai.... Yace "so you're not missn me ryt ko dan kin samu wasu".. Kallosa tayi idanun ta cike da kwalla can kuma ta rufe idanun ta tafara kuka.. A hankali yasa hannunsa ya kamo nata yana muzawa a hankali.. "Srry dear".. Tace "what about yusrah and jiddah".. Dan kallon ta yy se kuma ya maida hankalinsa a driving "I love only you". Fannah ta lumshe idanu. Tana jin yanda yake murza hannun ta a hankali.. Zare hannun tayi tare da folding dinsu.. Yace "why". Dan tura baki tayi batare da tayi magana ba.. Yy murmushi yace "but do not worry one day, a day is coming that not only ur hands but the whole you and is soon inshaallah".. Rufe fuska tayi.. Se ta tuno moment dinsu na baya....yanayin parking a gate dinsu ta fita da sauri.. Yace "Fannah".. Da sauri ta juyo tana kallon sa sbd yanda yakira sunanta.. Yace "coming back to ur lyf not just as ur teacher.. I'm ur brother and just knw that Amoon loves you".. Da sauri fannah ta shige tana murmushi..shima murmushin yayi sann ya karasa gida..
a cikin yan kwanakin nan idan kaga su yusrah har wata rama sukayi gaba daya sun tashi hankalin su cikin kankanin lokaci har kowa yasan meke faruwa kowa ya boye sbd kowa abinda ke damunsa .. Farouq ya shiga dakin Mom yana kallon yusrah da kullum batada wani aiki se kuka sannu yayi mata bayan sun gaisa da mom.. Yusrah tace "yaya farouq, yaya Amonn fa". Farouq bece komai ba dan shi kansa Amoon wahalar gani yake masa be sani ba ko fushi yake dashi ko aikine ya masa yawa.. Oho.." Juyawa yayi ya fita.. Can lambu ya nufa sbd ya hango sultan ta window,..
Jin motsin tafiya yasa sultan ya juya ganin farouq yasa ya dauke kansa farouq ya karasa kusa dashi yana kallon sa da dan murmushi.. Yace "sultan Raddah".. "Yes" sultan ya amsa batare daya bude idanunsa dake lumshe ba... Farouq yace *"is either me or you, and that beech ta take fadin tabama zuciyar ta.. Kai ni wann bana ma zancen sa cos ina ganin kamar baya existing ne"*....hope ka tuna maganar da kayi now the beech is back and nasan ze tabbatar maka da yana existing". Sultan ya bude idanunsa da suka canza kala yana kallon farouq.... "Dawowar sa ko rashin dawowar sa be isa ya canza ni akan ra'ayina ba koshi Amoon din ubanane da zanji tsoransa".. Murmushi farouq yayi "ba ubanka bane am telling kar ka shiga gonar daba taka ba".. Sultan ya gyara zama yana kallon farouq.. "Kana tunanin zanji wani darr sbd Amoon ne Amahn da take fada.. Akan me zanji darr dame yake takama ne kyau? Kudi? Ko asali duk abinda yake ji dashi inaji dashi".. Tabe baki farouq yayi kafin yace "babu ko daya sede ka manta abu daya cewa shi ya mallaki zuciyar ta wanda nasan ko digon space baka dashi".. Sultan ya dunga kallon farouq dan maganar ta masa ciwo se ya ware hannu "wnn bani kade ya shafa ba har da kai and I will soon take action on that".. Wani kallo farouq yayi masa.. "Kaide ya shafa I want the best for her.. And after that ma inada chucu kuma dama can inasonta kawai na dauka shi don't have interest on me but now Alhmdllh.. I will just watch you guys".. Daga haka ya fice yabar sultan....
...
Alh. Ahmad ya gama sauraren er uwar tasa.. Tas Mom ta fada masa halin da ake ciki.. Suna gama wayar ya canza akalar kiran zuwa Amoon yana dauka yace "I want see you in the next 2mns".. Daga haka ya katse wayar sa.. Yana kallon mammah yama kasa ce mata komai.. Amoon ya shigo da Sallama..Dad ya dunga kallon dan nasa cike da mmki shi har tsoro ma yake basa idan yana wani Abun. Yana kallonsa da kyau "Ina kasan Fannah".. Shiru kawai Amoon yayi ba tare da amsa wa mahaifin nasa ba.. "Wait knn de duk abun nan dake faruwa kaine Amah din da Fannah ke magana".. Amoon ya gyada kai.. Shi kansa Dad girgiza kai yayi dan yama rasa tunanin da zeyi.. Yasan wane dansa ze aikata abinda ma yafi hakan bn mmki can yace "tashi make sure gobe by 9am kana parlorn Abie".. Gyada kai yy snn ya tashi ya tafi.. Dadd ya bisa da kallo wani lokaci tausayi dan nasa ke basa Amma abunsa se shi...
....
Urs
✨✨✨
Nafeesatuh...😍😍
.....
*💫❤LOVE CYCLE✨*


Written by

*@nnafie🖤*
(Smll but mighty😉)

*writer of*
Saif
Adaan
Wata mafita
Saboda duniya
Love cycle......


Bismillahir rahmanir raheem

💫❤Love cycle❤ (24)✨
Kamar yanda aka sanar masu

Please Login or Register in order to submit comment