Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yana kallonta tundaga kasa har sama, dawani irin gudu tai wajen Baba fadawa jikinshi tayi cikin wani irin murya tace “Baba Ya Aliyu zai mutu, he’s very sick Baba, an wuce dashi asibiti, Baba idan Ya Aliyu yamutu because of me yaya zanyi da rayuwana” alamu Baba yamata datai shiru sanan yakalli Anty Mariya hakan yasa tazo ta karbeta tawuce da ita ciki.



Hannu Dad yahada duka biyun yana kallonsu Baba yace “dan Allah ku yafema d’ana abinda yamuku yayi bala’in kuskure” hannunshi Baffa yakama yana girgizamai kai cikeda kulawa yace “Ya jikin Aliyun”? Dan murmushi yayi yace “he will be fine asibitin zan tafi yanzu saida safen ku” gaggaisawa yayi dasu Baba sanan yawuce motanshi kowa yabishi da kallo haryabar gidan sanan Baba yasauke ijiyan zuciya yace “Alhamdulilah muje muyi salla” wucewa sukayi dukansu Zayn na juyowa yana kallon gidan, suna idar da salla yafito daga masallacin batare daya jira kowaba yataho gidan.


Direct sama yawuce sanan ahankali yay knocking tareda bude kofan yana sallama kasa kasa hada idanu da Anty Mariya dake zaune bakin gado tana juya mata tea data hada mata, ganinshi yasa ta mike tsaye tace “Zayn kaine tana bayi wanka take” Gyadamata kai yayi batare dayace mata komiba, ahankali itama Anty Mariya ta ijiye tea sanan tazo tabi tagefenshi tawuce tafita daga dakin tareda rufomusu kofa.


Yana tsaye yana kallon kofar bathroom din tabude kofa tafito ahankali chak ta tsaya ganin Zayn tsaye yakafeta da idanu, ahankali tamika hannunta tadauki hijabinta dake kan gado zata zura karaf taji an rike hijabin dayasa tadago kanta takalleshi dasauri hada idanu sukayi idanunshi sunyi jaaaa, fizge hijabin yayi ya yar akasa yana wani irin kallonta yace “ina yakaiki and meyamiki”? Wani irin kallonshi take batare datace komiba, cikin fushi yace “what did that police man did to you Ummulkhairy”? Kaman bazatai magana ba saikuma ahankali tace “babu komi” huci yashiga yi yana kallonta, cikeda bacin rai yace “just so you know duk randa policeman dinan yakara zuwa kusada matata I swear by Allah saina kasheshi” yay maganan yajuya fuuu fita daga dakin yayi yasa hannu yawani buga kofan yafice dakin su Manaf yayi dan baimaso yabar gidan gani yake kaman Aliyu zai kara zuwa yadauketa yatafi hakan yasa agidan ya kJwana.
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️
[7/1, 10:33 AM] +234 701 275 3212: 5️⃣6️⃣

Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️

Washegari jummaa yaune kamu, gabaki daya tadawo wata kalan tausayi babu wani abu na duniya dake mata dadi she just wish akwai wani abu dazata iyayi ace all this things mafarki ne, Mama bata mutu ba ta barinmata wani littafi ba or anything of such, takasa daina tunanin Aliyu, duk idan tai tunani yanachan baida lpy suffering saitaji zuciyanta na shattering, saiyau yanzu ta yarda soyayya yafi komi dadi sanan yafi komi daci, condition da situation kesa kadandana kowani part, inda tasan cewa ahaka soyayyanta da Aliyu zai karake da batama hadu dashi arayuwanta ba dayafi mata alkhairi, tanaji tana gani wuraren 4 aka shiga shiryata ana mata makeup za’ayi kamu mai makeup dake mata tayi ta tsaya kusan sau hudu sabida sai anacikin yi kawai tashiga kuka, saida Anty Mariya tazo sanan ta lallasheta tai shiru aka gama mata aka shiryata cikin wata atampa na kampala pink sabida is her colour kuma anaso ayi kamun da abinda takeso aka fita da ita tsakar gida mata na gudu kawayebta sun cika gidan dan Batool da Besty duk sun gayyace su wani irin kuka na zuci kawai take, ana haka akai announcing zuwan ango da abokanenshi saiga Zayn dayaci wani irin gayu Subhanallahi kaman balarabe yayi kyau da Mamu da Faisal zaka dauka turawa ne nan kawayen Khairy aka shiga rawan jiki, da dollars yabiya kudin siyan fuskanta sanan aka budemai fuskanta tsugunnawa yayi agabanta yana kallonta tamai kyau iya kyau kasa dagakai tayi ta kalleshi kanta nakasa, hawaye taji sun zubomata sharrrr ahankali yakai hannunshi kan fuskanta murya chan kasa yace “don’t cry Mrs Zayn” wani kalan guda aka dauka awajen ana shewa jin sunan daya kirata dashi, dan murmushi Zayn din yayi dan baisan anjishiba sanan yajuya suka fice daga gidan yana murmushi Mamu yace “wowww Zayn kagama iskancin ka ka auro natsassiyar kamilan yarinya haka” murmushi yadanyi yace “itace first ever girl dana taba so dakaina” ahankali Mamu yakama kafadanshi zaiyi magana Zayn yace “please don’t ruin my mood da maganan that Ayshu I was never and will never be interested in that girl, is not like am a bad person banma taba bata fuskan tasoni ba” ahankali Mamu yace “but you f*cked her” yatsine fuska yayi yace “I never wanted to, dudda haka i paid her ai ko so bata bina any bashi nima haka let her go her way I go my way” shiru Mamu yayi dan yana bala’in tausayin Ayshu dake neman kashe kanta kanshi, ahankali Mamu yace “kaini gidanku to naje na dauko suitcase dina tunda kace kai anan kake” yatsine fuska Faisal yayi yace “nidai bai hotel i need sleep” baima jirasu ba yawuce yashiga dayar motarsu yawuce abinshi, yatsine fuska Zayn yayi yace “kasan dai I’ve been running away from that old woman ko, sokake taganni ta tasani gaba da bala’in masifan ta” dasauri Mamu yace “wlh bazama tasan kazo ba gidanku cikeda jama’a, let’s go please wajenka nazo agarin nan babu abinda zaisa naita bin direba yana kaini ko’ina zani” hararanshi Zayn yayi yace “kana dan Abuja amman tsabagen rayuwa outside babu inda kasani agarin ku” shiga motan sukayi yaja motan har zuwa gidansu parking sukayi Zayn na mota bai saukoba dan baimaso aganshi Mamu ne kadai yasauko yawuce side dinsu shikuma yajingina kanshi jikin kujeran motan yana tunanin fuskan Khairy murya chan kasa idanunshi a lumshe yace I love her, knocking glass din motan da akayi yasa yabude idanunshi ahankali ganin Yar aikin Ammi yasa gabanshi yafadi, ahankali tace “Ammi tace kazo tana falon ta” Gyadamata kai yayi tawuce tafice, dan gajeren tsaki yaja sanan ahankali yatashi bude kofan yayi yafice daga motan zuwa flat din Ammi.
******



Yau tunda gari yawaye kuka Ummulkhairy keyi sabida tasan dagayau shikenan itada Aliyu, har kasan ranta jitake inama ace Mama batabar wanan wasiyyan Auren Zayn din nan ba, da kyar su Batool da kawayenta suka shiryata sukasa tai shiru aka mata kwalliya babu wanda zai kalli Khairy dabazai kara kallo ba sabida yanda tai kyau fatarta taji gyara kaman me, ta tsumu iya tsumuwa shi kanshi Baba daya ganta rungumeta kawai yayi sabida all the thing was so damn emotional he can’t believe his little Ummulkhairy is going to gidan mijinta yau.
Karfe 2 daidai na rana za’a daurama both Manaf da Mu’az aure awani Babban masallaci dakenan cikin gari, tunkafin 2 tayi mutane suka cika makil ana jiran 2 yayi adaura Auren dan daga Baba har Baffa sunada mutane gakuma tawagan yaransu, daga Baba har Baffa dukansu kaya iri daya suka saka duk suna tsaye waje suna amsan bakinsu ana gaggaisawa, parking mota ahankali Mamu yayi dayasha wanka yay wani kala sanan yafito, Baffa dake gaisawa da jama’a kaman ance ya waigo ganin Mamu natahowa shi kadai babu Zayn yasa yay murmushi yacigaba da gaisawa da mutanenshi daidai Mamu yakaraso gabansu, Baba yace “ahh Mamu kunzo ina Zayn din”? Baba yay maganan yana duba motar da Zayn yay parking, juyowa Baffa yayi yakalli Mamu da akama tambaya yay shiru yakasa amsawa kai tsaye Baffa yace “ina Zayn”? Ahankali yasa hannunshi a aljihu sanan yaciro wani envelope fari yamikama Baffa yace “Zayn yace nakawo maka Dad” kallon envelope din Baffa yayi sanan yasaki yar murmushi yasa hannu ya karba sanan yabare envelope din yazaro doguwan paper dayake ciki yana karanta abinda ke ciki Baba na kallonshi saida yagama karanta takardan tass sanan yakalli Mamu yace “wuce kaje Mamu nagode” ahankali Mamu yawuce yatafi dasauri Baba yace “menene a wasikar” mikama Baba wasikar yayi sanan yasa hannu yaciro wayarshi daga aljihu yay dialing number Ammi kai tsaye yace “na sake ki saki daya!” Ihu Ammi tahauyi kawai ya katse wayan yajuyo yakalli Baba dake kallonshi ranshi a bala’in bace yace “mehaka bansanka da irin wanan fushin gaggauta yanke hukuncin b….” Hannu Baffa yadagamai sai kawai yakama hannun Baba yajashi zuwa chan nesada masallacin anatse yace “ka yarda dani amini na”? Gyadamai kai Baba yayi, Baffa yace “ka yarda da hukunci na”? Ahankali Baba yace “sama da kowa aduniyan nan” anatse Baffa yace “inhar hakan ne kuma na isa nacemaka kayi abu aduniyan nan kayi inada wanan kiman a idanunka kiramin mahaifin Aliyu yazo wajen nan yanzun nan” wani kalan kallo dayakemai yasa Baffa yace “amini na, akwai wani abu damu karan kanmu amatsayin mu na iyaye bamu da iko akai, nasan mahaifiyar Ummulkhairy taso Zayn da Khairy amman karka manta da abu daya koda take raye mahaifiyar Zayn bata taba sonta ba hasalima basa shiri, Wanan sakin datasa Zayn yama Khairy Allah yasa hakanne mafi alkhairi bazan maka karyaba naji dadin hakan tun yanzu kafin aje ko’ina yasaketa ba sai bayan aureba bayan yagama wulakantata ba yasako mana ita ba, ni nan da kai mun yarda da tarbiyan Aliyu dakuma natsuwanshi, sakin da Zayn yamata was not his fault trust me Allah shine jagoran abin nan dan haka karmuyi gardama komujada hukuncin Allah, kira mahaifin Aliyu atare dasu Manaf yau za’a daurama Khairy da Aliyu aure” ijiyan zuciya Baba yasauke ko Allah ma yasani batun yauba har cikin ranshi yanason Aliyu inda ace babu aure akan Khairy dazai bashi, kiran Dad yayi yacemai dan Allah kome yakeyi yabari yazo it’s urgent, Dad bai musaba dayake clinic dinshi inda Aliyu yake kwance baida wani nisa da masallaci duka duka cikin 5min saiga Dad yazo yana sanye da manyan kaya.

Dad hawayen farinciki ne kawai baiyiba da aka fadamai komi atake yanke aka tafi masallaci aka daura Auren Manaf da Aisha, Mu’az da Maimuna, sai kawai sukaji Liman na gyara speaking kawai ji sukayi an daura Auren UMMULKHAIR DA ALIYU akan sadaki dubu dari uku wanda sune all the kudi dake aljiJhun Dad.



ARE YOU GUYS HAPPY💃
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️



5️⃣7️⃣


Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️



Ana gama daurin Auren duksu Manaf sukazo zasuma Baba magana hannu yadaga musu alamun later sanan shida Dad suka gaisa kafin su rungume juna ahankali Dad yace “thank you” cikeda farin ciki Baba yace “thank you nima, anjima ku aiko adauki amaryan ku and In sha Allah zuwa dare idan mutane suka ragu zamuzo mu gaida Aliyu” sakinshi Baba yayi suka rungume juna cikin aminci da Baffa sunama juna godiya sanan yajuya yatafi, sai alokacin su Manaf sukazo wajen su Baba kafinma suyi magana Baba yabawa Manaf takardan hakan yasa yakarba dasauri yashiga budewa.
“Abba, Baffa ina neman gafarar ku, ku yafeni banda haka inaso na shaidamuku da gaskiya ta wanda Allah yaga zuciyana yasan hakan ne, Abba inason Ummulkhairy da duka rayuwana, inaso zama da Ummulkhairy amatsayin matata har zuwa karshen rayuwana, Abba……” sai maganan ya yanke kafin yaje next paragraph.
“Nasaki Ummulkhairy saki daya, biyu, uku, Abba Ummulkhairy deserve happiness and some light arayuwanta, ayanda Ammi hates her Kona aureta I doubt I can give her that, kuyafeni Zayn!” Linke takardan Manaf yayi ahankali yabama Abba sanan yawuce abinshi Mu’az biyedashi bawai ya tsani Zayn bane kodaya shi dama bayason auren da Zayn sabida tun mama nada rai ba shiri suke da Ammi ba, Ammi har Baffa ma tana nema tafi karfinshi ballema so bayason kanwarshi taje taita wahalanta, banda haka Aliyu is a great guy infact he’s even happy, Zayn din yaje chan yakarata da wacce Ammi keso ya aura atleast sister shi yanzu tasami Aliyu datakeso shima yake sonta so Alhamdulilah dagashi har Mu’az da Maheer babu wanda abin yama ciwo.

**
Waiwaiye Baya Kadan!
Falon Zayn yashiga ahankali yana kallon ko’ina yanda yake nan tsaf tsaf an gyara, wata Yar aikin Ammi yagani tana saukowa daga sama cikeda girmamawa tace “Hajiya tace kasameta adakinta na sama” danjim yayi sanan yawuce sama ahankali yana hawa benen, bude kofan dakin Ammi yayi da sallama chan kasa yashiga Ammi na zaune kan gado as usual taci gayun nan kaman wata matan shugaban kasa tabi Zayn din da mugun kallo yanda yay wani kyau shi adole ango sanan tace “kazaci bansan abinda nakeyi bane dani kake wasan buya Zayn” ahankali yamaida kofan yarufe sanan yazo gabanta ashagwabe zaikai hannu yatabata cikeda lallashi tawani irin dakamai tsawa tace “don’t touch me Zayn, don’t you dare” tsayawa yayi chak yana kallon, hawaye yaga sun zubo daga idanunta cikeda kunci tace “bantaba nadaman haihuwa ba sai akanka Zayn” wani irin zaro idanu yayi cikeda damuwa yace “Ammi why are you talking like this mena miki ne dan Allah” nuna kanta tayi sanan ta bubbuga kirjinta tace “Zayn ni mahaifiyar ka kake tambaya mekayimini iyye?? Ni, Zayn nikake nunama banda daraja da amfani a rayuwanka eh? Okay listen bari kaji abinda yasa nakiraka” sauka daga gadon tayi tamike tsaye jaraba fall idanunta sanan takai hannunta takama nononta guda tana kallonshi tace “inhar nacika uwarka Zayn wacce ta tsugunna tahaife sanan tabaka wanan nonon kasha, ta raineka sanan ta tarbiyantan dakai harzuwa kawowa wanan lokacin, inhar nakai matsayin uwa agareka Zayn to ayau ni mahaifiyarka nake baka uBmarni kasaki Ummulkhairy ka auri Aisha yarinyar kawata dana zaba maka”….
Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️


5️⃣8️⃣




Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️



Wani irin kallon mahaifiyar shi yake yana mamakin wanan wani irin tsana ne me Ummulkhairy da mahaifiyarta sukama Ammi datakisu haka, cikin fushi sosai Ammi tace “nikake kallo kamaida Yar iska ko bari kaga” filon kan gadonta tadaga tadauko wani sharp wuka tace “ai ita Ummulkhairy wish din dead mahaifiyarta ake cikawa akanta nima bari na kashe kaina maybe alokacin ne zakabi umarnina” kawai Ammi tadaga wukan da gaske zata chakama kanta dawani irin sauri Zayn yazo hannunta da wukan kekai yakama chak yana kallonta saiga hawaye sun zubo daga idanunshi sharrrrr murya chan kasa yace “Ammi basai kin dauki rayuwanki bane zan miki biyayya ba” ijiyan zuciya yasauke kana ganinshi kasan abin namai ciwo sosai hawaye yasake gangarowa daga idanunshi yana kallonta still. Ahankali yace “Ni Zayn nasaki Ummulkhairy” da dayan hannunta dabai rikeba Ammi tanunamai uku, wasu uban hawaye ne sukai gushing daga cikin idanunshi zuciyanshi namai ciwo ahankali yace “saki uku” sanan yakarbe wukan hannun Ammi ahankali kafin yajuya zai fice cikeda zafi tace “ina zaka sami paper ka rubuta kabama Mahaifinka nasan zaice nina saka amman na shiryamai kome zaimin yayi, dolenshi dai yaje ya nema maka Aisha ka aura” bude kofanta yayi yafice yana goge idanunshi yay side dinshi jiyayi yama tsani komi da komai bazaima iya kara 1 good minute anan Nigeria ba, flat dinshi yawuce koda yashiga Mamu na bathroom hakan yasa yadauki paper da buro yashiga rubutu yana share hawaye kafin ya linke yasa a envelope yadaura kan gadon sanan yadauki wani bag pack yadauki su international passport dinshi da other necessary abubuwa dayake bukata kafinma Mamu yafito yawuce kawai yafita yashiga mota straight to airport.
Wanan kenan!!!



Wuraren 4 Baba da Baffa suka dawo gidan bikin dudda akwai mutane cikeda gidan sama sukayi zuwa dakin Baba sanan suka tura Batool taje ta taho da Ummulkhairy.
Ummulkhairy na zaune adakinta abin duniya yamata yawa babu abinda kemata dadi aduniya, tai wani irin zuru zuru Batool yashigo dakin tace “tashi muje su Baba nakiranki zaa fara miki fadan Amarya” kallon Batool tayi tama kasa tashi ita kanta bazata iya explaining yanda takeji yau dinan ba kaman tamutu kawai takeji, kamata Batool tayi tana gyara mata lullubi sanan suka wuce zuwa falon Baba da ita suka bude kofa suka shiga, daga Anty Mariya sai Mom da Baba da Baffa zaune suka shigo zama sukai akasa Baba na kallonta yanda tai kyau sanan yay gyaran murya yace “Ummulkhairy nazo miki dawani sabon labari dudda nasan ba lallai bane kiso kijishi ba” Baba yadanyi shiru kafin ahankali yace “dazu muna wajen daurin Auren yayyinki babban amincin Zayn yakawo mana wata wasika daga Zayn” Baba yasakeyi shiru, ahankali Baffa yace “Ummulkhairy d’ana Zayn ya aiko da wasika dake dauke da saki, yace yasakeki saki uku!” Dawani irin sauri daga su Mom har Batool da ita kanta Khairy ke kallon Baffa, dan ijiyan zuciya Baffa yasauke anatse yace “I don’t want to go into details Ummulkhairy, nasan Auren Zayn burin mahaifiyar kine, amman wanann da tunkafin akai ko’ina Allah ya wargaza al’amarin inaga akwai wata aya da Allah ke kokarin nunamana Ummulkhairy dan haka kiyakuri” wani irin gyamboo taji zuciyanta namata tun dazu zuciyanta namata ba dadi amman na yanzu is like times 1000, Aliyu kawai take tunanowa da wulakanci datamai, ta wulakanta wanda ke sonta kaman zai haukace, tacimai mutunci, tamai gori da Zayn, tayi insulting pride na Ya Aliyu gashi yanzu wanda yasa tamai haka yasaketa tunkafin akai ko’ina kaico! Wani kalan kuskure tayi arayuwanta ne haka Ummulkhairy! Baffa ya katse mata tunani ta hanyar kiranta hakan yasa ta kalli Baffa, anatse Baffa yace “Ummulkhairy mun daura miki aure da Aliyu ga sadakin ki nan!” Wani irin zaro idanu tayi tanajin maganan kaman amafarki taga Baba yatashi ya ijiye mata wasu bandir na kudi akan cinyanta, ahankali Baffa yace “saidai mijin naki Aliyu baida lafiya sosai har yanzu yana gadon asibiti mahaifinshi yace ayanzu haka baimasan wanda ke kanshi ba, anjima dukanmu nan bayan sallan magrib zamubar kome mukeyi muje mu duboshi, kekuma nan bada jimawa ba dan mahaifinshi yariga yakiramu za’azo daukanki gidansu za’akaiki for now, idan yazo yaji sauki In Allah ya yarda sai ayi duk bikin dazasuyi akaiki gidanki ki tare kinsan yanzu babu wani shirye shiryen da akayi bikin yazo mutu bakatatan” Baffa yay shiru sanan Baba yace “Ummulkhairy inaso idan kinje gidan mijinki kiyi koyi da halin mahaifiyarki, nasan Aliyu baida mahaifiya tarasu, amman yanada Kaka da Matan Baba da kanne, nasanki da girmama mutane inaso kibisu sau da kafa karnaje complain akanki sai yabo, ki kasance mai tsoron Allah da biyayya ma mijinki dan yanzu aljannar ki na karkashin mijinki ne……..” Baba yashiga mata fada mai ratsa jiki dayasa tafara kuka, har cikin ranta dataji ance an aura mata Aliyu jitayi kaman an cire mata wani babban kaya azuciya amman kuma aliyu ya tsaneta, but ba matsala idan shine battling dinta agidan mijinta she is ready zatai fighting for her love back she will win Ya Aliyu back and taroki gafaranshi lokaci yayi yanzu dazata zama dat sensible and matured girl da Mama koda yaushe kEhso tazama.


Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️


[7/3, 5:33 PM] +234 913 791 2752: 5️⃣9️⃣


Wanan Littafin na kudi ne karki karanta batare dakin biyaba kika karanta min littafi ban yafeba.

wa.me/+2347012181461
To chat me up on watsapp

This novel is 1k
Pay 1k into 3107021073 aisha Muhammad saiki turomin evidence of payment ta watsapp number na 07012181461
Thank u❤️




Daga Baffa, Anty Mariya, Baba da Mom babu wanda bai mata fada da wa’azi cikinsu ba, wajajen 6 Baba yace “wife kutafi da ita ta shirya motocin daukanta na hanya” gyadamai kai Anty Mariya tayi sanan suka dagata ahankali tana kuka sosai daki aka kaita wanka akasa tayi sanan aka bata ruwan turare tayi dashi sanan tafito shiryata sukayi cikin wani milk hadadden lafaya mai bala’in kyau, 6:40 hadaddun motoci sunyi layi gaban gidansu kowane mota dan sanda ne da full uniform keja dan duka boys sun Aliyu Dad yakira.
Tsaf aka shiryata bakaramin kyau tayiba aka lullubeta sanan aka fito da ita takasa daina kuka she can’t believe shikenan dagayau tabar gidan iyayenta rungume Baba tayi gam gam ana guda ana ayiriri sun dade ahaka shima Baba idanunshi sunyi ja sosai sanan yadagota yace “ya isa haka kukan kar kanki yayi ciwo” ahankali yakama hannunta yasaukar da ita kasa ana binsu suka fita tsakar gida har zuwa kofar gida da kanshi yabude kofar motan kafin ahankali yace “go in peace Ummulkhairy, ubangiji Allah yama aurenki albarka, ina rokon Allah to bless your new home yakuma haskaka rayuwan aurenki, go my daughter” yay maganan yana sata cikin motan ta zauna ahankali tana kuka, shiga motocin su Mom sukayi da kawayenta da Batool sanan aka tafi da ita.



Tsakanin gidansu Aliyu da nasu nada nisa sosai, dan sai wajajen 8 nadare sukakai, wowww Batool dake gaban motan tafadi ganin Babban gidansu Aliyu, an bude gate wato kudi nada kyau dudda su kansu basusan da bikin ba but they were able to pull something an zuba kujeru hadadun agidan ga DJ an kawo, yan uwa sun cika gidan ko’ina hayaniya ga girke girke abinci kala kala na yawo a tsakar gidan, kafin sufito daga mota Gwaggo da Mami dasukaci gayu na gani afada sukazo taransu idan kaga Gwaggo zaka dauka an mata bushara da Aljanna ne, fito da Khairy akayi daga mota kawai Gwaggo tafashe da kuka Dan she can’t believe Ummulkhairy ce aka kawomata amatsayin Matar Aliyu danta, taruwa akai kan Gwaggo dake kuka cikin kuka tace “ni kubani y’ata na rungume” murmushi su Mom sukayi sanan suka kawo mata Ummulkhairy dakenan alullube tawani irin rungumeta tana mata ruwan saman addu’a a godiya aka sanan tasaketa tace “kushigo” shigowa sukayi babban falon Mami aka fara kaita aka zaunar da ita atsakiyan dakin ana waka ana rawa Mami na murmushi ana cemata saita saya baki zata ganta, kudi Mami takawo da box na warwarayen zinare tadaura kan jikin Khairy ana ihu ana guda sanan aka bude mata fuskan Khairy kallon fuskan Khairy da idanunta ke kasa tayi sanan tamata addu’a kafin a dauketa akaita dakin Gwaggo, Gwaggo da dan kafafunta dababu lafiya rawa tahauyi Haba zokaga dariya sanan takawo turaman zani guda ashirin tabama Khairy da bandir na yan dubu dai dai guda uku, da zoben azurfa da warwaron azurfa da sarkan azurfa masu kyau sosai aka dinga guda, tashi Mom da Anty Mariya sukayi sukai sallama da su Baffa najiransu suzo aje aduba Aliyu, da Kyar Khairy tasakesu suka tafi sai kuka take sanan Kaka takaita dakinta dan fir tace “ita awajenta Khairy zata zaune har zuwa aliyu yaji sauki tanada dakuma daban daban dayawa a side nata, wani hadadden daki aka kai Khairy gadon ciki ma sabone fill dan dazu da rana Dad yasa wani furniture company suka kawo aka chanza komi na dakin aka fitarda nada zaunar da ita akai akan gado itada Batool da Amal kawarta sauran mutane duk suka tafi.



Wuraren 10 su Baba sukakai asibitin Dad, Dad dakanshi yazo yadauke su akasa yace “barkanku da zuwa” gaisawa sukayi suna sama Baba yace “yajikin nashi” ijiyan zuciya Dad yasauke yace “Alhamdulillah muje” sukai sama har zuwa wajen wani daki, bude kofan Dad yayi ahankali yashiga su Baba biyedashi Aliyu na kwance kan wani hadadden gado da kayan asibiti idanunshi akulle he’s attach to wani machine, salati su Baba sukayi, Baffa yace “what’s the plan yanzu” dan ijiyan zuciya Dad yasauke

Please Login or Register in order to submit comment