Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

BARDI maimakon intsaya inci abinci imma kaina magani Saikawai nacigaba datafiya nadurfafi cikin daji saida nai tafiyar wata guda bataredanatsayaba hatta abinci banida wani takamammen abinci face duk wani dan itaciyan danai karoda ita to atafe nake yaga inaci raunukan jikina kuwa tsanani wuyama sun warke zuciya tariga tabushe gamida kekashewa burina dayane tak shine in isa Nahiyar Shammace lokacindanai wata uku atafe watarana daga cikin ranekun tafiyata sai naji ankwarara ihu gamida tsawa mai samaxa shiga daji dankari tuni kasa takama raurawa yanayin duniyar tacanxa daga daidai takoma wani masifaffen zafi sama tai jajur tamkar za ai ruwan wuta tsananin zafijinake tamkar ankarani atukubar tsire nakama zubar zufa kamar ruwa tsananin zafi wasu yankuna nawannan daji sukamada wuta duwatsu sukadau zafi sukarika futarda wani sauti gamida kara maradadinji can duwatsu sushiga bindiga suna fashewa komai yarikice yalalace kawai sai akwatsatsa wani ihu wanda bakidaya dajin Saida ya amsa dankari Axifa tace ai sai wani Jebgegen budiddigin aljani yaketi tsakiyar wuta yafuto Azifa tai murmushi tasari iska tadubi Samarin askandariya tace mamarku zatai barci gobe nacimuku gaba daga inda natsaya saikawai tashige tantinta tabar yayanta suna tambayar kansu anya Axifa mutumce koaljanace al, amarin Sarki kurungu kuwa shida bakar tawagarsa maidauke da hatsabiban mutane da miyagun halittu hadida mugayen aljanu mamugunta gudu suke tsulawa tamkar zasu bangon duniya gudusuke kamar mutanen duniyane sukai kaura daga Duniya zasu wata duniyar dankari shikanshi Sarki kurungu inya waigo yadubi Tarin tulin rundunansa saiji aransa lallaida zaitunkari Sarakunan duniya aljanuda mutane bamakawa sai yai galaba akansu sunacikitsula gudune kawai sai sukai kicibis da wanigawur taccen dutse bakinkinkiri dutsen yakai yadawo yatareduk wata hanya da za,a iya wucewa gasihida tsanani tsawo domin tsananin tsawon dutsen saida yatabo Gajimare gashida tsananin Santsi tabbas babu wata halitta mutum ko aljanda daxai iya hawa wannan dutse kuma tabbas dutse yatare duk wata hanyada za aiya wucew Sarki Kurungu da rundunarsa sukaicurko curko suna neman mafita Sari Kurungu yakira manya manyan Dakarunsa irinsu Sarkin yaki Makau Aljani Dumal sarkin daji Dazau Zabba,u azaba Aljani Murgui da Dodanninnan guda shida yacedasu kowa acikinku yajarraba basiransa tsafinsa domin mugano hanyarda zamubi muwuce domin nikaina narasa mafita nanfa suka baje kayan tsafinsu suka fada harka tsatsuba sutsunduma akogin tsafi bakidayansu sukai gumi kashirban amma kowannensu amaimakon yaga hanyaSaida yarika gani kasurgumin dutsannan kinkirum yatare ko ina saida sukadauki sa,anni uku cur suna aneman mafita amma abinya gagara akarshe suka tabbatarma da Sarki Kurungu banasara Sarki Kurungu yakwarara ihu yakama cika yanabatsewa yanawani dam yana ham sai kumburi yake kamar zai fashe sai yatakarkare yakwarara ihu yace karyane wane mutum wane aljan yaci gabadacewa mudauki tsawonshekaru muketa dare muketa uni mugogada mutun mu gwabxada aljan sannan aceDutse zaitakamanaburki yace karyane yakama wasu kalamai nasurkulle gami da ambatun dalamusan tsafi sai wata kwarya tabayyana ahannunsa yakece dadariya tamkar yazare yadubi manyandakarunsa yace kowannenku ina bukatar jininsa awannan kwaryar take suka sanyan wuka suyayyaka hannayensu sarki Kurungu yatari jinin aciki kwarya saida taciki dam kawai yakwarma ihu yadubi bakidaya dakarunsa yace lallai kowa yashirya shirin tunkararr masifa da balai yace lallaiwanda zaimutu zai mutu wada zairayu kuma zairayu domin yanzu zan tsokano Mutuwa TAb DABAKARYABA BARI INGUDUNAFECE ΞΞYAKIN DUNIYA PART 7DΞΞ Sarki Kurungu yatunkari bakindutsennan yanarike da katuwar kwarya cikida jinin manyan dakarunshi yana wani Sambatu gamida kalamai marasa kangado yana xuwa tushen Dutsen sai yawatsa jinin ajikindutsen dakanri sai akwarara wani kara akai ihu wata murya tace lallai bil,adama katono masifa sai murya tagushe hoho kawai sai dutsennan yafara wani girgixa kamarzaitashi Sama kawai sai dutsen yahau tsatstsa gewa take wasu kofofi suka samu acikin Katan dutse kawai sai wasu bakaken aljanus suka rikafutowa daga jikin kofofinnan dasuke jikin katon dutsennan dakarun sugadinga futowa kamar baxa sukareba dankari sukaisahu sahu sai muxurai sukeyi tamkar saci babuu gamida wuwwurga idanunsu Sarki Kurungu yatarwatsa wani ihu yadubi daukacin dakarunsa yace yaku tawagar maxaje lallai kusani bamuda wata hanya daxamu wuce sai tawa yannan kofofi dasuka bayyana acjikin wannan kasur gumin dutse sannan kusani mutukar kanaso kabita wannan kofa inhar kanaso kabi ayarin tawagar Sarki Kurungu maiduniya to wajibine kakashe aljanidayatak acikin tsinannun aljanun dake gabammu sannan kusani kashe aljani daya awannan gayyar tsiyan lallai daidai yake dakatunkari tawagar gwaraxa kuma jarumai hatsabiban aljanu guda dubu lallai sunada tsawonrai gamida masifaffen naci fitinannune kuma masifane daga nau in masifaffun halittun duniya Sarki Kurungu yakwarara ihu yaikan aljanunnan sai bakidaya dakarun Sarki Kurungu suma sukai kururuwa karan kururuwan yarikita dajin bakidaya sukabi bayan Sarki Kurungu mai duniyyar ayita takare ko,amutuko airai dankari hatsabiban aljanunnan dasuka futo daga jikin Dutsennan suma Sukai kumaji sukai kan Sarki Kurunguda mutanensa wohoho akahadu atsakiya akacameda azabebben yaki masifada bala i suka ruru watar yaki takama guwar mutuwa tai Sama dankari sarki Kurungu shine yafara tsarge abokin karawarsa yai masa tsargan rama kawai saiyashige cikindutsen tawata kofa dankari aisai yaki yasauya Salo yaki yakara zafi guri yai guri akaturxa gamida gogawa Sarkinyaki Makau Zabba,uaxaba da aljani murgui sukashe abokan karawansu atare kaitsaye sukabita kofofinnan suka Shige dutsaennan kaikaki ai sai yaki yakara daukanzafi dakarun Sarki Kurungu sukai wani fushin fusata sukahaukacema aljannunnan dasara dasuka aisai gashi suna kashe aljannunnan kamar bannar iska suna shigewa takofofinnan tabbas angwaxa kazamin yaki domin kaso shidadaga cikingoma na dakarun Sarki Kurungu daga jinsinaljannu damutane gamida miyagundabbobin dawa sunesuka samidamar hallaka abokan gogawansu sukai nasaran shigewa cikin bakin dutse kaso hudu kuwa sun sun hallaka ahannun aljanunnan kofofin dutse yakoma yakulle Sarki kurungu yakalli yawan mazajendasuka shigoSai yadaga murya yana maicewa dakyau maxajen famalallai Sarki Kurungu yasaramuku gamidajinjina abisa jajur cewadanuna kware warku afannin gwagwarmaya yaci gabadacewa tabbas munyi nasarar shigowanannan bakin dutse to inamai sanardaku zamuitafiyane acikin wannan dutse natsawon kwanaki uku sannan kowa yaxauna dashirin tunkaran mutuwa domin akwanaki ukunnan zamu fuskanci masifu guda uku wanda nikaina saidai Sa,adarabone kawai zasu tsallake dani lallai kowannennmmu yasani zamui tafiyar kwanaki ukune akan siradin mutuwa saikawa yafukanci Kuduyakama tafiya bisa ingarman dokinsa dakarunsa suka rufa masa baya haryanxu yawansu ka iya sa jarumi yasaki futsari awandansa al,amarinSamarin askandariya kuwa gariyawaye inda sukashiga daji sukayofarauta sannan suka motsa jiNi Inda Axifa ta umurcesu dacewa bakidayansu sutaru akanta tahoresu dacewa lalllai duk wanda yasamida mar yankanta tofa yayanketa inko yaki to tabbas ita intasamidama sam baxata kyale mutumba namfa suka kewayeta suna xagata alokaci guda sukai kururwa sukai mata diran mikiya surufeta da sara da suka dankari kai sai karantse tsofaffin abokan gabane suka hadu tabbas Samarin askandariyya ran innarsu azifa sukenema kuma itama rannasu takenema bilhakki da gaskiya koda adauki wani lokaci mai tsawo suna wannan bakin gumurxu sai Azifa taiwani sauyi tarika addabar Samarin askandariyya tatakurasu gamida kuntatasu tuni tayanki mutum hudu atare amsal ammsala masduka da Nasbir sukwarara ihu suka baje akasa Ma,aruf da ma,arufa suka fusata suka dingasaukemata ruwan hare hare gamidamiyagu kai sara Ma,aruf yashammaci Axifa yazabga mata kafa taibaya kafin takimtsa Ma,arifa tafkamataSara akafada jiniyaitsartuwa Azifa takwarara ihu Sai Ma,arifa tayadda takobinta tadurkushe bisa guiwowita Afusace axifa tasa kafata banketa taisama tafado Azifa taidaka takobi zata datse kan Ma,arifa bakidaya Samarin askandariyya suka rufe idanunsu sai sukaji Azifa tafashedada riyabakidayansu Suka taho agujesuka rungumeta nan sukaima junansu magani Sai Azifa tace muje mugasa abin farautarmu mukarya Sannan inci gaba da baku lanbari karan batana da aljanin Zafi wato aljani Sahibunnari bakidaya suka nufi magasar namansu Shikuwa Sarki Kurungu da tawagarsa tsula gudusukeacikin bakindutsse kwatsam sai sukaji an rafka guda mai tsananin karfi take Sukaja linxamin dawakansu suka tsaitsaya shiru basuga komaiba sai sarki kurungu yabada umurnin acigaba da tafiya ai sai akara rangada guda wanda tafitadamakarfi nanfa dakaru sukakasamotsawadomin anrasa mamallaki wannan guda kumahakan nanunine dacewa akwai mummunarhadari agaba aisa tsoro yakama dakarun Kurungukoda Sarki Kurungu yadubi dakarunsa yagane cewa sun tsorata Sai yafusata yatakarkare shima yarafka guda maitsanani karfi dankari kurungu mugun kifi Ai saigawasu Furda fudan macizai guda uku sunbayyana kowanimaciji yana daukedawuna uku AKWAI JARFA YAKIN DUNIYA PART 7D Lokacinda Sarkin Kurungu da rundunarsa sukai arbada wadannan mamakan macixan guda uku masu daukeda kawuna uku uku sai Sarki kurungu yadaga murya yanacewa yaku mazajen fama lallai kowannenmu yashirya kokuwa damutuwa kodai kakada ita kokuma mutuwa taigabadakai xuwa kiyama dakaru suka xare makamai damkari kamarmacixannan dama suna jirane ai sai sukai wani kugi suka wangame bakunansu kawai sai wasu furda furdan macixai sukarika futa abakunansu kaico macizan suka afkama dakarun sarki kurungu da sara gamida feshi dadafi maidauke da gubarmutuwa ba mutum ba aljan duk wanda suka sara yamutukenan hakaduk wanda ruwandafinnan yashafeshi take suke zagwanyewa suraididdge guri yayamutse mutuwa tarika kai komo atsakanin mutaneda aljannu tanawafce masukarar kwanamacixannan sukarikama dakarun sarki kurungu kisan gilla haka Suma wasu jaruman daga cikin jama,arSarki Kurungu suka rika ma macixan kisan kiyashi yaki yakaxanta kogon dotsennan yacika da jin gawawwaki mutum da aljan gamida miyagun dabbobi hadida matattun macixannan suyawaita Sarki Kurungu yakalli abinda ke faruwa awannan bakin artabu gamida mummunan gumurxu sai yafahimci aduk wani dakika yakin kara tsanani yakeyi koda yaushe wutar yakin ruruwa takeyi Sarki Kurungu yai nazari akamme yakedada rura wutar yaki sai yagano wannan masifar tana aukuwane adalilin tsinannun macixannan guda uku domin sune suke tabulbulowa da macizai bakakkautawa Tabakunansu tabbasa yazamadole adakatardasu mutukar anabukatar wannan masifa tai Sauki tokuwa sai antunkaresu wanda hakan daidai yakeda tunkaran,ajali kawai sai Sarki Kurungu yakwarara ihu yafidda takubba guda biyu ya afkamusu macixannan tabdii jam ai sai suka kacame dawani axabebben yaki macixan su uku suka taruma Sarki Kurungu amma Sai yazamemusu alakakai yakarika sauke musu kala kalan masifu na yaki inda yayan yankesu awurareda dama take yai musu jina jina Macixannan suka fusata gamida hassala suka kara kaimi wajankaima Sarki kurungu miyagunsara gamida mai tsartuwa amma abinkada hatsabibi sai zullewa yakeyi gamidatsalle yana tafka musu sara dankari ai saikallo yakoma sama domin tuni wasu sundaina yaki sunkoma kallon bakin gumurxunda akeyi tsakanin macixannanda Sarki Kurungu uban yan kayi anaciki wanan gumurxune daya dakacikin maka makan macixannan tainasaran tafkama Sarki Kurungu Sara tsananin zafi da shigar dafi saida saida yakwarma ihu atare su ukun sukara gabxamai Sara take Sarki kurungu yadurkushe bisa guiwowinsa take wani gumi na bala ii yashiga tsatstsafowa asassan jikinsa tuni yajike Sarkaf Fartar jikinsa tafara sauyakala tana wani kore kore idanunsa suka kafe bakinsa yakama zubar wani farin Kumfa tabbas Sunfara ganawa da mutuwa bakidaya dakarun Sarki kurungu sunkaraya suka zubarda makamansu tabbas sunyi imani Kurungu baxai rayuba Macixannan sukarika zagaye shi aguje agalabace Sarki kurungu yadurkusa dakyar yasanya yar yatsansa yai wani rubutun surkulle dakyar yashare yadibi kasar yawatsa abakinsa dakyar ya iya hadiya garin kasarda yawatsa abakinsa Dankari tsafi gaskiyar maishi ai yana hade kasarnan sai yakwarma ihu take fatan jinsa tadawo daidai yakwarara ihu yadaki kasa wani makeken Gatari yabayyana yasungumi gatarin yamike macizannan sukayokansa afusace Kurungu mugun kifi sai yadaka tsalle saida yakure tsayin macixannan tuni yasare kawuna guda daya saran biyun suka fusatasuka fadamai ahaukace shima yabiye musu tuniyakara sare kawunan guda dayan wohoho ai sai ragowar dayan taiwani gunji dakumaji tai rimi tagabxamai duka akirji tuni yabaje akasa yayunkura yamike sai takara gabzamar duka aisaida Sarki Kurungu yai koli koli asama tuni macijyarnan tasa bindinta tacafe Sarki kurungu tanannadeshi tamatseshei tsananin zafin matsa sai Sarki Kurungu yaji kamar zata fasashi kawai sai yakama kwarara ihunneman taimako domin yai ido biyuda mutuwa tabbas awannan karan Sarki kurungu yagamu da dgamonsa Hankalin jama,arsa yatashi Sarki yaki makai yakwarma ihu yayokan macijiyarnan tawatsomai dafi tsananin zafi yakwarara ihu take fatarsa takama sabewa Aljani Murgui yakwarma ihu yai umurnida bakida gayyar aljanu da mutane sukai ihu sukai kan Macijiyarnan dankari kaico inda sunsan masifar da macijiyarnan xata bude musu tabbas dabasu kusancetaba domin hamgame bakunanta guda uku tayi take tashiga musu aman wuta tariko kone aljanu da mutane tamkar tana kone karmami adokardaji duk da Sarki Kurungu na gabar mutuwa to saida hankalinsa yatashi tabbas sai yayi wani abu inkuwa bahakaba bakidaya saita babbake jama,arsa Sai sarki Kurungu yahangame baki yadubi wani Sashi ajikin macijiyarnan yakafta mata cixo tabdi jam aisai dafin hakwarnsa yaratsa sassan jikin macijiyarnan taiwani Zillo tasakeshi afusace takawo mai sara yazille yakafta mata gatari tai gunji gamida mika tairimi tai sama shima Sarki Kurungu yadaka tsalle yasa gatari yasarekanta kawai sata zube akasa yarab kamar Shanya Sarki Kurungu yajefar da gatarin yadaga hannayensa Sama yakwarma ihu yakama kirari saini kurungu mugun kifi wane mutu wane aljan nafi karfin uban yaro balle yaro nikura mai cefanen almuru biri dagatari kashe mai gona kowa yajadani Zaiyi asara kobaita dukiyaba tabbas zairasa ransa yakara kwarara ihu yace yaku jama,ata lallaikusani wannan masifa da muka tsallake to bakomai bane akan bala indake gabanmu sai yace inka shir shirin tunkaran mutuwa gabada gaba to kabiyo bayana yaigaba agujje kamar mai shirin kure Duniya TABNIKAM BAZANYI GABABA DOMINNI YUNWAMA NAKEJI EHE (YAKIN DUNIYA PART 7 E) Sarki Kurungu da rundunarsa sukadunguma sukaci gabada tsula gudu acikin dutsennan kowanne daga cikinsu yana tafiyane na ko amutu ko airai tabbas zuciyar 'yammaza tabushe basa sajin tsoran komaibasa shakka komai kawa basa hango ko ina Sai Nahiyar shammace inda xa ayi dauki badadi da miyagun aljanu nawannan daji kafin su isa ga Tsumindage al,amarin Azifa kuwa wato ummu askandariya da yaranta kuwa bayan sunkewaye wutannan dasuka hada domin jindumi suna shan ruwan zuma Sai Azifa tace yaku yarana dake munada sauran lokaci bari inci gaba dabakulabarin arangamata da aljanin Sanyi Sahibul Bardi dakuma aljanin zafi aljani Sahibunnari dakuma jarumin jarumai sai tace Lokacinda aljanin Zafi yabayyana agabana tabbas saida na girgixa xuciyata tabuga bakomai yasani tsorataba face ganin tsananin munin aljaninnan sannan kota ina wutane kefuta asassan jikinsa hata takobinsa na wutane Sai yadakamin tsawa yace ke hatsabibiya ke shaidaniya lallai kincikabalbalin bala ii tunda kika iya karawa da aljanin Sanyi Sahibul Bardi kikai nasaran wuceshi tabbas kincika jaruma kuma na jinjina miki Sai kuma yabusheda dariya saida yaitadariya tamkar bazaidaina ba Sai akarshe yadaure fuska yakwarara ihu yacemin ke bakar Shaidaiya lallai zan baki xabi koda biyu kodai kikomada baya kiceci rayuwarki kokuma kiyi jayayyadani nikuma immiki kisa na wulakanci lallai bazankasheki tahanya mai Saukiba tabbas sai namiki kisan daxai zama abi tunawa atarihin mummunan kisa naduniya Kawai sainima nabusheda dariya akarshe na hade fuska nadakama aljani Sahibunnari tsawa ina kumfan baki nacemasa karya kakeyi aljan lallai idan Axifa tatunkari wuri tokuwa Sam wuya ko azaba ruwa da iska kunci da tsanani basasa takoma dabaya nanunashida tsninin takobi nacemasa tokaima kanada zabi kodai kabarni inwuce Salum alum kokuma kai jayayya dani imka kisan gilla kisan dazai zagaye duniya domin muninsa wohoho ran aljani yabaci yakwarara ihu yafusata wasu curcurin wuta suka rika futa abakunansa yanufuni dawani irin mugun nufi kaico ainima sainai kumaji na afkamasa nanfa muka kacameda yaki tamkar tsohuwar gaba tabbas aljanin Sahibunnari yasha mamaki domin dukda yakasance yana konani to saidanazame mishi alakakai na futuneshi nakuma addabeshi akarshe nainasaran Sare hannunsa na hagu tsananin masifan zafi da zugi saida yakwarara ihu afusace yakawomin wawura yai nasaran damkata yajijjigani yai Samadani yamaka dakasa yakwarma ihu yakawomin taka danufin tatsilene nai gungure gefe daya kafin yajanye kafarsa nai wani yunkure naxabgamar wani bagobirin gatari akafan hoho aituni nakille kafarsa yakara kwarara ihu wanda bakidayadajin saida ya amsa duwatsu suka rika fashewa wuta takama wasu yankuna nadajin sukama da wuta Aljani Sahibunnari yadawo Hannu daya kafa daya amma Saboda masifa da futuna sai ya afkaminda da wani masifafen yaki tamkar banmai illaba amma sai yatakurani yakuntatani yagallabeni ai tunu yayayykeni agurareda dama yakonani awasu gurare tabbas yajiga tani kuma yana gabbda turani kiyamane ai sai namotsa nayunkura nafara sauyama Salon yaki inda nafara samun galabarsa namamayeshi nakaftamai wani wawan sara awuyansa tabbasa Saura kiris in kille mar kai amma saboda masifa na aljani Sahibunnari bayan kwarma ihuda kururuwa saida yacafkoni yashiga lodamin wasu miyagun naushika saida yafarfasamin fuska yahadamin jini da majna Sannan yai jifadani wata guguwa maikarfi tasunkuceni tai awon gabadani tuni nasuma acikin Guguwarna Kawaida na farkane naganni afarkon wannan daji dankari aikoda natuno irin wuta mazan da nayi da aljanin Sanyi Sahibul Bardi dakuma bakin Gumurxun danayi da aljanin wuta Aljanai Sahibunnari amma gashi an watsoni Farkon dajin wanda hakan nanufin mutukar inaso in isa nahihir Shammace Isha Tsumin Dage to saina Sake Fuskantar Aljani Sahibul Bardi innan nasara agaba inkara gogawa da aljani Sahibunnari raina yabaci xuciyata tahangula raina yabaci kawai sai natakarkare nakwarara ihu akarshe na fasheda kukan bakin ciki kamar an tsikareni damashi ko ammin tsawa sainai shiru namike komai bansa abakinaba Sakawai na fada cikindajin Salbas inda nakara arangama da aljanin Sanyi mugwabxa yaki bakidayanmu saida muka sake suma nakara rigashi farfadowa naigaba mukara arangama da aljani Shibunnari mugoga yaki nabarshiasume amma kafin Yasuma saida yai nasaran watsoni Fakon dajin Salbas Axifa tadubi Samarin askandariya tace kai 'yayana saida mukai turmi Uku namasifa da aljanunnan amma nakasa wucewa dukda duk gwazawarmudasu saina sumardasu tai shiru gabarin basu labari Sadika tai gyaran murya tace ya ummu askandariya to ina labarin arangamarkida abokin gwabzawarki na uku Azifa tai murmushi ta kurbi ruwan zuma tace Sadaukin mazakenan namiji uban maxaje Sadauki Nawas bn Hammas kenan maxa maganin maza dodon aljanu da mutane Mamaki yakama Samarin askandariya jin Azifa tanakoda wani jarumi abinda tunda Suke basu tabajiba kenan SHIN WANNAN WANI JARUMINE KUMA WANI IRIN GUMURXU SUKAYI KWAJI BAYAN NA SUBURBUDI TALIYAAA
YAKIN DUNIYA PART 7 F&G Azifa tace yaku yayana tace lokacida nafuskanci cewa idan zamui aragama da aljani Sahibunnari da kuma aljani Sahibul Bardi sau dubu tabbas saidai muikare jini biri jini hankalina yatashi zuciyata taikuna sai na takarkare nakwarara ihu sai namurxa zobendake hannuna takewani farin hayaki yabayyana sai watafarar aljana tafuto acikin hayakin tai sujjada agareni tanamaicewayake Ummu askandariya mutukarkinaso kiyi gala aka wadannan aljanu sai kinsha jinin Nasariya nadubeta nace wacece nasariya aljana tacemin wata jaririyar aljanace tana yankin iskimo itada mahaifiyarta acan sukerayuwa tabbas mutukar kikai nasaran shanjinin wannan jaririyatobamakawa zakiyi nasara akan duk wani makiyinki komai karfinsa komai hatsabibancinsa kodanaji wannan batu sainamike nadubi aljana nace maxa kikaini yankin Iskimo domin na farauci zundiya inkwace jaririyarta intsotsejininta take tasureni tafiyarsa,aguda kacal saigamu adajin Iskimo aljana tasaukenitadubeni taceyake Ummu askandariyya kisani ni iyakatakenan banida ikon karagaba mutukar kuwa naikuskuren matsawa daidai dataku daya tokuwa mutuwa zanyi amma kisani zaki arangama da abubuwa guda biyu abu nafarko bakida ikon shiga cikin dajin Iskimo sai kin fuskaci tagwayen zakuna kin gwabxa artabu dasu inkikaigalaba akansu tozaki Sami daman shiga dajin Iskimo inko akasami akasi to anan tarihinki xai kare domin atarihin wadannan tagwayen zakuna mutane biyune sugagaresu daga Jaruminmaxa Nawas bn Hammas Sai Zundiya wato ma haifiyar jaririya Nasriya nadubeta nace tayaya Zundiya itada batada jarumata tafi karfin wayannan zakunan sannan kuma wanene Sadauki Nawas bn Hammas Aljana tace dafarkodai tunda Zundiya tasami cikin Nasriyya sai bokaye suka shaida matacewa mutukar tanason rayuwarta dana yanta to tanemi gurinbuya domin tana daukeda cikin wata shu,umar yarinya wanda zatakasance mai tsananin sa,a darabo tabbas mutukan tainasaran haiwan yanta hartagirma to yarinyar zata zama gagarabadau aduniya adalilin hakane matsafa dasarakuna da Jarumai zasufarauci rayuwarki dana abida zaki haifa koda Zundiya taji wannan bayani sai tace da bokanta toyanxu menene abinyi kuma inamafuta agareni saiaka tabbatamatada cewa mutukartanaso tatsirada rayuwanta dakuma abinda zatahaifa saidai tanufi yankin Iskimo zata haduda wani Sadaukin maxa shine xaimatajagorazuwa cikin dajin Iskimo to tundaga wannan rana Zundiya tanufi yankin Iskimo saida taiwatatara ahanyatana sannan ta isa bakin dajin saida taikwanaki goma abakin dajin saiga yariman Nawas Zundiya tafuskanceshi taimai bayanin cewa tana bukatan yawuceda ita cikin Dajin Iskimo koda yaji bukatunta da matsalolinta Sai ya amince yawuce daita tagaban Tagwaye Zakuna waniabin mamaki sai zakunannan sukadur kusasuna kadajelarsu aljana takalli Azifa ta ce tokinji yadda zundiya tasamu damar shiga Dajin Iskimo kuma ahalin yanxu tahaifi Nasariyya aljanataci gabadacewa Shiko Jarumin maza Nawas wani hatsa bibin jarumine da yamaida dajin Iskimo tamkar gidansa tabbas kullum sai yashiga yafuto sunsha yin arangama da tagwayen Zakunan amma da tagwayen xakuna sugane cewa duk haduwa sukeji ajinsu sai suka hakura suka saduda yakasance aduk lokacin dasukaganshi sai kawai sutsuguna suna gaidashi Azifa taceda ya'yana ai tunda nagama jin bayani dagabakin aljana sai nai murmushi nadubeta nace yitafiyarki ammani batagwayen zakunaba idan za,ataro zakunanduniya axagaye dajin iskimo dasu tobasu isa suhanani shiga Dajinba aljana tabace nikuma natunkar dajin dankari ai ina kusantar dajin sainaji wani Gurnani abayanadasauri najuya ai sai nai arbada wani murjejen xaki girmansa yakai rikakken Doki sai wani gurnani yakeyi gamida yake hakora tsanani girman xakinnan dakyar yakejuyi Tabdi Jam ai saidayan shima yabayyana girmansu dayakuma kamanninsu daya babu wanibambanci kokadan cikin isa gamida nuna kasaitasuxo suka wuce tagabana kawai sai sukajadaga abakindajin suanamin wani muzurai sunanunamin alamar inkoma aisai nakwarara ihu nadubesu nace yaku tagwaye zakuna yan uwan juna lallai duk dabaku dabakimmagana to kunada kunnuwan jinmagana to kusaninayi niyar shiga Dajin Iskimodomin cikarburina saboda haka duk wata halitta mutum ko aljan tsuntsuko dabba mutukar taikokarin shiga tsakanina da Burina tosai nakasheshi wohoho aikawai sai zakunannan sukalli juna sukai wani gurnani kawai saidaya yakalleni yahangame baki yakarci kasa da kafarsa yanufoni ahaukace kawai nima sanakwarara ihu naikansa saida mukusa haduwa atare mudaka tsalle muka rungumi Juna asama mukacame dakokawa inda zakinnan kekokarin farkemin kirji nikuma ina kokarin murde masawuya kamar mutun zakinnan yasa hannusa yagabxaminduka awuya saida nakatantanwa asama sannan nafado akasa yadako tsalle daniyyar danneni tun nazame nabashi wuri yadira agundana kauce cikin Zafinnama nasa kafa nadaki kan zakin tsananin azabaSaida yairuri yakawomin cafka caraf nakama kafafunsa nagaba gudabiyu nai wuji wujidashi nai wurgi dashi yaje yabigi wata katuwar bishiya, bishiyar takarye takuma danneshi dankari ai sai daya zakin yai wani gunji gamida ruri yafallo agujeyana wani kara nima naikansa afusace muna haduwa Zakinnanyasa kirjinsa yabangajeni tuni nai warsa akasa inda naji kamar naikaro da giwa Zakinnan yadaka tsalleyadanneni nanfa muka fara artabudakarfintsiya namike tareda Zakinnan indazakin yagirgixa kansa yagabxaminakirji tsananin azaba saida nai amanjin yakaftamin bakinsa acinyata yana kokarin fasamin kashi tsananin zafi nakwarara ihu nakama habar xakin samada kasa dakarfin tsiyanabara bakin Zakin biyu nai jifadashi TABDIIJAMM INAFURATA YAKIN DUNINIYA PART 7 H Azifataci gabadaba Samarin askandariyya lbr cewa Lokacin dana bara bakin Zakinnan najefar sai nafada cikin dajin Iskimo dankari tabbas dajin mugun dajine domin wani yankin saikaganshi da haskenrana wani yanki kuwa duhu dumdum kama kabari gawasu kararraki da Tashin saututtuka marasa kan gado wani lokacin kanacikin tafiya saikaji anakiran sunanka kuma inkatsaya kaduba koka waiga tobaxaka kowaba duk iyayikan wannan daji sambai ban tsoroba kawai dubedube nakeyi koxanga Zundiya saida na kwana bakwai ina binkice dajinnan amma sama kokasa banga Zundiyyaba balle inga jaririyarta Nasriyyahankalina yatashi rainayabaci arana na takwasne na isa gawata koramamaidauke daruwa ruwan yaban Sha,awa naji ina bukatan inyi wanka akoramar kawai sai nakwabe kayana nai zigidir haihuwar uwata naitsalle nafada ruwannanan dankari ai inacikin wanka Saikawai na hango Zindiyya tanagoye da jaririyarta Nasariyya wohoho ai sai nakwarma ihu nafuta acikinruwannan kokayana bansaba naikanta itakuwa sai ta futa aguje tanaxuba ihun neman taimako nanfamuka kasa tsere tsananigudun mutuwa da zindiya takeyi sai tatashi sama tuninima nasabi karanto dalamusai na tsafi take nai sama muka sakekasa tsereasararin Samaniya saida mukwashe kwana uku muna tsulagudu asarari Samaniya aranata hudune Zndiyya ta sauko kasa namfa gudunmukaci gabada fafatawa tuntana ihu har muryarta yadushe tadawo kotai ihunma ba,aji to arana tabiyarne gajiya yarisketa saitafara kuka tafadi akasa tana rungume da yarta Nasariya inda nikuma nadaina gudu nanufeta cikin takama da nuna ixxa nacemata yake Zundiyya lallai kisani zaki iya rayuwa bataredayarki Nasariyyaba amma nifa sam baxan rayuba mutukar bansha jinin yarki Nasariyyaba Saboda haka kimikomin ita kokuma inkasheki inkarbeta Zindiyya takara kankameyarta tadubeni tace lallai bazan baki yata da hannunaba kikashetaba Sannan kisani ubangiji baxaibarki kicutarda da wannan jaririyaba aikoda naji maganganun zindiya sai na fasheda dariya nadaka matatsawa naceda ita ke sakarya lallai kisani gumaka ruwa Iska shanu aljanuda mutane dasauran abubuwan da muke daukesu amatsayin ababen bauta todukkansu karyane cikinsu babu mai iya taimakamiki domin bakidayansu suma suna bukatan taimako Kawai Sai Zindiya tabushedadariya tamkar taxare sannan tadaure fuska gamida mikewa sai tacemi to wayannan abubuwa dakika lissafo duka suma bayine na ubangina tabbas shi buwayine gagara misali kuma tabbas zai taimakamini raina yabaci nakwarara ihu nanunatada tsinin takobina nace to
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment