Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

masifan dukan saida yakama aman jini ganinshi yanemi yagushe yafara ganin duhu anacikin wannan haline yahangi wani aljani yadaga shafceciyar takobinsa zaidatsema aljani dumarl kai wohoho Sarki Kurungu yatabbatar mutukar bayyi wani abuba tokuwa aljani Dumal yagama rayuwa aduniya kawai sai yakwarara ihu yadamki kasa yagurza a idanunsa yai wani kumaji gami da fallawa aguje yadaka tsalle kamar wani dan biri sai gashi awuyan katon aljaninnan yakara kwara kara yadamki kan aljaninnan yatattare karfinsa guri guda yamurdekan gami da jijjigeshi tashin hankali aisai gashi yatsigo kan aljaninnan tamkar yatsige shuka take aljaninnan yarumurmushe kamar bushashshan ganye wani abin mamaki sai sauran gumakan guda shida sukoma mazauninsu sukame asuffansu ta asali dasauri Sarki Kurungu yatallafi aljani Dumal yadauko wani kurtun karfe yaduddulamai ruwa abaki kawai sai aljani @dumal yatashi yazauna yadubi Kurungu yace yakai hatsabibi shin a ina mukene muna duniyane koko aljanunnan sunturomu kiyamane Sarki kurungu yafashe dadari yace abokina aimutawa bayanxuba lallai bazan mutuba har saina mallaki mace daya daga Birnin askandariya aljani Domal yace kai tsinanne lallaikai la anannene to yanzu yazakayi da wadancan tsinannanun gumakan marasa tabbas kawai sai Sarki Kurungu yamike yadubi Aljani Dumal yace kasa ido kuma kasaurari bala i na gaba kawai sai yanufi gumakannan guda shida babu wani tsoro kofargaba atare dashe kaikace shine aljanin yana zuwa yadamki Guki na uku kaico ai sai gunkin yaikumaji gamida kawoma Sarki kurugu duka tuni yazame gamidadaka tsalle yakama kangunkinnan yamurde yatunbuke dan banza daya bayan daya saida kurungu yatunbuke kan gumakannan saida yarage saura daya wanda kuma shine sirrin wuta ma abociya ruruwa take Sarki kurungu yashafi gunkin kawai sai gunkin yamotsa yafuskaci wutannan sannan yaketa tatsakiyar wutan tirkashi duk inda gunkinnan yasakafa take wutar take mutuwa sarki Kurungu da aljani Dumal suna biyedashi abaya harsu wuce wutar lafiya sumul babu abinda yasamesu suna kaiwa karken wutar sai gunkinnan yabace aljani Dumal yadubi Sarki kurungu yace kai bamutumbane tabbas kai shaidanine aciki suffar mutane kumakai hatsabibne aciki hatsabiba @sarki Kurungu yakwarara ihu yace saini kurungu mugun kifi kada naganinka yakwana da yunwa wane mutum wane aljan tabbas ninafikarfin yaro saidai ubanyaro aljani dumal yafashe dadariya yace uban yaroma bafa zai iyaba sukacigaba daketa kasa ackin karkashin kasasaida su shafe kwanaki ashrin cif sannan suriski tarko na uku kuma shine tarkon karshe wanda mutukar suka tsallake to zasu isa katangar kasar Arnan daji wanda kuma keta wanna tarko tamkar yin gaba dagabane da mutuwa KAI NIFA INAJIN KAMSHIN DAFA AGIDANNAN KAWAI AFOTO DA ITA AZAUNA LAFIYA YAWUNA YA TSINKE Lokacin sarki kurungu da alja Dumal su isa tarkon karshe tarko na ukusai sukashamamakidomin wani makeke filine yakaiyakaiyadawo ammababukowa awurin tamkar wata halitta batatabaratsagurinba aljani Dumal yadubi kurungu yace yakai shedanin mutum lallaikasani wan filine da maitakeNkarekukanka domin duk tsananin jarumtarka da dabararka zaiyi wuya ka ka iya ratsa wannan filin sarki Kurungu yadubi aljani Dumal yace toyanxu biyoni mutafi koka zakakomada baya kawai sai yafada cikin filinnan cikin takama da nuna ixxa dasauri aljani Dumal yabi bayansa sucigaba datafiya cikin shirin kota kwana saida sukai tafiya maitsawo suna cikin tafiya kawa sai kasa takece gami daburmawa take waniwawukeken rami yasamu agabansu wanda mutukar wani halitta ya afka wannan rami tokuwa koda aljanine to sai ya halaka domin aciki ramin mai zurfi tamkar rijiya gaba dubu to wata gagarumar wutane keci wanda ko tsutsu yagifta tasaman ramin to sai wutar talasoshiyafada ciki Kurungu yakalli aljani dumal wanda tuni yagamafurgitakawai sai suji daga bayansu wanikaranatsashi atare suka waiga tashin hanlali wanda ba asamasa rana domin suhango kasane tan burmawa kamar ana nadeta gadan gadan taharosu wayyo gaba kura baya damusa gawawakeke rami agabansu sannan baya gakasa tana burmawa aljani Dumal yakwarara ihu yadubi sarki kurungu yace lallai yau ruwa yakarema dankada tabbas sai munmutu bamakawa tarihinmu yatsaya awannan bigire sarki kurungu yafashe dadariya yace inaraibaizo iyakaba lallai da sauran kwana kawai sai yadurkusa yakama sam batu yana wani damdam yana hamham yaigumi kashirban idanunsa sukai jajajur bakinsa yashiga kumfa kama mai magagin mutuwa ayayida kasa kecigabada ruftawa mutuwa na tunkararrsu saura kiris rami yakawo kansu inda tuni aljani dumal yafashe dakuka kawai sai sarki kurungu yamike ya tsigi gashin kansa guda daya yagirgiza gashin take gashin yazama wani murdeden mashi sai yajefa mashin sama yai tsalle yadare bisamashin inda yamika hannu yafixgo aljani Dumal yana janyeshi bakiya kasan gurin taruta wata wuta mai ruruwa tabayyana ako ina Sarki Kurungu da aljaniDumal suka kasance tsaitsaye akan mashinnan inda mashin ke tsula gudu acikin karkashinkasa lallai indai zakahada shirgida matsafa tabbas bazasubarka kahutaba kawai sai wasu aljanu masu fiffike masu aman wuta subayyana tako ina suna rike da wasu takobi wanda itakantawutace tartsatsiketashi ajikinta nanfa afara artabu gami dadambarwa aljanu sufara yunkurin halakasu inda sarki Kurungu da aljani dumal sufara kokarin kare kansu yaki yakaure wani abin takaici shine wadannan aljanu kokasaresu datakobi saita ratsajikinsu kawai tawuce tamkar kasar ruwa sam kaifida tsini basa tasiri ajikisu gashikuma sunma kurungu daaljani Dumal miyagun raunuka tahanyar konasu da wutar tsafi tabbas Sarki kurungu yagamu da gamonsa domin saida yakusa hallaka awannankaron inda saida Aljani Dumal yasuma sau bakwai kurungune yake taimakamai yadawo hayyacinsa jini kezuba ajikkunansu tamkar ruwan famfo jiri kedibansu suna neman fadawa raminnan hankalin Kurungu yatashi yakwarara ihu yadaga hanna yensa sama yakama kiran wasu sunaye marasa adadadi kawai sai wasu takubba na haske subayyana ahannayensa sam babu karfe ajikin takobin zalla haskene ketashi yai wata akafira yarabu da mashin dayake kai ya afkama aljanunnan dawani irin yakintsanani hoho ai inkaji ana kigudu to tabbas sagudune baixoba domin duk aljanin da sarki Kurungu yakaftama takobin haske take yake tarwatsewa tamkar tangaran dankari aisai yafutuni aljanu yatakurasu yagallabesu sunemi hanyar tsira amma ina sarki kurungu saboda masifa har rabuwa gida goma yayi tako ina masifa yake saukema aljanunnan take yahallakasu yakararda adadadin kwanakinsu yadawo kan mashinnan yadire dirarsa keda wuya sai kasa tashafe komai yakoma daidai take mashin yabace suwanzu abisa kasa aljani Dumal yadubi Kurungu yace zamui tafiya nawasu yan sa anni lafiya kalau ammakasani lissafi zai canzane afili nagabawanda nikaina bansan bala ii da musiban daxamu tararba sukadau hanya tafiya suke babu wanda kema dan uwansa magana saboda tsananin fargaba da tsoro kwatsam sai suhango wani katon fili agabansu tamkar filin dasuwuce nafarko yakai yadawo amma babu wata halitta acikin filin kaitsaye sudanna kaciki fili dankari ai suna sanya kafafunsu afilinnan sai halittu sama da kaladubu subayyana awannan fili turkashi mutane mata damaza murda murda miyagun namun dajine kwarika masu hadari macixai da kunamu sai kaiwa dakomowa sukeyi haka Sarki kurungu da aljani Dumal keketasu suke wucewa wan abinmamaki bakidaya halittunnan babu wanda yadamu dasu Sarki kurungu yadubi aljani Dumal yace lallai kakula akwai wani sharri awurinnan tabbas halittun gurinnan zasu iya kawomana farmaki akodayaushe aljani Dumal yaidariya yace yakai abokina kasani zamui gudune irinna famfalaki natsawo sa a bakwai inda zamu riski wata bakar katanga mara kofa wanda an sana antatane da zallar bakin karfe tabbas idan mukai nasaran haure wannan katanga to muntsira daga sharrin miyagun halittunnan saida koda munyi nasarar haurewa wata masiface zamu tarar abayan katangarnan wanda nikaina bansan irin masifa da bala in da zamu fuskantaba tamkar halittunnan suna jira sukarisa zancansu kawai sai sukai karaji gamida gunji sukayo kansu tofa nanfa suce kafa mainaci ban bakiba inda sufuta aguje sukuma halittun surfamusu baya mutane da aljanu miyagun dabbobi da mugayenkwari gudu sukeyi tamkar ransu zai futa ammada sun waiga saisuga kiris yarage acimmusu bistilas suke kara wuta dominneman tsira ZAN DANCI GURASATA HM YAKIN DUNIYA PART 3F Lokacin da akakasa tsere tsakanin miyagun halttunnan marasa adadi dakuma Su Sarki Kurungu sai abin yazamo tashin hankali domin kurungu da aljani Dumal sunyi gudu kamar ransu zai futa amma da zaran sun waigo sai suga miyagun halittunnan nadab dacin musu dole sukara zamurewa dakuma zage damtse harsuka fara hango bakar katanga sukara gudu tsananin gudu harsuna bacewa kaida ganin wanna masifaffan gudu da Sarki Kurungu da aljani Duma sukeyi kasan aikin sihirine dakuma tsafi domin wasu lokutan har bacewa sukeyi sai anyi nisa aagansu can sunsha kwana atsiyace kuma afirge su isa gindin katangar nanfa sufara kokari hawa katangar amma wani masifa shine daxaran sundafa katangar sai wani masifaffen zafi da zugi yaratsa jikkunansu bisa tilas suke janye hannayensu bashiri sujarba fasa katangar amma sungaza sunyi kokari bi takarkashin katangar amma sai suka samu tsaron dake karkashin katangarnan yafi nafili bala itabbas insumatsa zasukone tunaninsu yakare tsafinsu yagaza bakidaya hankalinsu yatashi kawai sai suzubama hayar datakawosu wannan guri idanu kawai sai ga tulin tarin miyagun halittunnan daga nau i dabab daban jinsin aljanu zakuna damusai macixai kuraye dadai dabbobi da kwari masu hadari gadan gadan halitttunnan bakidaya sunufo Sarki Kurungu da aljan Dumal domin sudaka musu wawa cikin tashin hankali darudewa aljani Dumal yasaki futsari awando gami da fashewa dakuka tabbas yafiddarai darayuwa domin kwata kwata bai hango mafitaba shiko sarki kurungu rufe ido yayi inda yarinka ammabaton wasu warkoki natsafi cikin tsiwa yaigumi sharkaf yajike tamkar wanda atsamo ateku saura kiris miyagun halittunnan sukariso garesu alokacinne sarki Kurungu yabude idanunsa yanuna kasa da yar yatsansa manuniya yai wani kakkarfan tsawa gareta Dankari kawai sai kasa tayank gami da zaftarewa tarufta wai wawu keken rami yawanzu bala ii tamkar ka garo yayan inibi daga kan katon dutse haka miyagun halittuna ke fadawa rami saida adauki sama da sa agoma halittunnan na afkawa wannan rami saida sushige raminnan bakidaya sai ramin yakoma yarufe yashafe tamkar wani rami baitaba wanzuwa agurinba mamaki yakama aljani Dumal yakalli Kurungu yakama murna Sarki kurungu yace dama kadaina murnane yaro sannin kankane munrasa yadda zamuyi da tsinanniyar katangarna domi asare bazata saruba abanke ita bazata bankuba kuma tabata masifane bitakarkashinta bala ine sannan ina maka mummunan albishir dacew lallai nanda cikar dakikai dari da ashirin tokuwa bamakaw miyagun halittunnan zasu futo daga karkashinkasa kuma yawansu zaikaru ninki hudu na farko tabbas mutukar sibayyana awannan zagayen toba zamu tsiraba aljani Dumal yatsure gami dafuta ahayyacinsa yadurkusa yakama kafar sarki kurungu yace yakai shugaban hatsabibai dangirman mahaifiyarka kataimakemu kafiddamu awannan bala ii kwatsam sai kasa tafara girgiza tanawani tangal tangal tamkar zatakife aljani Dumal yakwarara ihu hankalin Sarki kurungu yatashi yafuskanci bakar katanga yakama wasu cukurkudaddun kalamai da sarkakkun maganganu acikin wani sarkakkenyare kawai sai kasa takama kumbura tana hau hawa tamkar ana hura kwallo adaidai kuma wannan lokacinne halittunnan sukai futan burgu sukayo waje atsiyace sukai kan kansu sarki Kurungu cikin tsanani sauri yakama hannun aljani dumal sufal fala aguje suka haye kasannan mai hau hawa kasa tacigaba dakumbura inda tuni halittunnan sufara kokarin hawowa kasan itakasn taci gaba da kumbura tai dam tai tsawo tsawon har yakera tsawon bakar katanga haba ai sai sarki kurungu da aljani dumal sudaka tsalle kawai sai su shallake katangar inda alokaci itakuma kasa mai kumbura taikasa sunadira sai suka baje akasa saboda tsanani gajiya Aljani Dumal yadubi Kurungu yace tabbas mutukar kana raye tokuwa mutuwa bazata kusanceniba sarki Kurungu ya fasheda dariya yace kai abokina kaidai kai fatan nisa kwana da tsananin sa a amma mutukar ajali yazo to cizan sauroma sai yakaika lahira Sarki Kurungu yamike yadubi aljani Dumal yace maza kamike abokina lallai akwai aiki agaban yammaza sukaci gaba da tafiya cikin matsanancin sauri sauri gudu gudu sai su isa wata kofa wanda tai sama gamatattakalanan sunyi sama cikin hanzari sunufi wannan kofa saida sukasa da kofar kawai sai wasu gabza gabzan angulai subaiyana suna shawagi asararin samaniya tabbas girman kowani angulu to yayi girman saniya tabbas duk girman sadauki angulu daya zai iyadaukeshe to gasunan sunfi dubu sai shawagi suke abakin kofar tabbas du mahalukin daya tunkari wannan kofa tokuwa angulaine zasui walima danamamsa TO AMADADIN ANGULAI SUI WALIMA DA NAMANA BARI INDANYI WALIMA DA TIKEKEN ZAKANA DA NA YANKA MURMA SHAGALI KUMA BATAYI INCI NAMA INSHARUMO NIKADAINE YAU [YAKIN DUNIYA PART 3G] Lokacin da makamakan angulai subayyana suna shawagi abakin kofarnan sai hankalin Sarki Kurungu yatashi tabbas yasan koda zasui galaba akan wa yannan angulai tokuwa jiki magayI yadubi aljani Dumal yace yakai abokina shinko akwai wata hikima awannan waje sai aljani Dumal yakyalkyale dadariya yace kai hatsabibi aidama nafadamaka dazaran munyi nasaran tsallake bakar katanga to babu tsumi babu dabara domin bani dawani sani agame da abubuwan da zamu tarar nangaba kawai sai shima Sarki kurngu ya fashedadari yaceada Aljani Dumal lallai yau za ayita domin mutum da aljan ruwa da iska babuwanda ya isa yashiga tsakanina daburina na malkar Budurwan askandariya yakwarara ihu yaisurkulle yanuna angulannan da yatsarsa take wata dunkulalliya wuta koriya tatukari angulannan wutar takamasu amma koda adau wani lokaci sai wutar tamutu Dankari kawai saiga angulannan sunaci gaba dashawagi harma kara girma suyi inda awannan karan sukama feshin wuta tako ina lallai kilu jawo bau dole sarki Kurungu sukama zilliya gami da gociya yai duk wani nau intsafi dayasani amma sai yazamo abanxa domin iya surkullensa tsafi baya tasiriajiki tsuntsayennan ran Sarki kurngu yabace sai yakwarara ihu gamida kwarara ashariya yadaki kasa take wasu zarmaka zarmakan mashi guda biyu sufuto yadauki daya yamikama Aljani Dumal sannan shima yadauki daya yakara kwarara kururuwa yafalfala aguje yadaka tsalle tamkar kibiya sai gashi atsakiyar angulannan tirkashi nanfa afara dauki badadi angulan sushiga kaimaibara suna buri tsigema makwogwaro inda shikuma yahimmatu wajan kaimusu duka gami da suka amma sai yakasance abanxa domin kaif da tsini sambasa tasiri ajikinsu domin aduk lokacin da Sarki Kurungu yasoki angulannan da tsinin mashi tokuwa sai yaji tamkar yasoki Dutse ko karfe hankalinsa yatashi yayi iya yinsa yagwada duk wata masifa da bala i nakarfi da kuma natsafi amma babu wani cigaba gashi angulannan sunmai kaca kaca sun ciscisge naman jikinsa bakidaya jini tsiyaya yake ajikinsa tabbas yajigata harma jiri yafara dibarsa yana kokari fadowa bisa tilas sarki Kurungu yasauko kasa yadakama aljani Dumal tsawa yace kai shasha meye dalilinka nakin shiga wannan yakiii aljani Dumal yadubi sarki Kurunguyace kai hatsabibi ni aljanine kaikuma uban aljanine kaima yanzu dubi inda miyatattun tsuntsayennan sukama jina jina Sarki Kurungu yace to ai maza dangin gujjiyane saiangama akansa mai kwaya maza kashirya mutunkaresu karo nabiyu aljani Dumal yadaka tsalle yace kai namijin kunama lallai kasani ba inda zani domin banshirya mutuwaba kawai sai sarki Kurungu yai murmushi sannan yai wani girgiza kawai sai yarikida yazamo wata katuwar mikiya taigirma saniya sau hudu kawai sai yai sama ya afkama angulannan nanfa suka kacame su sarke da masifaffiyar fada kai lallai shege shike maganin dan banxa awannan karon bakidayansu sunji jiki sunyi bada bada amma koda tsuntsudaya baikasheba yakara dawowa kasa yai girgiza yakoma siffansa na asali aljani Dumal yabude baki zaiyi magana sarki Kurungu yadaka mai tsawa kawai sai ya jinjina mashinsa yaka falfalawa aguje yakara afkama angulannan da yaki karo na uku tabbas awannan karan lissafi yacanza domin sarki kurungu yasauya salon fada awannan karo babu inda yake kaima suka sai idanun angulannan kuma cikin sa a danasara duk tsun tsunda yasokema ido take yake tarwatsewa yadedaice asararin samaniya cikin kankanin lokaci yagamadasu hanya tasamu yadiro kasa ajigace yai sunbatu gamida surkulle sai gawata kuttun karfe na yawo a iska sannu ahankali kuttun yakariso gunsa caraf Sarki Kurungu yakama kuttun yabudeta yakafa kai saida yashanye ruwan cikikaf sannan yai jifa da kuttun gamida kwarara ihu wani hayaki yalullubeshi har aljani Dumal baya iya ganinsa can hayaki yayaye sai ga sarki kurungu yabaiyana jikinsa yai sumul yakara girma da fadi tamkar wani turkake giwa aifaruwan hakan keda wuya sai sai aljani Dumal yafadi yai sujjada ga sarki Kurungu yana maicewa jinjina da gaisuwa gareka yakai shugaban hatsabiban duniya tabbas kai shedanine Sarki kurungu ya kyalkyale dadaryi yace kai abokina lallai kasani yaki yanzu aka fara tabbas koda zanhalaka tosai na mallaki mace askandariya kawai sai yanufi kofannan aljani Dumal yabishi abaya basu bayyana ako inaba sai abayan garin Zulhu birni arnan daji inda sarauni Dulima kemulki koda sugansu anan sai Sarki Kurungu yace yakai abokina gamu abakin kasar Zulhu yayazamuyi wajan shiga birni harmui nasaran malakan bakar takobi domin suimana biyayya Dumal yace tabbas fuskantar mutane Zulhu da yaki bazaiyuwuba tabbas abune mai wuya mutsira darayu warmu mutukarmukai kuskuren shiga wannan birni lallai xai iya zama kabarinmu koda sarki kurungu yaji kalamai Aljani Dumal sai yazaro wata bakar fatan kura yashimfidata akasa yafuto da wasu duwatsu guda bakwai yawatsa bisa bakar fatan yakama Damdam yana hamham kawai sai daya daga cikin duwatsunnan yarikida yazama wani karamin aljani aljani yai sujjada ga sarki kurungu yace jinjina ga sarki kurungu nini alajani nashida game da burinka nashiga Birnin Zulhu shugaba yace insanardakai cewa kurida ku koma irin suffan arnan dajinnan kushiga birnin kukarema birni karatu lallai akarshe aljani na uku zaibayyana gareku sannan zai baku labarinkomai kawai sai aljani yabace take Sarki kurungu da aljani Dumal surikide sukomaarnan daji sak kawai sai sushige Birni Zulhu DANKARI TONI DA BANA RIKIDA TAYAYA ZAN SHIGA birni ZULHU << YAKIN DUNIYAH PART 3H>> Lokacin da sarki kurungu dakuma aljani Dumal sushiga birnin Zulhu birnin arnan daji sai mamaki yakamasu domin atunaninsu zasuga garinwanikauyene amma sai sugagarine mai dauke damanya manya gine gine garine maitsananin kyau sukaita yawo ackin garin sushiganan sufuta can sunatafe sai aljani Dumal yaceda sarki Kurungu yakai uban hatsabibai lallaikasani tundazu nalura cewawani yaro nabiye damu duklungu da sakon damushiga abirnin Zulhu sarki Kurungu yai murmushi yace nima na luradashi kyaleshi kodai yakasance maitaimakonmu kokuma makiyinmu tabbas acikin biyu dole yazamodaya sukaci gabadatafiya yaro na bindasu abayansu suisa wanigidan abinci sai sushigadominsusai abinci susami kujerawanda asana antata da itace suzauna zamansu kedawuya sai suga mai gidan abinci yazaro wani kaho yakafa abakinsayafarabusakahonnan maimako suji sautinkaho yadda suka sabaji kawai saisujisautin kaho yana cewa gabaki gabaki makiyanmu sun iso gabaki gabaki makiyammu sun isokaico aisai arnan dajinnan suka rika barkowa rikedamiyagun makamai suna barka ihhu kankace haka maxaje sama da dubu goma sunkewaye rumfarnan sarki Kurungu yadubi aljani Dumalyace kasani lallai baxamu yaki dakarun birni Zulhuba amma dolen musamama kanmu hanya domin tsira kan aljani Dumal yai magana tuni yakwarara ihu yakama dirkan dakin abinci yagirgijeta dakarfin tsiya take dakin yarushe yarufesu gabadaya dakaru sukewa gurin sunazazzare idanu suga ta indazasufuto shiruuu kawai sai Sarki Kurunguda aljani Dumal sukai wani futan Burtu subanke dakaru dakarfin tuwo suka samarmakansu hanya suka ranta anakare wohoho nanfa akasatsere tsakanin dakarun birnin Zulhu dakuma Su sarki Kurungu mazaje sai bul bulowa sukeyi tako inasukai musu kofar rago susasu atsakiya cuncirundon arnan dajinnan sukewayesu kota ina wana yawansu yahaura dubu dari bakwai dukda haka kara bulbulowa sukeyi sarki kurungu su tsaya yarasa abinyi aljani Dumal yadubi Kurungu yace lallai yau karya takare bori ya kar Boka tabbas yau bazamu iya kubutardakamu ahannun mahaukantannan masu kama da dabbobi sarki kurungu yace tabbas muna cikin hadari lallai muna gabar mutuwa tabbas koda zamu zage mugwabza yaki tokuwa zasui nasara akammu toammafa yammaza basakaraya lallai sai abuga akansan nakwarai yazame mana wajibi mugwabza yaki da makiyammu adaidai lokacinne wani yaki nadakarun yadare saigaSarauni Ifkar tabayyana tana bisa wani toran giwa tasanya kayan yaki tana rikeda wa shafceciyar takobi tashigo fili tadaga murya tace barkadaxuwa Sarki Kurungu dan Kuddaru lallai kayi kuskure dakake tunani mallakar wannan birni tabbas yaune ranan mutuwarka tabbas sai anrubuta tarin cewa ankashe sarkin Duniya jarumin jarumai abirn zulhu kodajin wannan furici nasarauniya Ifkar sai yakece dawata mahaukaciyar dariya wanda dayawa dakarun birnin Zulhu sunyi zaton yazarene kawai sai yadaure fuskansa yatakarkare yakwarara ihu yadaga takobinsa sama yace ke yarinyalallai giyar mulki yarudeki tabbas kintara mazaje to kisani ni awurina dajarumanki da yammata basuda bambanci awurinaran ran sarauniya Ifkar yabaci taikuwwa gami dama dakarunta tsawa suafkama sarki Kurungu da aljani Dumal inda kasan zasu yaki duniya tsulum yaronnan yabayyana agabansarki Kurugu yamika musu hannu cikin hanxari sukama hannayensa take suka bace afilin akanemesu arasa dakaru sushiga dube dube kamar sababbin makafi Sarauniya Ifkar takwarara ihu tadaga murya tanacewa yaku dakarun birni Zulhu lallai kusani makiyanmu sunanan acikin wannan gari tabbas basuda hanyarfuta kai koma sunsami kofa bazasu futaba domin tarihi yanuna mutukar baki sushigo wannnan birni ackin biyu dolene aidaya kodai mukashesu kokuma sui nasara akammu tai tsawa tace maza damata yaro dababba lallai kar wanda yazauna ko yarintsa har sai an kwakulo sarki Kurugu da aljani Dumal bakidaya mutanen Birnin Zulhu suwatsu asassan birnin sunanemansuabajajan al amarin yaro da yadauki Su sarki Kurungu kuwa bai bayyanaba sai atsakiyar tekun bahar zulhu inda yai ninkaya natsawon sa atara sannan suriki wani katon gida atsakiyar teku sushigagidan kodasushiga wannan gida sai abin yabasu mamaki domin gidane makeke tamkar wata masarauta ankawatata daduk wani kaya na alatu dangin zinare da azurfa yaro yaimusu nununi da manya kujeru suka zauna Sarki Kurungu yadubi karamin yaronnan yace waye kai kuma meyasa kacecemu daga gabar mutuwa yaro yai jinjina dagaisuwa awurinsarki kurungu yace yakai uban hatsabibai nine aljani na uku Sarki kurungu yadakamai tsawa yace meyasa kake tabinmu amaimako kazo kaimana bayani aljani yace kagafarceni ya shugabana kasani mutukar baka fada wani hadaribane tobani da ikon taimakonka sarki Kurungu yace naji tobani labarin bakar takobi dakuma dalilin dayasa mutanen Zulhu suke bauta mata aljani nauku yace kasani yakai shugabana shekaru dari bakwai dasuka wuce mutanen kasar Zulhu sunkasance karkashin mulkin wani jarumin sadauki kuma adalin Sarki mai suna Kurjabu sarki kurjabu yakasance sarkimai adalci gamutanensa kuma azamaninsa suka kwaci yancinsu ahannun makiya domin dayawa sarakunan duniya sukan kawomusu farmaki gamida bara sukwashe musu yammata dadukiya to alokacinda yahau karagar mulki sai ya inganta rundunarsa inda yatilastama mazaje shiga soja kai banda maxa harmata saida sushiga soja dakansa yakebasu horon yaki tabbas burinsa yacika domin saida yahada rundunatamazaje da jaruman mata samada miliyan uku todaga wannan lokacinne duk wani sarki ko jarumi dayakawoma kasar hari tokuwa yahallaka Mummunan kaddarasu ta aukune lokacinda sarki kurjabu yahadu dabawa MADHUR WANENE MADHUR
Tabbas Sarki Kurjabu yaciyar dagarin Zulhu gaba tahanyar dasuna yawo tsirara yasamar musu da tufafi da kasar bakatanga shine yasa agina duguwar katanga domin samar da tsaro gakasan aljani yacigaba dacewa kasani yakai Sarki kurungu hatta tarkunan masu hadari dakuwuce dakuma bakar katanga tobakidaya sarki kurjabune yasamarda hakika shi gwarzon tarihine agaresu tabba zasu iya mutuwa dominsa kuma sam basa saba umurninsa adalilin hakane Suxamo masu tsananin karfi gami da taurinkai kwatsam sai wani bala i yagiftomusu aljan Yai shiru daga labarin Sarki Kurungu yadakamai tsawa yace wani bala ine yafaru aljani yace Watarana sarki Kurjabu yafita rangadi yana zagaye garuruwan dake karkashi ikonsa sai yabiyo tawani gari yanashiga garin sai yaga wasu mutane sunkoro wani mutum da makamai ahannayensu zasu kasheshi mutumin naganin tawagar sarki sai yanufi gurin domin neman tsira darayuwansa dakaru sutasammasa donsu hanashi sai Sarki yacedasu kukyaleshi yashige gaban Sarki yafadi rashe rashe yana haki tamkar zaimutu mutanendasu biyoshi sukariso suma Sarki yace sukariso suka karisa sukai gaisuwa gasarki Kurjabu yatambayesu menenne dalilin dayasa sukeso sukashe wannan mutum shugaban mutanennan yace ransarki yadade wannan mutumin bawane awannan gari yakuma kasance munafiki ga al umma domin yakasance yazauna ahannun attajira biyar bakidayansu attajirannan kisa gilla akemasu sannan anemi dukiyarsu arasa kwatsam sai awayigari yafanshi kansa ahannu ubangidasa na shida shekaradaya saigashi yafi kowa agarinnan karfin arziki lallai shi munafikine tabbas shine yake kashe iyayan gidansa yakwashe dukiyarsu ahalin yanzu munkone dukiyarsa bakidaya sannan kuma munrushe gidajansa lallai ahalin yanxu shine mukeso Sarki yai mana ixni mukasheshi koda Sarki kurjabu yaji jawabin mutanennan sai yace tabbas wannan mutumin yayi muku laifi sannan yacancanci kisa to amma menene amfanin murika kashe kawunanmu shi yakashe mutumbiyar kukuma zaku kasheshi kunga munyi asaran mutane shida kenan ta meneneribanmu mumuna kyera makamaine muna koyan horan yakine badan mukashe kawunanmuba aa munayine domin mukashe maykiyamu saboda haka ni Sarki Kurjabu ina rokonku arxiki daku barshi daransa bakida mutanenan suka zubar da makamai sukace yakai Sarkinmu mai adalci kasani babu wata alfarma daxakanema awajanmu bamuyimakaba sai kawai sujuya sukomacikin garinsu Sarki Kurjabu yadubi Bawa yace ya sunanka yace Sunana MADHUR daganan sarki yatafidashi yaza bawa acikin bayin sarki Kurjabu Madhur yaita kulle kulle gamida shishshigi har yaxama nagaban goshin Sarki Kurjabu ba adadeba yakullama sarkin fadar garin sharri wanda yafusata Sarki yakori Sarkin Fada Madhur yaita kaikomo saida anashi sarkin fadar Birnin Zulhu kaico
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment