Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

yacekai kananan mazaje kusani karodaya koda kwai da dutse anayi ammafa samba akaro nabiyu yakamata kugudu domin awannan karon kuma azagaye nabiyu lallai mutuwace makomarku wohoho sai kalamansa suzama tamkar yawatsamusu wutu dudaga makamansu sujijjiga sannan sukai kururuwa sukai karaji sufalfalo aguje daniyar ayitatakare Sarki kurungu yajada baya sannan yatsaya yai wani bahagon murmushi sai yamaida takobinsa sannan yaciro wasu kananan gatura guda biyu yatunkari mutanennan atsiyace saida sukusa haduwa sai yadaka tsalle yadira atsakiyarsu tofa wuyar aiki ba afaraba domin kankace haka kawuna sunfara zuba jini yakama kwarara sarki kurungu yashiga karya kasusuwa gamida daddatse kasusuwan mazaje tabbas awannan karan yammaza sunji badadi dominKurungu yature yaja daga yai runfa saitura mazaje lahira yakeyi mutuwa tashiga zarya tana waftan rayuka gawawwaki suyawaita kura tahadu taibakinkirin taisama duk inda kurungu yaketa sai kaga mazaje nafaduwa tamkar zubar kago yazame musu annobar mutuwa yarikide yama shaidani tamkar dodo lallai yammaza anji badadi bisa tilas sujanye awannan yaki sukoma gefe guda daga mai ido daya sai mahannu daya gakuma gawawwakinan kwance tamkar fari agonar hatsi Koda Sarki kurungu yaga mutanennan suja baya sai yada gatarinsa yakwarara ihu yakama kirari yana cewa saini kurungu mugun sarki bakarfura dakan iblisa kura mai cefanen almuru biri dagatar kashe megona kowa yabini zaiyi asara kobaitakudiba zaiyi taransa sai yanuna dakarunnan da gatarinsa yace kai kananar arna zaku tahone mukarisayakinmu koko ni inshigoku tokusani mutukar nashigoku tabbas abin baxaimuku kyauba lallai sai nakarardaku bakidaya yakwara kururuwa yafalfala aguje yatunkaresu domin ayita takare aikafin yakarisa bakidaya dakarunnan sai suka durkushe bisa guiwowinsu suzubar da makamansu sannan sudaga hannayensu sama alamar sunmika wuya sarkikurungu yaja kafafuwarsa dakyar yatsaya wani kura yatashi yalullubeshi har ba a iya ganinsa can kurata tayaye saiga sarki kurungu yabaina abisa wata katuwar kujerarr muki yaharde kafafunsa agaban dakarunnan take mayakannan sukaima sarki kurungu sujjada girman kai yashiga sarki kurungu yaji kamar shikadaine namiji aduniya sai yafasa ihu yakama kirari sannan yakoma yazauna akujerarsa sai shugaban dakarunnan yaceda kurungu gaisheka namijin duniya uban mazaje yashugabana ina kafuto ina kuma zaka lallai munataredaka daga yau kaine shugabanmu lallai ko wuta zakashiga tabbas zamubika sai Sarki kurungu yace nafoto daga birnin Dumar kuma zantafi Birnin Askandariya domin mallakan Budurwa na birninnan kaico ai sai idanun shugaban dakarunnan sufurfuto yakwarara ihu yadubi sarki kurungu idoda ido yace karyane tabbas kai jarumine amma ina tabbatarma cewa baxaka iya kara yaki da yar autan jarumannan bakwai na birni askandariyaba ran sarki Kurungu yabaci tuni yazare gatari yasauke kan shugaban dakaru aiganin haka saisauran dakarun suwatsa sushiga daji shikuma sarki kurungu yamike yana wani cika yana batsewa yana kumbura KAI NAFA TSORATA NAFE



An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__ DUNIYA PART 3A >>>> Sarki Kurungu yakwarara ihu sannan yaci gaba da tafiya gudu yakeyi akan Doki tamkar zaitashi Sama saida yashafe kawanaki sittin dabiyu yanatafiya badare barana sannan bazama ba tsayawa tirkashi bashida wabi buri face yahangi Katangar Birnin askandariya sai ya isa wani wadi maicike da duwatsu gayawan sarkakiya ga tsanani zafi yai yawa tamka ankarashi agaban wuta sai zufa yakeyi kai karantse in acigaba zai narke yunwa ta addabeshi kishi yana neman yaimasa illla kwatsam sai yahangi wata rijiya kai tsaye yatunkari rijiyar domin yasharuwa yana isa yadira daga kan dokinsa yatunkari rijiya sai yatarar akulle take dawani garjejen kwado yarasa yadda zaiyi yabude sai yatakar kare yai kururu yadunkule hannunsa yadake kwadon tuni yadargaje yasa hannu yabude rijiyar saiga ruwa har sama tamkar wata kogi sarki kurungu yai dariya yadurkusa gamida mika hannu zai kamfaci ruwa kawai sai baki daya ruwan yaxuke yakoma can kasan rijiyar hankalin Sarki Kurungu yatashi yakama wasu sarkarku tattun kalamai nasurkulle yatofa yawu acikin rijirna wo hoho ai sai akwada wani bahagonkawara daga cikin rijiyar nan wata bakar guguwa gami da wata koriyar wuta tayo sama daniyar futowa aciki rijiyar afusace Sarki Kurungu yacusa hannu aciki wutar yai kururuwa yadamki wani sashi na halitta awutan dake cikin rijiyarnan yaijifa da ita take sai wata hagi tsatstsiyar mace tabayyana jikinta ko ina wuta keci tadubi Kurungu tadakamai tsawa tace kai bil adam lallai kacika mai taurinkai kuma tabbas kai hatsabibine yau kimani shekara dari uku kenan rabona daganin dan adam awannan daji shin ina kafuto kuma ina zaka kasani mutanen Birnin askadari kadai ke karakaina awnnan daji kuma suma munkara yakidasu naji badadi domin Babbansu yarima Ma aruf shine yajefani arijiyarnan yakulle kuma nayi alkawarin cewa duk mahalukin dayafiddani a wannan rijiya tonikuma sai nakasheshi kuma nasha jininsa tabbas kaine gawar farko bayan futowata arijiya sarki kurungu yakece dadarriya yace lallai zaluncinki yakai tokisani lallai nine ajalinki aljana takwarara ihu tazaro takobi taikansa nanfa ta afkamai da sara dasuka inda shima yai kantan sukacame da yaki tamkar zasu cinye kansu sarki Kurungu yafusata yasauya salon yaki nanfa yarkita aljana saitabace take shima yabace sukama kafsa yaki acikin duhu turnuku fa fadan iblisai yaro baiganiba balle yaraba acanma wuya yasanya aljana Zaruba tabayyana asarari inda bakidaya jikinta sarane dasuka sai zubar dajini takeyi tana wani layi tamkar zata fadi kasa amma saboda tsanani taurin kai sai taikara tasoma Kurungu afusace takawomai sara yai wuf yasureta yamaka dakasa yasa kafa yataketa sannan yazaro wata kakkaifar wuka yadaga zai soketa sai kawai tazama iska tasilale tabace kwatsam sai tabayyana asararin samaniya tana tsaye saita fara aman wuta daniyyar babbake Sarki Kurungu amma ina naga ai yai gaba domin tuni yasabi wasu warurruka natsafi afusace yanuta da wata jansanta take tazagwanye tarumurmushe tazama gari iska yadebi garin yai gaba Yacigaba da tafiya tamkar mayun wacin zaki saida yai tafiyyar mako hudu sannan yafara hango doguwar katangar birni askandariyya fara sol kamar kwai yayin da aka bareshi farin ciki yakamashi yakarama dokinsa kaimi ya isa jikin katangar ai sai murnansa takoma ciki domin yayi nazarin katangar sam babu wata kofar shiga sannan katangar tanada wani santsi wanda ko kadangare bazai iya hawaba saida Sarki kurungu yadauki tsawo kwana bakwai yana kewaye katangarnan amma yarasa makama guda daya dazaibi yaShiga Birnin ASkandariya yai duk wani tsafi dasurkulle gami da tsatsu har yakaiga @mtsatsubi karken tsafi amma banasara yacika yabatse zuciyarsa takama ta farfasa yarasa abinyi kawai sai yakoma gefe guda yaxauna yana cika yana batsewa kansa naneman fashewa saboda tunani yai shiru tamkar wanda yamutu azaune can kawai sai yafashe dadariya yai Zumbur yamike yashare kasa yakama wasu rikirki tattun zane zane marasa kangado kawai sai yadaga hannunsa sama yadunkule yai wani kara yatakarkare yagabazama kasa duka take kasa ta fafe wani wawu keken rami yabayyana zududu tamkar rijiya gaba dubu kawai sai sarki Kurungu yafada cikin ramin ramin yakoma yashafe tamkar wani rami baitaba wanzuwaba takarkashin kasa sarki kurungu yake tsula gudu tamkar kifi acikin ruwa kwatsam sai sarki Kurungu yabaiyana awatni Lambu yaketo kasa yafuto kaikace macine yakorobera acikin ramisa yabayyana agaban wasu yammata masu gyaran kayanlambu turkashi ai koda Sarki kurungu yai ido biyu da yammatan askandariya sai yakusa zaucewa tsananin kyansu yafurgitashi yakama Sambatu yanacewa tabbas mace inbana Birnin Askandariyabace to namijine kawai da kayan mata yayunkura yasheko da gudu yasunkuci daya yadaki kasa kasa taburme ya afka ciki yacigaba da tsula gudu acikin karkashin kasa bai tashi bullaba sai agaban dokinsa ya ajiyeta yazuba mata idanu tsananin kyau kamar yacin yeta kawai sai budurwan wannan tadakamai tsawa tace kai wawa sakarai shinkana tsammanin awannan duniyan akwai wani sadauki mai zarra gamiga cikar sadaukantaka dazai iya sace mace daya daga cikin yammata Birnin askandiriya sarki kurungu yakyalkyale dadariya yace yammata gashi nadaukoki tai murmushi tace mahaukaci duba bayanka Kurungu yawaiga sai kawai yai arba da Yarima Maxruk bisa kan toran giwa mamaki yakama Sarki Kurungu tace to mahaukacin sadauki Sai kafuskaci Jarumina Yarima Mazruk in har kakaishi kasa to nikuma nama alkawari Zambika babu Gardamaaa TO ABOKAILOKACIN ABINCI YAYI SAI KUDAN JIRANIIII < SARKI Kurungu yakarema yarima Mazruk kallo yaganshi amurde acure adunkule yajinjina acikin ransa yace tabbaS dole asami karfi da jarumta awannan halitta Mazruk nabisa toran giwa yadakama Sarki Kurugu tsawa yace kai bakintakadari shaidanitabbas kayi kuskure kuma ka aikatababbanzunubi daka shiga kasarmu kadauko yar uwata Salwa lallai kanada zabi biyu kodai kasanya takobi kayanke kanka da kanka kokuma immaka wankan wuta Koda Sarki kurungu yaji kalaman yarima Mazru ykakalleshi yaga cewa tabbas mazruka dukda yanada kiran sadaukanta tokaramin yarone Sai ransa yabaci yakama kyarma zuciyarsa tafara tafarfasa yakwarara ihu yace kaiyaro lallai kayi ganganci dake tunani rabani da Gimbiya Salwa tabbas koda za atara mazaje birnin Askandariya tobazasu iya rabanida itaba yarima Maxruk yafashe dadariya gamida tsalle yadiro agaban Sarki kurungu yasanya takobi yaxana wani zaga yayyan layi wanda yakewayesu yakasance sarki Kurungu da Mazruk sunkasance acikin da ira daya yarima Marzuk yace zamu gabxa yaki tsakanin nidakai lallai dayanmu bazai futaba kuma kasani koda kayi niyar futa tonikuma bazan kyalekaba alokaci guda suzare makamai sfara tafka yaki hoho nanfa kura taisama guri yahadu yai bakinkiri bakidaya dajin yadauki rawa tamkar dajin zaikife lallai wani wanwani tabbas yau sarki kurungu yagamu da gamonsa domin awannan gumurzu saida yarima Mazruk yayanki Sarki kurungu sau bakwai tsananin masifa da bala i saida yakasa yakin yakoma karekai tsanannin kaisara damiyagu hare hare da Mazruk kekaima sarki Kurungu saida yalalata takubba goma amma shi Mazruk datakobi daya yake amfani Wuya tai wuya Kurungu yanemi futa awannan zagayen layi dasuke ciki amma Mazruk yahanashi dama koda sarki Kurungu yafahimci cewa awannan zagayen layin yarima Mazruk keda niyyar kasheshi sai yaitamaza yatttare karfinsa bakidaya yashammaci Mazruk ya gabzamai naushi yabbas yayi sa a domin saida yarima Mazruk yai sama kamar zaifada kasa amma saiyai katantanwa asama yadawo yadire agaban Kurungu tabbas Sarki Kurungu yaga bala i damasifa domin can cank Mazruk yadamki wuyansa yashiga lodamai ruwan naushi tamkar saukan ruwa koda Sarki kurugu yatabatar zaimutu ahannun yaro karami bayan yayi gwarmaya atsaninaljanu da shaidanun mutane sai yasabi makirci irinna tsofaffin mayaka kawai sai yadauke numfashinsa tamkar yamutu koda Mazruk yaga cewa sarki Kurungu baya motsi saiyamakashida kasa yaciro wata karamar wuka yakama kunnin Sarki Kurungu yayanke tsanani zafida radadi saida sarki kurungu yaikamar yakwarma ihu amma sai yadaure domin yasan mutukar yagaza yanunacewa baimtuba to sai Mazruk yai gunduwa gunduwa dashi Gimbiya Salwa tarumgume dan uwanta jaruminta Yarima Maxruk tace dakyau gwarzona ginshiki askandariyayamikamata kunnin sarki kurungu dayayanka yacemata karbi kunnintsinanne amatsayin kyauta takarbagamida kara rungumeshi can cak yadagata yadorata akan giwar yashige gaba zasu komabirnin askandariya koda sukainisa subace sai Sarki Kurungu yasaki Numfashinsa agala baice yatashi yazauna yana haki yai wasu zane guda uku sannan yashare yakira wasu sunaye marasa kangado sai kasa tatsage kawai sai yafada ciki sannan takoma tashafe saida yai kwana uku acikin karkashin kasa sannan kasa tatsage ajehoshi waje tabbas yasamu lafiya sumul amma bakunni daya gakuma miyagun tabo Sarki kurugu yamike yadubi sassan jikinsa yagako ina tabo yashafa kunninsa yaji baguda daya kawai sai yakwarar ihu yakama kaiwa yana komowa adokar daji tabbas yasan fuskantar jaruman askandariya bala ine to amma yanaji aransa bazai iyakomawa fadarsaba mutukar bai malki mata daga Birnin askandariyaba sai yabaje kasa yakama wasu cakalkalen rubutu yatattara kasan yasanyaruwar yakwaba nantake yasarrafa wani zobe nakasa yasanya zoben ababban danyatsarsa yakalli zoben sai yafashe dadari lokaci guda yahaderai kamar yahadiyi kunama yakalli zoben yasa hannu yamurza zoben take wani siririn hayaki yakama futa akan zoben hayakin yataru awuridaya kawai sai wani garjejekato sadaukin aljani yafoto acikin hayaki yarugo da gudu shima kurungu yaruga aguje surungume junasuna murna saida sudaukai tsawon lokaci ahaka sannan surabu Garjejen kato yadubi Sarki kurungu yace yakai abokina menene yasa kakirani bayan kayi rantsuwa bazaka sake nemanaba Kurungu yace kaico ai dole itace kanwar naki lallai yau akaro nafarko arayuwata nakarya alkawai wanda tun ina yaro bantaba yace kasani yakai aljani Durmal nayi karanbani kuma natari aradudaka nantake yabashi labari abindakefaruwa aikoda aljani Durmal yaji cewa sarki Kurungu yai karo daYarima Maxruk sai yakwarar ihu sannan yafadi yaima Kurungu sujjada yakamamai kirari sannan yace yakai abokina wani taimako kakeso namaka sarki kurungu yace kataimakeni immallaki Gimbiya Salwa aljani yace tabbas saikahada runduna maitsananin karfi tamazajen fama ta zunzurutun sadaukai miliyan dari Sarki Kurungu yace to yanxu a ina zamu iya hada wannan tawaga kafin muhadatama ai mun tsufa aljani Durmal yafashe dadariya yace awannan daji akwai wasu mutane arnan daji tabbas tsantsar sadaukaini kuma jarumaine na inna naha sunada tsananin taurinkai dakuma taran aradudaka sun gwabza yaki dasamarin askandariya sau bakwai amma kowani shashi sai yaji ajikisa tabbas makiyan junanekuma kowanne natsoran kowa wannanne yasa suke zama dar dar dajuna tomukar kamalki sarautan wadannan mutane daki birnin Duf to adadinsu yazarce miliyandari Kurungu yace to tayaya zanmalki wadannan mutane har injuyasu Aljani Durmal yace suna bautar watatakobine mutukarkamallaki wannan takobi kamallaki zuciyarsu ANKAWO SHAYI YAKIN DUNIYA part 3C Aljani Dumal yace wa yannan arnan daji sunanan atsakiyar dajinnan suna yakinsu Jurwa tabbas suna tsananin tsaro awannan yanki ta yadda ko bakon dabba tashigo wannan yanki suna ganeta dafarkodai nidakai zamu jarba sa armu wajan shiga yankin Jurwa takar kashin kasa in musami dace zamu wuce tarkona uku masu mutukar hadari mutukar muwuce wadannan tarkuna zamu tsinci kammu akatangar Birnin Jurwa to anannefa za ayita domin koni bansan tayadda zamu shiga cikin Birninba Sarki kurungu yace lallai zamu jarraba wannan dabara domin Nisan kwana saida gwaji sai surike hannun juna susabi wasu hardaddun kalamai nasur kulle take kasa tazukesu lallai tsafi gaskiyar maishi haka suka dinka keta kasa suna wuce wurare masu hadari dankari suna cikin tafiya sai sukaji sun tsaya cik abin mamaki sukai sukai amma sukasa gaba sukasa baya aljani Dumal yakalli Sarki Kurungu yace wannan itace tarkon farko kasani damuna bisa doran kasane da yanzu munzama tarihi dominakwai tsagoran jarumai da hatsabiban bokaye wanda kwata kwata basu hada hanya da tausayi ko imaniba saboda haka yanzu sai musan abinyi lallai muddin bamu cigaba datafiyaba nanda sa a daya tabbas zamu hallaka hankalin Sarki Kurungu yatashi yasabi zantuttuka marasa kan gado yahada hannayensa biyu yarufe idanunsa yadage dakaranto tsumburakai da tsatsube tsatsube yahada gumi Sharka kamar wanda atsamoshiateku canwani hayaki yagauraye guri akawai kara gamidagunji saiwata mummuna halitta tabayyana mara kyangani halittar tayigirman giwa uku tataso musu ahaukace yanada wani katan kaho mai tsawo da tsini tana tafiya kasa naneman ruftawa aljani Dumal yace da kurungu sai kabude idanunka domin katono tsuliyar dodo take yabude idanunsa sai yai arba da mummunan halittan yadubi aljani Dumal aljani yaidarya yace mutukar mukai nasarar kashe wannan halitta to zamu sami daman cigaba da tafiya akarkashin kasa mutukar kuwa mukasa hallakata tonanne makabartanmu wohoho Sarki kurungu ya zaro wani mashi yakwarara ihu yafalfala dagudu yai gabadaga da halittannan nanfa suka fara dambarwa da dauki badadi shima aljani Dumal ya afkamata amma sai tazame musu alakai domin da tadaga kafarta tamaka akasa to bakidayansu sai suzube akasa tai sa a tasuri aljani Dumal ta wurgashi sama saida yai kolikoli sannan yayo kasa hallittantasaita aljani da kahonta maitsini jira takeyi tafarkeshi tabbas aljani yafuta ahayyacinsa kuma yasadakar cewa yamutu domin yakasa koda motsawa saura kiris yasauka akahon sai Sarki kurungu yadaka tsalle gami da alkafura yasa kafa yadaki kan halittanna duk girmanta saida tabaje akasa aljani Dumal yafado aturbaya sarki kurungu yatasa ahalittannan dasara da suka tafusata taikumaji tasa kai tagabzamai duka tuni yabaje akasa tamkar yamutu tadaga kafafuwanta sama daniyyar takeshi yai kumaji yakauce kafannata ya sauka akasa take kasa taburme wani wawukekn rami yawanzu tamkar rijiya aljani yayo kanta tabaya tasa kafarta nabaya tamakamaikaitsaye yasume koda sarki Kurungu yaga cewa indai basu zage dantseba tokuwa halittannan zata hallakasu sai yakwarara ihu yadaki kasa yajefar da mashinsa yasanya hannunsa agadan bayansa take yazarowani bakin gatari nakarfe yakara zuba kururuwa yafuskanci halittannan yadaka tsalle sai gashi agadan bayanta nanfa yashiga aunamata miyagun sara marasa adadi tirkashi tsananin masifa takama juyi tanaturza tarasa yadda zatayi taita juyi inda Sarki Kurungu yaimata kaca kaca yatakarkare yagabzama katon kahon wani bahagon sara dabban tairimi gamida wani kara Kurungu yakara zabgamata sara kawai saita zube akasa inda Sarki Kurugu yadaka tsalle yadire gamida raruman mashinsa yasoketa awuya take taburkice tamutu aljani Domal yakwarara ihu yakamama Sarki Kurungu kirari yana cewa sannu kurungu mugun sarki gagarabadau uban mazaje turnuku fadan iblisai wane mutum wane aljan sannu mutum da rabin wani mutun saikai biri dagatari kashe maigona kura mai cefanen almuru kowa yabika tabbas zaiyi asara ko baiyi takudiba tabbas zaiyi taransa Sarki kurungu yakwarara ihu yadafa aljani Dumal yace muje abokina suci gaba daketa kasa tamkar masu iyo aruwa saida sukai kwanaki bakwai suna tsuga tafiya basu hadu dawani hadariba arana natakwasne suna cikin tafiya kwatsa sai sukai karo dawata gagaruman wuta tanaci gaggagagga tamkar zata kona duniya tsanani zafi saida suji kamar zasu narke wutar tamamaye ko ina tabbas babu wata hanya dazaka iya wucewa indai batacikin wutar zakaratsaba sarki Kurungu yadubi aljani Dumal yace yakai abokina ina mafita awannan takin aljani yai wani ajiyar zuciya yace kasani yakai abokina lallai akwai wasu kumaka guda bakwai na siddabaru akusa da wutarnan dayadaga cikinsushine shirrinwannan wuta lallai sai kashafi kansa kakumasum baceshi toshinezaimotsa yawuce gaba mu bishi abayayawucedamu sannankasanigumakannan irinsudayane amma tabbas shi shirrin wannan wuta ma abociyar ruruwa yadawani alama data banbatasu wanda gane wannan alama todai dai yake daneman babu sannan kasani idan katabi gunkin da bashibanetofa katabomana masifa da bala i lalllai mukar katabi wanda bashiban to zai wuyamurayu tabbas da yuwan nanne makabatanmu Sarki kurungu yakalli aljani Dumal yai murmushi sannan yafuskanci wutannan take gumaka guda bakwai subayyana duk iyakulanka da luranka baka isa ka iya gane wani banbanciba kawai sai yanufesu yana zuwa gabansu yadaburce yarasa wanda zai taba kawai sai yaikuru gamida shahada yamika hannu zaitabi Gunki na hudu Aljani Dumal yafurgita yakwarara ihu TO ALJANIMA YATSORATABALLENINAFECEMUHADU AKICIN DOMINKUTAYANI DIBAR FATEN DOYA TAJI WAKE MALAM YAKIN DUNIYA PART 3C LOKAcin da Sarki Kurungu yakai hannu zaitaba Gunki sai aljani Dumal yakwara kara gamida kururuwa yadora hannu aka domin yatabbata Sarki kurungu zai jangwalo masifa da bala ii aikuwa hannusa nadira akan gunkinnaN sai kunkin yaiwani girgiza take yamotsa yasa kafa yabanke sarki Kurungu sarki Kurungu yai sama sannan yafado timm dakyar yadaure yamike kaico ai yana mikewa kawai sai yai arba da gumakannan bakidaya sunmike sunzama wasu zabga zabgan aljanu suna rike damiyagun makamai dama da hogo dankari kurungu yamike yadubi Aljani Dumal yace ranar tafiya lahira natabbata rannan babu zama duniya tabbas tsakanin muda aljanunnan dole wasu suga bayan wasu inafatankashirya da mutuwa ko rayuwa kawai sai yazare takobi yakarci kasa yafalfala aguje yanufi aljanunnan bashiri aljani Dumal yabi bayansa sukai wani taho mugama da aljanunnan akai kwaram kwatsam wani miya taccen kara yatashi nanfa yaki yasarke masifa tawanzu tabbas Sarki Kurungu da aljani Dumal sunyi karanbatta da karfan kafa mai wuyar kwancewa domin sun sha bugu damaka gamida yanka awuri hatsabiban guma kannan dasurikide suzama aljanu wani abin takaici shine basajin duka domin duk lokacin da Sarki Kurungu ko aljani dumal su daki daya daga cikin aljanunnan to dole sai yai jinyar hannunsa domin tamkar yadaki dutse haka zaiji hannunsa gashikuma uwa uba kaifi da tsini sam baya ratsasu sunyijina jina inda tuni aljani Dumal yafiddarai darayuwa yabaje akasa dakyar yake numfashi jira kawai yake yaji wani aljani yakarisashi amma shi Sarki kurungu sai yature yaja daga yaki badakai bori yahau sukai ta kwatsa masifa shida gumakannan can wanidaga cikin aljanunnan yatakarkare yashammaci Sarki kurumgu yakifa mai wani kwakkwaran Naushi akirji tsananin zafin daradadin naushin saida yakwarara ihu yai sama yafado kasa kimm tsananin
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment