Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

unbangijinnaki yakareki daga ukubata afusace natunkareta saita ajiyeJaririya Zindiya tasa gwui wowintaakasa tadaga hanna yenta Sama tana tarokon kariya daga uban gijinta kawai sai nanufi Jaririya Nasriya inadabda daukanta sai wani jan Haske yaxagaye jaririyarnan aikoda namika Hannu zandauketa dankari aisai wani masifaffen xafi daradadi yashiga ilahirin jkina yaratsa kwakwalwana tsananin azaba saida nakwarma ihu najada baya gabadaya jikina yanemi kamewa kawai sai Zindiya tabushedadariya tacemin kinga kariyar uban gijinako Allah kenan sarki guda daya Mahaliccin mutum da aljan afusace nakama Suburbudo kalaman tsafi komainawa yadawo daidai nakara yunkurin daukan Jaririyar Nasriyya amma saiwani masifaffen zafininkinnada yakara ratsani nakara kwarmaihu gamida janye hannuna Saida na jarraba daukan Jaririyarnan Sau goma Shabiyyu amma nakasa daukanta ai sai nafusata nakwarma ihu na falle takobi naikan Zindiya idanta arufe wajanneman tsari awurin ubangijinta dan yakaremata jaririyarta tuni nasa kafa na banketa Zundiyya tai sama tafado nakara kwalloda ita saida taidungure sau uku takarye akafa dahannu takasamikewa saboda tsananin dakuwa tama kasa magana namatsa kusa da ita naceda ita idan ubangijinki yakare jaririyarki toke waxai kareki daga kaifin takobina dakyar tacemin Allah ubangijin musulunci afusace nadaga takobi zan sare kanta kawai sainaji andakamin wata tsawa mai furgita maza tabbas tundanake aduniya bantaba jin dakakkiyar murya irintaba natsaya cak sannan na juya don naga ma,abocin tsawannan Sai Axifa tadubi Samarin askandariya tace Shin kunsan dawa nai arangama tai murmushi tace kuje kukwanta domin gobe zan baku wani zazzafan horo Al amarin sarki Kurungu da jama,arsa kuwa saida sukai kwanaki tara suna keata gudu atsakiyar wannan dutse batareda Sun haduda wani tashin hankaliba kwatsam arana na gomasai sukaikicibis da wani bakin daji agabansu dajin bakinkirinne ba aganin komai nagikinsa sai tsanani duhu dankari Take Sarki Kurungu yaja linxamin dokinsa yatsaya bakidaya runduna tatsaya nanfa akai curko curko domin wannan bakin dajin baxai shigu dagarajeba Sarki Kurungu yakalli fuskokin dakarunsa sai yaga bakidayahankalinsu yayi mutukar tashi kawai sai yabushe dadarya saida sannan yadaure fuskayace yaku maxajen Fama lallai kusaniFaduwar gaba asaran namijine tabbas babu matsoraci sai asararrelallai kusani wannan daji shine akematake Ihunka banxa tabbas ganinkudashi acikin bakin duhu batareda kunga miyagun halittun dake cikiba toshine Samun nasaranka ammatabbas daxakuga balbalin bala indake cikin wannan daji todayawadaga cikinku sai sunyi futsari awandunansu kuma dayawa daga cikinku sai sunmutu atsaye dankari ai saidakaru suka fara zazzare idanu jisuke kamar su sheka aguje Sarki kurungu yakara kecewa dadariya yace saini kurungu mugun kifi ni kuramaicefanen almuru ni birida gatari kashe mai gona kowa yabini zaiy asara kobayyi tadukiyaba zairasaransa yamurtuke fusaka yace kowaya yashiya yanxu xannuna muku masifun dake cikin wannan daji nanne zuku tabbar dacew dajin yaci sunansa YAKIN DUNIYA PART 7[I] sarki Kurungu yarafka ihu yadubi dakarunsa yace kowa yashirya yanxunnan zakui toxali damasifar dake wannan daji sai yadauko wani Farin dutse yakama karanto wasu kalaman tsafi takedutsen yakama kauri yakama canxa kala yaibaki yaikore karshe dutsen yakoma jawur kamar garwashin wuta kawai Sai sarki Kurungu yacilladutsennan take haske dutsen yagauraye ilihirin bakin Daji da haske dankari aisai gawasu mugayen aljannu masu siffan batoye suna Shawagi acikin daji sannan akasan dajin wasu kafta kaftan aljannune masu suffan dorinan ruwa saikai kawo sukeyi adajin kamar mahaukatan zakuna sai wannan dutsen da sarkikurungu yajefa yafado kasa take hasken yagushe duhu yamamaye daji wohoho ai tuni wasu jarunman sun fashedakuka inda wasu sunjike wandunansu da futsari wasuko sai suka gyara tsayuwa suna jiaran umurni sufadadajinnan dankari Sarki Kurungu yakwarara ihu yafara magana yanacewa yaku mazajen fama lallai kusani maza suke maganin maza tabbas karo da maxa badadi amma tilassai munkara domin kusani babu wata hanya daxa mubi muwuce faceta wannan daji maidauke da miyagun aljannu da hatsabiban halittu kala dubu sannan kowacce muguwar halitta dake bakin daji to yawanta yakai milyan guda yakara kwarara ihu yace kuma kusani da xakace bari kajuya dabaya kakoma inda kafoto tabbasda saika gamu dabalbalin bala inda koni Sarki Kurungu baxan iyatunkarantaba yadanyi shiru yazubama dakarunsa ido gamida yin nazarin fuskokinsu sai yaga alamar dakewa da turewatabbas tsoro yafuta aransu ayanxukawai Yabusheda dariya yakama kirari yanacewa maza maganin maxa wubatakisa jiki ya iya zuciya tadaure yakwarara ihu gamida daga murya yace yaku tawagar hatsabiba gamayyar mutunda aljan dodannida miyagun dabbobi lallai zamu keta wannan daji sannan zanjefa dutsen tsafi da xai haskemana wannan bakin daji na tsawon sa adaya kacal dan haka duk rintsi duk bala i komai masifa yaxama dole kafincikan sa,adaya muketare wannan daji duk wani dakare mutum ko aljan dodo ko dabba da yabar sa aguda tacika yanacikin wannan daji baikai iyakarsa yaketareba to yahalaka domin wutar tsafi zata mutu kuma tabbas koni nasake wutar tsafin tamutu inaciki dajin duhu to har abada na halaka sarki kurungu yai tsawa dakaru suka kame tareda girgixa makamansu sai yaciro farin dutse yakama sukalle tare da karanto karatun sidda baru take dutsennan yakama turiri yakama sauya kala take dutsen yaibaki yaxama shudi yakoma yakoma jajajursai yakwarara ihu yajefa dutsen sama take dutsan yai sama yaje yatsaya awannan tsinannan daji take dutsen yahaske dajin duhu bakidaya komai nadajin yabayyan kawai sai sarki Kurungu yace maxaje mu afka dajin duhu lallai wannan yakine na dagani saini ma,ana babu taimako kowa yaceci rayuwarsa asa aguda tabbas duk wanda yahaura haka tomutuwa tatabbata akansa wohoho aidakaru mutum da aljajan sukwarara ihu gamida kururuwar maxaje suka afka cikin dajinnan dankari ainan akai alaragaf akai kwaram kwatsam yaki yasarke aljanundajin Duhu suka afkamada dakarun Sarki kurungu da masifa inda sukuma suka taresu da balbalin bala iiiinanfa akafara cinikin rayuka afaramisayaen dantse da dantse karfi dakarfi turkashi awannan yakine Sarkin yaki makau yanuna tsananin jarumtarsa gamida hatsa bibancinsa domin saida yaxamema halittun dajinnan annobar mutuwa yaka rikamusu kisan gilla kashesu yake tamkar barnan iska dmin duk inda yasa gaba saidai karinka ganin zubar gawawwaki saboda haka sai dakaru sukarika bin bayansa suna karisa wanda yajigatasu Zabba,u azaba daa da aljani Murgui suka rike wasu dogayen masu sukarika suke makiya tabbas duk aljanin dasuka suka take yake kamawa da wuta inda Daxau da Dodadninnan shida suka afkamada aljannun dajin duhu dawani masifar yaki da kumbunansu suka rika yaga aljannunan gida biyu suna watsarwa tabbas ana bigi inbuga adajin Duhu inda dakarun Sarki kurungu sukarika babbake makiyakamar karmami matsala daya sukefuskantar awannan gumurxu shine aljanu masu suffar batoyi dasuke shawagi asama suna watso wuta suna konesu kamar kwari hankalin Sarki kurungu yatashi ganin jama,arsa suna galaba akasa amma tasama aljannu masu sufar batoyi najika musu aiki tabbas inbaiyi wani abubatokuwa za akararradasu aisai yakwarma ihu gamida kururuwa yakama jika yanabatsewa yafara sakin wasu sarkakkun kalamai natsafi takesarki kurungu yarikida yaxama wani katon batoyi yakwarara ihu gamida girgxa sai wasu batoyinsamada miliyan guda sukafuta ajikin sarki Kurungu take sukai sama wohoho aisai sukarika kakkabo aljanu masu siffar batoyi kasa suna kumakone wasu asararin samaniya cikinlokaci kankani suka gamadasuatare suka dirokasa wohoho anan aljanun Dajin duhu sukakoka domin kisan kiyashi Sarki Kurungu da jama,arsa suke musu tuni dayawa dagacikin dakarun sarki kurungu sukai iyakardajin sunfuce sa,a guda nacika wutar tsafi tamutu wani bakinduhuya gauraye dajin nan wanda yahalaka yahalaka mai tsawon kwana ya tsira koda kurungu yakalli jama,arsa yagacewa tabbas sunyimugun raguwa domin dayawa sunhalaka awannan daji sai yakwararaihu yakama sambatu yace karyanetabbas dan halak akema yarama bamutum marar asaliba Sarkin yaki Makau yadubi Sarki Kurungu yaceyace yashugabana meke shirin aikatawane badai kace zakakoma cikin Dajinnanba Sai Kurungu yakeceda dariya yadafa kafadar Sarkin yaki makau yace baxan komacikin dajinba amma halittun dajin kaf bazasuci gabada rayuwaba kawai sai yakama karanto dalamusantsafi gamida nasurkulle yanuna dajin da yar yatsansa take wani haske yafutaahannunsa yafada dajin dankari aisaidajin yakamata wuta bakidaya yakone kurmus KURUNGU KENAN YAKIN DUNIYA PART 7JJ Bayan Sarki Kurungu yakone dajinnanbaki dayansa saiyakwarara ihu yadubi jama,arsa yace kowayashirya zamucigabada tafiya sannan kusani Sauran masifa dayace tarage mana agabmmu lallai idan harmuka wuce bala inda dakegabammu to zamu fada yankin nahiyar Shmmace saidaifa kusani masifar daxamu tunkara agabammu taninka masifardake cikin dajin Duhu saudubu kodajin wannan bayani Sai Sarkin yaki Makau yadubi Sarki kurungu yace yashugabana wannan wacce masiface haka Kurungu yabushedadariya kamar baxaidainaba can yamurtuke fuska yadubi sarkin yaki Makau yace ai wannan masifa annobace sannan balbalin bala iine tabbas tunkarar wannan masifa daidai yake da dakafada rijiya adauki katon dutse ajeho maka bakidaya dakaru Sukai curko curko kamar tsoro yakamasu Sai Sarki Kurungu yabusheda dariya yace kai mazajen Fama lallai kusani anacewa maza suke maganin maza to kusani awanan karon agumurxu nagaba zamu gwabxa yakine da mata masu dakama mazaje kashidan kari ai sai mamaki yakama dakarun Sarki Kurungu sunajin cewa yadda suka yarda dakansu sukejida jarumta gamida jijidakai tayaya rundunar mata zasu furgitasu koda Sarki kurungu yaga jama arsa sunsami kwarin guiwa sai yabushe dadariya yahaye dokinsa yaigaba dakaru suka rufa masa baya suka nufi birnin mata al,amarin samarin askandariya kuwa bayan sun sami natsuwa daka horan yakin Da ummu askandariyya tabasu saitaci gabada basu labari tanacewa lokacinda na waigo sai nai toxali dawani kyakkyawan saurayi tabbas a iya yawace yawacena afadin duniya banta ganin mutum mai kwarjini kamarsaba domin awannan lokaci inatakama da karfin dantse da jarumta dakuma ilimintsafi saboda haka girmankai da izza nadibata amma danai toxalidashi saida zuciyata tabuga naxuba masa ido ina kallonsa kawai sai yadakamin tsawa yace kebakar axxaluma wani xunubi wannan baiwar Allan ta aikatamiki kike kokori hallakata afusace nace mishi jini jaririyarta nakeso insha domin inrayu yadakamin tsawa yace karyane lallai Allah bai sanya jini yaxama abin shan dan adamba saboda haka kikamagabanki tunkafin hukuncina yahaukanki ai saina fusata nacika nabatse natakarkare nakwarara ihu maitsananin karfi wanda yai sanadiyar tarwatsewar dabbobin dawa afusace nace kai wanene meke takamadashi harkake kokarin bani umurni Saurayin yaidariya gamida murmushi yace Nine Nawas bn Hammas maitakamada ikon Allah nakarahassala nazare takobi naikansa inacewa to bari inga ikon Allah naka shima yazare takobinsa yayokainamuka hadu atsakiya mukai kwaram nanfa yaki yasarke atsakaninmmu mushiga kaima junanmu Sara dasuka tabbas niransa nake nema amma shi kawai wasa yakeyi dani domin yasamidamar daxaimin illa amma sai yaki taba lafiyata tabbas tundanake karo damaza bantaba karo da gwarxo kamarsaba yafikarfina kota ta ina domin akarshe danai nasaran yankansa akafada ya fusata yasauyamin Salon fada take yakwace makamaina bakidaya dakarfin tsiyayagur fanardani abisa guiwowina nagwada duk wani tsafida nasani amma tsafi baya tasiri akansa shine yaimin kashedin cewa mutukar nakara yunkurin hallaka Zundiyada yarta toshine zai zamo ajalina ban hakuraba saida nakai mata hari sau uku amma sai yabayyana yaxame mata garkuwa ahaduwana ukune yasa takobi yaimin wannkan wuka yaimin fatafata dajikina tabbas nakusa mutuwa ammada yake inada tsawon rai Sai nai jinyar kwanaki arba in natashi naba kaina horan yaki na kwanaki arba in domin karatun karar zundiya kwatsam saina Samu labarin Mutuwar dan uwanku Mazruk to Shine dalilin dawowata Birnin askandariyya Ma,aruf yadubi azifa yace yake Ummu askandariyya shin yanxu acikin aljanu biyunnan Sahibunnari dakuma Sahibulbardi dakuma Sadauki Nawas bn Hammas waxamu tunkara Azifa tamike suma Samarin askandariya sukamike sai tadafa kadan Ma,aruf tace dakyau dana tambaya mekyau tadaga murya tace yaku samarin askandariyya kusani ahalin yanxu Sarki Kurungu da rundunansa gamayyar aljanu da mutane nadabda isa birnin mata mutukar yainasaran keta wannanbirni yafice toba makawa cikin kwanaki bakwai zai isa nahiyar Shammace yafuskanci tsumindage saboda haka muma kai tsaye zamutunkari Aljanunnanne guda biyu lallai awannan karo dole sai sun mutu mutukar mukai nasaran hallakasu to muma zamu isa Nahiyar Shammace akwanaki bakwai kunga sai mui kicibis da Sarki Kurungu da rundunarsa mui uwar watsi awannan gumurzune za,asan suwaye zasu sha tsumin Dage shikuwa Jarumi Nawas bn Hammas inajin ajikina cewa zamu hadudashi awata duniyar nadaban Kawai Saitadaka Tsalle tahaye dokinta tace kubiyuni Yayana Domin akwai YAKIN DUNIYA agabanmu Bakidaya suka Sakarma dawakansu limxami sufuta aguje kamar zasu tashisama TOFA NINA RASADOKIFA An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

YAKIN DUNIYA PART,8A Locinda Azifa tahaye dokinta saisuma samarin askandariyya suka rufamata baya saida sukadauki kwakibakwai suna fafata gudu adokardaji akwana,natatkwas saisuji yanayin dajin yasauya wani masifaffen sanyi yakarade dajin cik Axifa tajalinxamin,dokinta tatsaya suma samarinaskandariya sukaja sutsaya sukai layi abayan Azifa sai Azifa tace yakusamarin askandariyya lallai kukasance cikin shiri domin yanzu zamui arangama da tsinananne alja Sahibulbardi kamar anajiran tarufe bakinta sai asakitsawa tamkar tannatsa dankar aisai aka barke daruwan Sama kamar da bakin kwarya take koramu sucika subatse sukarika ambaliya kwatsam aka fasa wani ihu gamida kururuwar maza hodijon aisai Aljani SahibulBardi yadiro daga Sararin samaniya yana rike da wani guduma da akayita da zallar kankara Turkashi Axifa takarema aljani kallo taga yaninkada girma Sau bakwai kaurida fadi dankari lallai yauneZa,yita takare Azifa takwatsatsa ihu tace yaku Samarin askandariya lallai kada wannan tsinannan aljani,yarayu sai suka kwarara ihu gamida kururuwa suka afkamaSa nanfa yaki yakacame atsakaninsu Tabdijamm lallai yau aljani yaikaro dahatsabiban banu adama domin Samarin Askandariyya da Axifa sun budema SahibulBardi kofofin masifanyaki sukariki,tashi da miyagun Harehare,tako ina sai kaftamar Sarada Suka sukeyi saida kash wani abin tashin hankali Sam kaifi datsini basa tasiri acikin aljani Sahibul Bardi duk,inda sukaftamai sara ko yanka amaimakon,aga jini saidai kaji cus kamar sun caki Kankara hankalisu yatashi aisai aljani yaikururuwa yafusata gamida hassala ya,afkamusu dawani axabebben yaki bakidayansu yawatsasu kafcikinsu babu wanda baimakama gudumannanba bakidayansu suka baje atabo sukaidama dama acikin tabo atare suka mike,sunamaida numfashi sama Sama aljani SahibulBardi yadubesu yabushedadariya yadakama Azifa tsawa yace ke Shaidaniya kinkasa kasheni,shine kigayyato yayanki tokisane kingayyato,sune ixuwaga mutuwarsu domin dake dasuyau saikum,mutu,ahannuna kafin Axifat,tamaidamar damartani sai Ma,aruf yakwarara ihu yadaki kasatake wata kujera tabayyana yaturata gaban,Azifa yace yake ummu,askandariyya kixauna akujera kikyalemuda tsinannan aljaninnan domin mununamai mai,laya yakiyayi mai zamani lallaimune ajalinsa aljani yabushedadariya yace dakyau inkasheku uwarkuna,zaune tanakallo kuma ba,abindazata iya sai yakwara,ihu yace yarakutaho inbaku mutuwakyauta dankari Ma,aru yace ina samarin askandariya sukace muna taredakai babban yaya Sai yace munama aljaninnan juyewar resheda mujiya sukaikansa shima yaikansu afusace sunadabda haduwa saiSamarin askandariya suka hada takubbansu guri daya suka buga wankara yatashi wuta takama takubbansu tamkar itacen wuta haka sukeci balbal da wuta kawai sai su afkama aljani dasarada suka tabdijamaisai lissafi yacanxa domin duk inda suka soki aljani sahibulBardi kosu yankeshi sai yakama dawuta take suka rudashi yatagaiyara yarika ihu da kururuwa tsananin ruwan sara da suka sai yakamada wuta take yakone kurmus aisai Azifa tamike takwarara ihugamida daga hannayenta Sama aguje Samarin askandariyya suka rungumeta tafashedakukan dadi tanacewa albarka tatabbata agareku yayana al,marin Sarki Kurungu da tawagarsa kuwa tundaga randa sukafuta adajin duhu suke tsula gudutamkar zasu kure Duniya saida sukai makwo guda suna keta sahara kwatsam sai suka hango bakar katanga Sai sukaja su tsaya Sarki kurungu yadaga,murya yanacewa yaku tawagar aljanu da mutane lallai kusani mun iso birnin mata tabbas bamuda hanyasai tacikin Birni wanda kuma atarihin birni wata halitta batataba ratsa birnin tafutaba arayeba nanfa dakaru sufara kallon juna Sarki Kurungu yakece,dadariya yace harkunkarayane tokusani suwadannan mataye atarihinsu ba,ataba Samun wani sadauki ko jarumi da yataba kashe kodaguda dayaba dakaru sukara shiga rudu Kurungu yadaga murya yace tabbas suna mutuwa amma bata hanyar kaifi da tsiniba saidai rashin lfyDankari aisai dakarun Kurungu suka furgita sufara kokarin jada baya,Sarki Kurungu yarafka ihu gamidatsawa,dakaru sushiga taitayinsu yafara magana afusace yaku tawagar mazajen fama kusani yazama dole muketa Birnin mata muwuce cewar kaifida tsini baya tasiri ajikinsu bashine kenuna kaifi da tsini baxaikashesuba aa akwaidai wani Sirrine ataredasu wanda,ba,aganoba yadaga murya yace kuma yau saimun gano wannan Sirri yafasakururuwa yasaki linxamin dokinsa,sa ya,afka birnin mata dakarunsa sukabi bayansa wohoho aisuna shiga cikin Birnin Sai aka rangada wata guda wanda takarade birnin mata bakidaya dankaraisai mata tsirara haihuwar iyayansu girdagirda sukarika ketowa kotako,ina sunataruwa,agaban tawagarSarki Kurungu,suka hada babbar tawagar,mata wanda taninka rundunar Sarki kurungu saugoma nanfa runduna tafuskanci runduna kwatsam sai akara rafka guda take rundunar mata suka daresaiga Sarauniyar mata Marsuba tabayyana itamatsirara tadubi Sarki Kurungu tadakamai tsawa tacekai shaidani kadade kanakashe mazaje toyau mataneajalin Kurungu yarafka ihu yace karyane yammata mace baxata iya kashe Dakarenaba balle,ni Uban sahaidanu Marsuba takecedadariya tace tokadubi dakarunnaka shin awan halisuke,aikoda yakallesu saiyaga bakidayansu sunshagala dakallon,tsaraicimmatannan sunmancema abokan gabarsun hankalin kurungu yatashi marsuba takyalkyale dadariyatace,susunamana kallon soyayyane,mukuma mundanamusu tarkon mutuwane kurungu yarafka ihu,yafisgi wata ciyawa yaiwani surkulle yatofama ciyawar takamada wuta wani hayaki yatashi yallube dakarunsa yakwarma ihu hayakin yayaye kawai saigadakarunsa sunkoma hayyacinsu suna ihuda jijjiga makamansu
YAKIN DUNIYA PART 8 B
Dankari nanfa akafara kallon kallo tsakanin rundunar mata dakuma rundunar Sarki Kurungu uban yankayi kamar an busa musu usur sai sukai kururuwa gamida gunji su afkama juna da yaki dankari guri yayamutse ashiga misayen takobi da takobi dantse dadantse lallai yammaza anji badadi domin kamar goji haka matannan ke yanka DakarunSarki kurungu a inda ko shi Sarki Kurungu tsawan sa abiyu ana wannan jarababben yaki amma kojini yakasa futarma damace daya gashi Sai lallasa dakarunsa ake gamida farke cikinsu tabbas yau me gumacuta shi ake gumama domin ran Sarki Kurungu yatashi zuciyarsa tahassala yafadama matannan da wani bala eh en yaki yashiga jarraba kofofi tsafi yana musu feshin wuta gamida ruwan kibau amma sai yazamo abanxa domin wutar tsafin da kibiyoyin suxama tamkar Ruwansanya acikin matannan sai kasari mace taxabgama mari takwace takobinka tasare kankan ko kuma tabude hannanyenta tararumi mutane kao aljanu kamar dari taritsasu sai taji sundaina motsi kai bala i yai bala ii masifa taimasifa rundunan Sarki Kurungu suka futa ahaiyacinsu suji kamar sutaka da gudu tabbas matannan na musu kisan kiyashi ba mutum ba aljanba duk halittan da yagifta gaban matannan tokuwa yaxama tarihi domin iya tsanani tsaurin ransa sai sunkasheshi anacikin wannan masifane Sai sarki Kurungu yatabba tarda cewa mutukar ace xa,acigaba da wannan bakin gumurxu to bamakawa kafin fadawar rana Sai tsinannu matannan sukashe mishe jama,arsa bakidaya kawai sai yasabi karanto wasu kalamai daga cikin kalaman tsafi yana wanidamdam yana ham ham kawai sai gari yacanxa kawai saidare yashiga duhu yamamaye ko ina haske ya gushe Sai Sarauniya Marsuba taitsawa take jama,arta suka janye jikisu suka fita afilin yai suja tunga agefe suka bar Dakarun Sarki Kurun cikin dimuwa datashin hankali Sarauniya Marsuba tadaga murya tace yakai Sarki Kurungu lallaikasani yaki abirnin mata dadare haramumne lallai badan shigar duhuba da bamakawa sai munkarar dakkarunka to amma kukiyayi haduwarmu daku gobe lallai dayabazai rayuba Sarki Kurungu yakwarma ihu yadurkushe bisa guiwowinsa Dakarunsa sukewayeshi gatulin gawawwaki maxajensa agabansa komotsi ko kifta ido ko numfashi Sarki kurungu bayayi haka suma dakarunsa suka kewayishi babu mai ikon magana ko motsi gari yabuga hadari yagangamo akece daruwan sama kamarda bakin kwarya amma Sarki kurungu bai motsaba dakarusama babu mai ikon motasawa al,amarin Samarin askandariya kuwa bayan sunyi murna da farin cikin Kashe aljani SahibulBardi Sai Azifa tadaga murya tace yara lallai kusani mataki daya yarage agaremu muriski Nahiyar Shammace tabbas akwai aiki agabanmu domin nasan tunda mukai nasaran kashe aljani SahibulBardi tokuwa zamuga sauyi a arangaman da xamuyi da aljani Sahibunnari tace yara kushirya take suka kame gamida Saramata sai kawai Azifa tai tsalle tahaye dokinta taima Dokinta kaimi taicikin dajiii suma dakarun askandariyya suka rufa mata baya suka cigaba da tsula gudu kamar zasu kure dunyar tafiyar kwanaki uku kacal sukayi sai sukaji yanayin gari yacanxa take wani masifaffen zafi yarufe dajin sama tai jawur kamar za ai ruwan wuta numfashi yananeman yadauke musu Azifa taja linxamin dokinta tatsaya Suma Samarin askandariya suka tsaya suka jeru abayan Azifa inda tafara magana tanacewa yara lallai kukasance cikin shiri domin wannan karone dazai zamo idan munyi nasara munkarya tarihin dajinnan nashekara Dubu baya shigo Idanko aljani yai nasara akanmu to tarihi zaicigaba dakafuwa mukuma namu tarihin yarushe kenankwatsam sai akwatsatsa wata tsawa mai baraxanar kashe dodan kunni take wasuyankuna nadajin sukama da wuta dankari ai sai aljani Sahibunnari yabayyaya ko ina ajinsa wutane keci balbal yadubi Azifa yadaka mata tsawa yace ke hatsabibiya lallai ke natacciyace woto kindage Saikin rusamana tarihiko to lallai kisani burinki bazaitaba cikaba keda ganin Tsumin dage Har abada Kawai Sai Azifa takyalkyale dadariya akarshe tadaure fuska tacema aljani kai Sakarai ai tarihinku yadade da rushewa tunda kananan yara suka hallaka aljani SahibulBardi tokaima Sune zasuzamo ajalinka kamar karen jeji haka 'ya'yana zasu kasheka dankari aljani yafusata yakwarma ihu yazarewasu takubba yafalfalo aguje ya afkamusu da yaki wohoho aisai suma suka fadamai da sarada suka nanfa suka raina kansu domin itakanta Azifa saida aljani yayanketa Sau hudu inda yaima Samarin askandariya miyagu tabbai akarke yabusumusu wata mahauka ciyar wuta taxagayesu tana kokari Hallakasu damkari Yaufa bakyau badadi domin hankalin Samarin askandariyya yatashi sunfara hango mutuwa tsirara wuta taci gabada matsesu tana kokari lakwamesu Azifa tai iya kokarinta wajan gwada tasirin tsafi amma takasa Tsaida wutarnan bakidaya wutar take wayesu kuma tako ina tahowa takeyi saura kiris wutan ta tarkatadasu Sai Azifa tai wani Sakaran ihu gami da ammaton wasu kalaman Surkulle tanuna kasa dankari tsafi gaskiyar maishi take kasa taburma Azifa da Samarin Askandariyya suka fada ciki kasata koma tashafe kamar komai baifaruba wutantamamaye gurin Hodijon aisuna isa karkashin kasa sai sukai kicibis da aljani Sahibunnari agabansu awannan karon bashi kadai bane aa subakwaine irinsu daya KAI NAFA TSORATA BANGAREN KURUNGU BADADI SAMARIN ASKANDARIYYAMA BADADI YAUFA TAKACAMEMA KOWA DOMINNIMA YAU KAZA TAMIN KWAI AMURHU JAMA,ATAIMAKO DA GIRKI
YAKIN DUNIYA PART 8 C Lokacinda samarin askandariya sukai arbada aljanu Masukama da irin suffar aljani sahibunnari sai hankalinsu yatashi domin sunyi gudun garane saikuma suka afkama zagodankari aisai sukafara hararan juna gamida yunkurin afkama juna Ran Azifa yabaci takwarara ihu tadubi Samarin Askandariyya tace kaiyara fashi bannan aiki lallai gudu saidan banxa kuma gudu Sai kare taitsawa tace mudamuke fuskantar yakin duniya Shinie wani aljanikwara daya yake nema ya illatamuharmuke nemangurin buya takarakwarma ihu tazaro wasu kananan gatura takalli Samarin askandariyya wani irin kallo mai nunidacewa kushirya Shirin mutuwa ai take suma Suka barka ihu gamida Zaro kaifafan kananan gaturannan sukalli aljanunnan guda bakwai sukai kumaji gamida gunji sukadaki kasa da kafafunsu sukaruga agujee suka afkama aljanunnan kamar balbalin bala iiii dankari akace wasa farin girkiyaki yakullu mai tsanani samarin Askandariya suka addabi aljanunnan sufutunesu
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment