Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

illallahu kai yaki sai dan kwarai domin dawani irin balbalin bala i atare sukai wani dawwa,manmansara take suka aika sama dakaru dubu goma lahira yaki yarin cabe yakaxance samarin askandariyya sukarika zzarya suna aika mazaje kiyama Ma,aruf yariki wasu takubba guda biyu yarika farke cikin aljanu damutane tamkar barnan iska dukinda yaratsa saida kaga gawawwaki naxuba kamar,yayan kanya aiki saidan gado yarima Saubana wasukananan gatura yarike yari tsalle tamkar biri haka yake dira atsakiyar makiya yana fashe kawunansu tamkar mai fashin kwakwa jini yafantsama yai tsiri yai watsi yabata kowa nan take aka samarda tekun jiniii Tabdiii jam yar auta Sadika tarikide takomar kamar wata shaidaniya tarika saukema makiya masifa tanaraba musu mutuwa kyauta harwani tsalle takeyi gamida shawagiasama tana feshin wuta wohoho aiki ai saida kayan aiki Mazaruka tarika gunji da kumaji tana rabama aljanu da mutane kyautar mutuwakamar zubarr ruwansama haka takezubar da makiya tamkar wutandaji haka take barnan ran al umma kai yaki bala inne sannan masifa bakyau lallai yau angamu tabbas yammaxa suji ba badadi domin duk inda kawulka sassan jikin aljanu damutanene ketashi sama, falle falle Samarin askandariyya suka rika yima makiya kai koda Sarki Kurungu yaga masifa da bala iii da Samarin askandariyya ke sasaukema jama,arsa sai yakwarama ihu yarika yima dakarunsa tsawa yanacewa lallai idan har muka amince tsinannun yarannan sukai galaba akammumunji kunya tarihimmu yayi munizamubar abin gori gayayammu damatammu dakuma daukacin ahlimmu yakwara ihu gamida tsawa yanacewa yaku tawagar mutanedaaljannu da dodannin kuima makiyanku runfa kutara bakincikinku datakaicinku kutuna da irin wahaladamusiba da mukasha ayayi tahowarmu sanna kutuna da irinkisan gilla gamida kisan kiyashi da tsinannun yarannan sukaima yan uwanku wohoho aisai dakarun sarki suhassala sutunzura sukunna wutar fansasukwarara ihubakidayansu sukakewaye samarin askandariyya suka taru suka lullubesu suhadu su afkamusu dawani yaki maitsanani tirkashi aisailissafi yacanxa domin saidaSamarin askandariya suka kasa maida martani surude sunemi futa ahayyacinsu sakamakon miyagun sara dasuka damakiya kesauke musu marasa kangado kowannansu saida ayankeshi gamida suka sama da gurarare goma goma jini yarika kwarara asassan jikinsu sukama layi da watan gaririya jirina dibarsu idanunsu yarufe sun fara ganin taurari mutuwa sarki kurungu yakwatsatsa ihu yace kai tsinannu kutara karfinku aguri guda kuturamin tsinannun yarannan Lahira dankari aisai dakarun sarki Kurungu suka rafka ihu gamida kururuwa sukaima Samarin askandariyya kuri atare sukabarka ihu suka nufi samarin askandariyya daniyyar yima samarin askandariyya wankan wuka gamida RUFDUGUUUU Tashin hankali wandaba,asamasa rana aisai Hankalin Ummu askandariyya Axifatul Axifa yatashi tahangame baki tatakarkare da watsa wani sakaran ihu hoho ai sai kasa takama girgixa bishiyoyi suka kama kadawa koramu sukarika ammbaliya duwatsu suka rika feshin wuta BALA III NAFECE#YAQIN #DUNIYA #PART 8H Lokacinda ummu askandariyya taga dakarun Sarki kurungu suyamyame dakarun askandariyya suna kokarin galaba akansu sai takwarara ihu maisa kananan jarumai mika wuya take kasa takama girgixa duwatsu sukarika fashewa wani,yanki nadajin yakama da wuta yaki yatsa cik kawai sai Azifa tafalfala aguje tanufi dandaxon makiya Sarki kurungu yadakama Dakarunsa tsawa yana mai cewa kugamamin da ita itada yayannan lallai yau karkubarsu daransu dankari afusace wani yankina dakaru sudaka tsalle gamida ihu sukai kan Axifa wasukumassuci gaba dakaima Samarin askandariyya miyagun harehare inda sukuma sukaci gaba dakokarin kare kansu dakyar domin sunyi mutukar galabaita tabbas sunadab da mutuwane domin bakidaya karfinsu dakuxarinsu yakare Azifa tacigaba datunkarar makiya saida sukusa haduwa sai tadaka tsalle tatashi sama kamar tsuntsuwa takwalama Ma,aruf kira ayayinda dakaru sunkewayesu suna kokarin musu rufdugu amma koda yarima Ma,aruf yaji kiran Axifa sai yadaga kansa Sama yai arba da ita tana tsaye asararin Samaniya ai sai yakarma ihun karfin hali gamida kumaji yadaka tsalle tammkar tsuntsu haka yatashi Sama yaje yasadu da Azifa Saitamikamai gora maidauke da tsumin Dage take yakurba wani Sabon karfi yashigeshi yaji kamar zai iya yakidaMAxajen Duniya kawai sai yakwarara ihu taredayin alkafira gamida katantanwa asama yasulmiyo kasa yadiro atsakiyar makiya Dankari tamkar guguwa kamar annoba tuni yafara fatali da rayukam ma kiya yajefama Ma,rufa kurtunnan takurba tajefama Yarima Sauban sannu ahankali saida Samarin askandariya sukurbi tsumin dage wohoho take wani sabon karfi yashigesu sukaji kamar kasa baxa ta iya daukansuba atare kuma alokaci guda suka barka ihu gamida kuwwa su afkama Dakarun Sarki Kurungu dawani masifaffen yaki maidauke da mugunnufi hoho ai sai suka rika fatalida rayukan makiya sunamussu kisa kiyashi duk inda suka gilmma saidai karika ganin gawawwaki naxuba Samarin askandariyya suka xama tamkar Shaidanu suka xama dillalan mutuwa domin duk wani motsi nasu kisane Farkewan fillewa gamida Sarewa koda masifatai masifa Saidakarun Sarki Kurungu suka tsorata suka fara jada baya domin sunfara ganin samarin Askandariyya aaljanu tabbas awannan yaki Yammatan birnin matane kawai basu sareba sune ake bigi inbuka dasu koda Sarauniyar birnin mata talura saran Dakarunsu sunkaraya suna neman sumika wuya sai takwarma ihu tace yaku tawaga aljanu da mutane lallai kujanye jikinku awannan yaki kubar Zalla matan birnin mata awannan yaki nanfa suka janye jikinsu akabarmatannan tabbas matannan shaidanune domin tunda akafara kafsa yaki tsakaninsu da Samarin askandariyya Saikarfi yaxamo daya saida akadauki tsawon sa,abakwai ana wannan yaki amma bawanda yama wani Ko kwarxane Samari askandariyya sunyi iya iyawansu sun kure iyatunaninsu akan yammatannan suganologansu amma ina duk inda suka sara ajikin yammatannan Saisuji kamar sun sari dutse hakadai sucigaba da yaki tamkar xasu ciye kansu amma babu wani mai nasara atsakaninsu hardare yashiga akabusakahon rabuwa yammatannan sukajanye jikinsu suka koma Sansaninsu take Sarki Kurungu ya jinjina musu gaminda cewa dakyau yammata masu dakama yammaxa kashi lallai kuncika hatsabibai tunda tsinannun yarannan sukasa komai akanku tokuwa lallai inna Girkaku gamida muku wanka akwatarniyar tsafi tabbas gobe Saikunyi nasara akan makiyanku domin ku inku saresu ko kusokesu to zata kama kuma su basuda wani makami wanda kaifinsa ko tsininsa zai iya tasiri akanku Sarki Kurungu yabarke dadariya yaceda Marsuba tabbas yammataki Hatsabibaine amma hatsabibancinsu Zaikaru idan nakaramusu danawa Shaidancin yakara bushewa dadariya yasabi wasu kalaman Surkulle yanuna kasa da Sandar hannunsa take kasa tadare wani wawukeken ramiyawannxu maitsanani duhu da Zurfi Sarki kurungu yadubi yamma tannan yace kukunna itacen wuta take sukunna kawai sai yace kubiyoni zuwa Duniyar kasa domin samun karin hatsabibanci kawai sai yanufi wawukeken raminnan kama wata igiya yana xirarawa ciki haka Suma yammatannan suka rika kama igiyoyi suna zurmawa cikin wannan Zzururu ramin suna bin bayan Sarki Kurungu domin suriski Duniyar kasaTAB GASKIYAR MAGANA NIFA BAZAN SHIGABA DOMIN INADA RAGOWAR NAMAN SALLA EHHEE[YAKIN DUNIYA PART 8H-I]
Lokacinda sarki kurungu da dakarummata dakuma Sarauniyar mata Marsuba sai sukarika keta dandaxon mutane sunata tafiya basassautawa har suka isa wani katon gida tsohon ginine bakidaya gidan kura yalullubeshi yanar gixo gixo yabai baye ko ina su isa kofar gidan wata makekiyar koface wanda aka sana,antata da Bakin karfe an garkame kofar da wata Sakata wanda girmanta yakai katuwar bishiyar rimi Sarki kurungu ya umurci matannan dasu zare wannan sakata nanfa yammatannan suka shamamaki domin yammata ashirinne sutaru domin xare sakatannan amma komotsata sunkasa sai yawan matannan yakaru sukai arba in namma sukasa motsata yawan yammata yakai dari zuwa dubu amma sunkasa koda ganin haka Sai sarauniya Marsubat tadubi Sarki Kurungu tace yashugabana lallai sakatannan mutukar bakasa hannuba tokuwa sakatarnan baxata zaruba kawai Sai Sark kurungu yabusheda dariya yanacewatabbas wani kaya sai amale badai jakiba sai yakallikofar yakama karanto wasukalaman tsafi gamida Surkulle yakama jujjuya kwayar idanunsa kawai sai sakatarnan tamotsa sannu ahankali takama zare kanta sannu ahankali sakatar taxare kofar tabude kamar wata kofar birni Sarki Kurungu yakunna kai cikin gidannan take tawagar matannan da sarauniyarsu sukabi bayansa dankari ai sai Rundunan mata da sarauniyarsu sukasha mamaki domin gidan yakasance wangamemene kamar wani karamin birni sannan cike yake dakayan tsafi tsunburikai kala kala sannan gawasu halittu marasa kangado sam gidan baida kyan gani domin cike yake da abubuwan bantsoro sukaci gabada tafiya har suka riski wata katuwar korama maicike daruwa fari Sal sai Sarki Kurungu yatsaya abakin ruwannan dakarun mata sukai Sahu abayansa sarki Kurungu yaxubama ruwannan idanu take yakama karonto wasu dalamusan tsafi yana wani simi simi dabakinsa yadauki wata karamar tsakuwa yajefa acikin ruwannan dankari tsafi gaskiyar maishi kawai sai ruwannan yakama tururi gamida toroko yasauya kala daga fari yakoma bakinkirin saiwani tururi da huci yakeyi tsananin masifa Harwani wuta wuta ketashi atsakiyar ruwannan kawai sai Sarki kurungu yadubi yammatannan yace yaku matayen fama kutsunduma cikin koramarnan kukunna nutso natsawan Sa,biyu kutabbatar kunkai kasan koramarna kudamko yashin karkashin koramar lallai duk wani masifa dabala i da zakuji akarkashin ruwannan tofa kada kukuskura kuto domin masifar da xaku riska asaman ruwannan to yaninka wanda xakutar akarkashi koginnan duk da tsauri da jijidakai na matannan dasukalli koramarnan suga inda ruwa
ke toroko gamida xambarma yana wani turiri sai tsoro yakamasu ska fara jada baya koda Sarauniyar mata Marsuba taga dakarunta sunanema karaya sai tafusata tadaka musu tsawa tace kai tsinannu tambadaddu lallai kusani yaxama dolene kushiga koramarnan koda xaikasance shine karken rayuwarko aduniya kawai sai yammatannan suka ture atare suka tsunduma cikin koramannan suka kunna nutso baki dayansu dakari aisai sukarika ganin miyagun halittu ruwa natunkarosu aisaiwata tatsorata tai kuskuren tasowa tafoto dakanta daga cikin ruwa kayya rashin sani yafi dare duhu domin take ani haske yashigeta kawai saita tarwatse kamar tangaran sassan jikinta yawatsu acikin ruwannan sukai kasa inda Sauran matan dake cikin karkashin ruwan sukarikaro dasu dankari lallai gani gawane ya ishi wane tsoran uban giji kawai sai suka kara danna kansu cikin ruwannan sunufi kasar koramar ,al,amarin Samarin askandariyya kuwa lokacinda suka tunkari axifa sai jikinsu yai sanyi xuciyarsu takaraya Sakamakon wani irin kallo ta Azifa take musu sunaxuwa gareta sai suka durkushe bisa guiwowinsu sukadukar dakawunansu kasa Azifa takewayasu sau uku sannan takira suna yansu daya bayan daya cikin ladabi gamida tsoro suke dago kai suke kallonta gamida cewa muna taredake ummu askandariyya takura musu idanu Fargaba da tsoro yacikaxukatansu shiru babu wanda yafurta komai can Yarima Ma,aruf yaikuru yamike yafuskanci Axifa yace ya ummina hakika yau akaro na farko arayuwammu mungaxa munkasa yin galaba akan dakarunmatannan kiga farcemu lallai akaronmu dasu nagaba dole sumutu Kai Axifata daka mai tsawa tace baxaku iyaba lallai kusani matannan shaidanune kuma iblisaine domin nayi iyakokarina in fahimci logansu inda idan asara xasu mutu amma nakasa tadaga murya tace hakika yarana kunyi kokari gamida jarumta bakadanba tace kumike suka mike takallesu tai murmushi aisai Suka rungumeta cikin farin ciki can suka saketa suka kewayeta sai tace kusani yayana domin Sarki kurungu yainasara akammu yakwashi rundunar mata ya tsunduma duniyar kasa lallai yana babban shiri domin ganin bayanmu tabbas Sarki kurungu Shaidanine mutukar mukai arangama da tsafaffun matannan tokuwa xamu dandana kudarmu tabbas zasu iya galaba akammu Tadanyi shiru sai Yarima Sauban yace ya ummina lallai masu iya magana Sunacewa mairai baya rasa motsi yanxu mene abinyi Axifa tai murmushi tace dakyau yarona lallai alokacin inakarama yar shekara goma tunkafin kafuwar askandariya kakanku a Sarki ma,aruf yakarantamin zancen manya magabata yanacewa yake yata lallai komai rintsi komai wuya kada kitaba mika wuya gamakiyanki kisani tabukawa acikin mutum dubu shima kokarine saita daga murya tace domin sarki kurungu yaga bayammu yanutsa Duniyar kasa tomukuma domin ganin bayansa shida jama,arsa xamutafi duniyar Sama kawai saita bude hannayenta tace kuxo yayana take suje suka rungumeta tasabi wasukalamai natsafi kwai sai tarungumi samarin askandariyya tai sama talulaka tabace acikin gajimare TONIDA BANIDA FIFFKE KUMA BANA TSAFI YAYA KENAN INA MUFIDA KAWOMIN MASYAKIN DUNIYA PART 8J Lokacin da Ummu askandariyya tarungumiSamarin askandariya suka tasahi Sama sululaka subace agajimare saisuka isa wata duniya bakidaya zalla matane awannan duniya amma sunada fukafukai saishawagi sukeyi,asama koda Matannan suga Axifada Samarin askandariya sai suka tareta suna gaisheta gamida cewa barka daxuwa ummu askandariyya lallai muna murna daganinki Azifatul Azifa yar Sarki Isnad ahaka Suketafiya harsu isa wata katuwar masarauta wacce aka ginata da zallardanyan xinare kaitsaye Axifa tadanna kai cikin masarautan aikota tashiga cikn Fadar sai bakidaya Jama ardake Fadar Suka mike sunakai Gaisuwa ga ummu askandariyya sarauniyar Birnin dakanta tamike taxo tarungume Azifa tanacewa Barda xuwa duniyar sama lallai yau inaciki Farin ciki tabbas yau babban ranace agaremu take tai umurni da,ashirya liyafa girmamawa ga Azifa da Samarin askandariya landanan akama gabato da kabakan abinci da abubuwansha dana tande tande masu ganguna suka saki kida mawaka sukama rerWa kokin yaboga ummu askandariyya sukuwasamarin askandariyya sai suka xama kauyawa domin aduniyar Sama komai na xinarene da axurfa Azifa tai musu umurni dasushiga ko ina sushakata amma tagargadesu dacewa kada su aikin masha,,asaida aka uni cur ana wannan Shagali sannan Sarauniya Luriya sarauniya duniyar sama sukebe itada Azifa sarauniya Luriyya tadubi Azifa tace yake aminiyata Shin menene yakawoki kasata Azifa tace lallai wani gagarimin aikine agabanmu domin muna gabxa yakida Sarki Kurungu tabbas yakin yakaxanta kuma yaimuni domin yakai matakin yakin duniya lallai 'yayana sun gabxa yakida dakarun sarki Kurungu kalakala kuma sunyi nasara akansu amma akarshe sunyi arangama da wasu tsinannu mata da kaifi da tsini baya tasiri ajikinsu tabbas anyi kazamin yaki gamida bakin artabu tayadda tsakanin matanan dasamarin askandariya akai bigi inbuga akarabu to ahalin yanxu Sarki Kurungu yadibesu yakaisu Duniyar kasa Domin yakara musu hatsabibanci da Shu,umanci tabbas yaxama dole mui binkice akansu domin gano makasan matan to shiyasa natoho duniyarku domin inshiga Dakin sirri domin binkice logan yammatannan Sarauniya Luriyya tace komai akasarnan nakine lallai kinada ikon shiga kowai gida kowani daki aduniyarmu babu wani mahaluki daya isa yacemiki aa Axifa tadubi Sarauniya tace nagode gobe nida Samarin askadariya saita nufi masaukin da akaimusu lokacin data isa masauki sai tataradda yaranta bakidaya agidan tasami guri taxauna sai Masdukatagabato mata da,abin ci bayan sun sami natsuwa Sai Ma,arufa tcedaAzifa ya Ummina shin menene yasa mutanen wannan birni suke mutukar girmamaki tamkar subautamiki axifa taimurmushi gamida shafakan MA,ARUFA TAce yanxu zakisha lbr aisai Samarin askandariyya sukewaye Axifa sai tace yaku yayanakusani watarana daga cikin ranekun yawona naxagaya duniya sai nariski wani katon dutse mai tsawo gaske koda nadaga kaina Sama sainaga wasu mutane bakake masu fuka fukai sun kamo wata kyakkyawan mace fara sol itama tanadaFuka fukai suka gurfanarda ita agaban shugabansu kawai sainaga yamike yaxaro wata bulalan karfe yashiga xabgama matarna tarika rurigamida Kururuwa tananeman taimako tausayi yakamani Saina Kwarma ihu naisaman dutsennan cikin kankanin lokaci na isa garesu nadakamusu tsawa nace kai axxalu,mamatsiyata inadalilin ma wannan mata azaba Shin baiwarkuce kokuma Ahassale Shugaban maxaje masu fiffikeyamikegamida kwarara ihu yanunani da bulalan karfe yana cewa lallai kinjefa kanki acikin masifa tabbas kafin nakasheta To saina fara kasheki Saina bushedadariiya akarke nadakamar tsawa nace kai wawa lallai xaka iya galaba akan kowa amma kai galaba akaina Sam baxaka iyaba lallai kasani ni wutardajinesam banida iyaka afusace yadakama dakarunsa tsawa yace kukamamin tsinanniyar yarinyarnan immata kisan gilla bakidaya dakarun maxaje samada miliyan guda sukayo kaina naiwani Rururi gami da gunji naxare wasu masaffan takubba na afkamusu da wani irin yaki mai taken karedangi wohoho nanfa kasuwar mutuwa tafaraci narika kakkarya wuyan maxaje koda yaki yai yaki sai takubbana suka dakushe sukadaina kille kan abokan gaba alkacinne wani dakare yalabtamin Sara aka kaina yafashe jini yawankemin fuska wani yasa kafa yabankeni saida nai sama na fado matarnan takwarma ihu tanaba Shugaban maxaje hakuri kar yahallakani shiko Sai shekadariya yakeyi yamike yatunkaro indanake kwance kamar gawa cikin takamada ixxa yanufoni Kaiyya da Yasan bala in danatanaxar masa toda baiyi kuskuren xuwagareniba yanakarisowa inda nakeKwance Sai yadurkusa daniyyar kama gashin kaina cikin tsananin xafinnama namike gamida xaro wata kakkafan takobi kamar walkiya tuni nadasamar Takobin a wuya kil nayanke wuyarsa aisai gakansa yana gungure asaman dutse dakarunsu sufurgita gamida rudewa suka yunkura xasu tashi sama domin neman tsira amma ina ai sun makaratuni nakwarara ihu nai wasu sambatu sai wata mahaukaciyar wuta tabisu bakidaya tababbakesu kamar karmami daya bai rayuba tabdiijam,aikoda Matarnan taga bala i da musiban dana saukema makiyanta sai tarugo aguje tarungumeni tanacewa madalla da bakuwar alkairi saida matarnan tajima tana kankame dani tamkar baxata Sakeniba can Saita sakeni takama hannuna tasumbata tace lallakinceci rayuwata dakasata daga babban makiyina tabbas kece mutun nafarko aduniya wanda nida jama,ata Sambaxa mumanta dakeba taci gabadacewasunana Sarauniya Luriyya kuma nice ke mullki mata masu gashi dake duniyar Sama wannankuma dakika kashe babban makiyimmune bashidawani buri face yakwace mulkina munsha kafsa yaki bayanasara ammyau yainasara akammu SAKAMAKON CIN,AMANARMU DA,AKAYIAn dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXTAAn dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXTYAKIN DUNIYA PART 9 A
Axifa tacigaba daba yaranta labaricewa saina tambayi sarauniya,Luriyya tace yar uwata wanda nida itatagwayene itace tahadakaida makiyammu sukayaki birnina yanxu haka tana can birnina annadata Sarauniya Duniyar sama dukdamutanebasasonta to bamai tankamata domin tanada katuwar runduna ta maxaje mutum miliyan dubu goma tabbas narasa birnina Har abada koda jinhaka Sainadafa Sarauniya Luriyya nace lallai bakirasa Jama,arkiba kuma baki rasamulkinkiba Sarauniya tadubeni tace tayaya bayan bani dakarfin daxantunkari yar uwata da yaki Sainadafa kafadarta nace mutukar kina tareda Azifa tobaxaki rasa komaiba sarauniya luriyya takalleni irinkallon da maihankali kema Mahaukaci tagirgixa kaitace lallaike jarumace,amma yar uwata Lumiyya uwar jarumaice lallai idan kukai arangama xaki mutu nikuma banaso,insakami alkairi da mugunta na fusata nadaka matatsawa tarude Sainaxaretakobi nacemata xakikaini DuniyarSamane koke inturaki Lahira kawai sai tasunkuceni taisama mukai doguwar tafiya mu isa Duniyar sama muka tarar dakaru sai azabtarda jama,ar Sarauniya Luriyya,sukeyi dankari aikoda jama,a sukai,idobiyuda sarauniyarsu saisuka barkeda ihu suna kiran sunanta tabdijam aikoda dakarun Lu,umiyya ssuga Sarauniya tadawo saisuka yokanta afusace Sarauniya tatsorata Nadakamata tsawa nace lallai kisanikina Tareda Azifa tokarki jikomai kawai kicigaba datafiya kimike kai tsaye zuwa fadarki lallai kare lafiyarki tanahannuna alokacinwasu dakaru sukimanin hamsin suka kawoma Sarauniya Luriyya hari Sainai kumaji gamida xarya acikinsu bakidaya nakashesu nanfa maxaje suka rika afkowa suna yunkurin tabaLafiyar Sarauniya nikuma naxame musu alakakai tamkar kiyashi hakanake kashesu karyawa nake gamida sare kan maxaje har mu isa fadan babu wanda yai kuran tabarta lokacin da muka isa fada Saidakaru fiyeda kirga suka tasomin to awannan lokacinne suga iya hatsabibancina nai ihu na nafada cikin makiya nafaraSauke musu kwandokwando na masifa dankari tabbasu SUkansu sunsanmasifa ta afkamusu domin datakubba biyu nake,amfani duksara sai na sare sama dakawunan mazaje dari nazama kamar Shaidaniya najadaga gamida turewa narika aikasulahira jini yarikakwarara tamkar ambaliyar teku gawawwaki sukarika zuba kamar ruwan sama duk innai kugi gamida kaisara ko suka sai nakashe maxaje samada dari biyardole kanwarnaki tuni yammaxa sukaraya akarasa mai tarata saina takarkare nakwara ihu nace yake Lu,ummiyya maciya amana lallai ina mai umurtarki daki futo kinemi gafarar yar uwanki kokuma kimutu lallai banida niyyar kasheki amma mutukar kikai taurinkai tobamakawa Azifa zatai miki hukunci wohoho aisaiLumiyya tafuto cikin Shirinyaki takaremin kallo akarshe sai kawai takwarma ihu tayokaina afusace tanaruri komotsawa banyiba harta karisotakawomin wani mahaukacin sara caraf nariki hannunta nakifeta damari tarude nakara kifeta damari tasaki futsari gamida durkushewa akasa afusace nadaga takobi xansare kanta Sai sarauniyya Luriyya takwarma ihu tace Kada kikashemin yar uwa ina rokonki sainafasa take gari abarke da murna tundaga wannan rana mukulla kawance da Sarauniya Luriyya Sukuma jama,artabakidaya suna daukatace amatsayiabin bautarsu Axifa tace tokunji abinda yasa Jama,ar wannan kasa ke girmamani Atare samarin askandariyya suce Jinjina agareki ummu askandariyya sukanufi makwancinsu washe gari Sukashiga dakin Sirrribakidayansu sukatsaya agaban wani katon madubi Axifa tasa hannu tashafi madubin sai yakinda samarin askandariyya suyida Yammatannan yabaiyana ana gwabxashi tamkar alokacin Azifa tace kukalli wannan yakin lallai kulura wani gurinemakaminku baitaba ajikin yammatannan Samarin askandariya suka xuba idanu har yakinyakare,sai Axifa tace shinkokun lurada inda makaminku baikaiba ajikin matannan bakidaya sukace ya ummu askandariyya lallai babu wani guri ajikin matannan da makaminmu bai kaiba Amma kokwarxanebamui,musuba Axifa taxuba musu ido tanamusu wani irin kallo wanda Sukansu Samarin askandariyya Saida suka tsorata kawai Sai axifa tafashedadariya tamkar taxare akarshe tadaurefuska tace musu toninaga inda makaminku baikaiba har gurare uku kuma tabbas acikinsu akwai inda nanne logansu tace amma baxamfada mukuba lallai kukara kaimida xagedamtse akarawarku tagaba domin
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment