Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

baya yanazuwa Bahar Zulhu sai yaikundumbala yafada cikin ruwa ruwan yaizillo dashi yajefashi sama sannan koma cikin ruwan yalume har adaina gani alamunsa samada sa a daya Yaro Nilu bai bayyanaba nanfa mutane suka rude su shiga cikin matsanancin tashin hankali sukafama ruwa idanu shikuma ruwa komotsi bayayi dankari can saiaji yaro Nilo yakwara kara maitada hankali mutane sukara tsurewa kawai sai aga ruwan bakidaya yagauraye dajini mutane surude wasu sufashe dakuka can sai ahangi Nilu asaman ruwa tamkargawa nanfa akarasaa abinyi babu wani mai karfin guiwar da zaiya shiga wannanruwa domin atarihi babu wani mahaluki dayataba shiga wannan ruwa inba yaro nilu ba can sai aga Nilu yamike hannun damarsa rikeda karamar wukarsu hannu hagu yana rike dakan wani dabbar ruwa da alama shine aljanin dake baraxanar fasa kogi tunda wannan rana susami xam lafiya sunada Nilu sarki Amma sai yabarma Damshira sukamaida wukar abin bautansu sai aljani yaishiru Sarki kurungu yadakama aljani tsawa sai mekuma aljani yace kagafarceni shugabani aljani nabiyarne zaicimagaba amma kafunnan kada kabari dakarun zulhu sukamaka kuma kadaka yarda kaiyaki dasu aljani yabace kwatasamsai gadakru Zulhunan TOFA AKWADARGA SAI ANJIMA YAKINΞΞΞΞΞΞΞDUNIYA PART4D 'ya'yana suna gaidaku abokaina
Aliya ISMA,IL IBN
Auwal ABDULLHI
H sa,adiyya momy FAMILY
Maimutu walida
Jinjina agarki uwar yayana UMMULKULSUM Allah yasaukeki lafiyaaaLokacinda dakarunkasar Zulhu subayyana suka idobiyu da Sarki kurungu da aljani Dumal sai sukai kururuwa gamidakaraji sukadumfaro su atsiyace koda sarki Kurungu yaga haka sai yakwarara ihu yazare makami yafara shirin jandaga aljani Dumal yadubi Sarki kurungu yace abokina shinkamancene aljani na uku yagargademu akan kada muyarda muyi yaki da mutanen birnin Zulhuba sarki kurungu yai kwafagamida maida takobinsa sannan yadubi aljani Dumal yace kowakafarsa takwaceshi kawai sai yafuta aguje aljani Dumal yabishi nanfa akifa tsere tsakanin jama ar Binnin zulhu dasu sarki kurungu gudusukeyi tamkar zasutashisama ammadazaran sun waiga saisuga Dakarun Birnin zulhu nadab dakamasu suna cikin gudunne saisuka isawani katon fili yakai yadawo sannanga hanyoyinan kota ina afilin wani abimmamaki shine suna shiga takiyar Filin sai suka nemi jama ar birnin Zulhusukarasa sai sukatsaya suna maida numfashi wannan shine babban kuskurensu domin kodakika goma basuyiba saisurika jin hayaniya da iface iface tako ina kwatsam sai surika ganin jama a kota ina suna barkowa dankari inda kasan sunabulbulowa takarkashin kasahaka suxagaye filinnan suci gaba da yanyame Filin tamkar kudan Zuma saiga Sarki Kurunguda aljani Dumal atsakiyar miliyoyin al ummar mutanen Birnin zulhu kowannensa narike dabakada kwarinsa aljani Dumal yakalli Sarki Kurungu yace abokina lallai da alamu zamusha ruwankibau tabbas yau rayuwarmu tazo karshe sarki kurungu yakalli aljani Dumal yace sam ninasan baxan mutuba inkuwa har zammutu awannan Birni tokuwa lallai duniya zata rubuta sabon tarihi aljani Dumal yaceda kurungu kai mahaukaci shinkasan adadin jama ar dake kewaye damu Sarki kurungu yace mutanene miliyan dubu goma rikeda miyagun makamai sukakewyemu yadaure fuska yadaga murya yace to ammakasani koda za akaro kamarsu tonikuma sai nakashe fiyeda rabinsu kafin aljani Dumal yace wani abu sai akwararawata tsawa maibantsoro kawai saiga sarauniya Damshira tabayyana asararin Samaniya atakan wani farin doki mai tashi itada dan uwanta Nilo sannu ahankali dokin yasauko atsakiyar filin Damshira da dan uwanta suka sauko sarauniya Damshira tadubi Sarki Kurungu tabushe dadadariya tace barkada zuwa Sarki Kurungu danmai dole lallai kasanikayi karodamazajen fama dawa aduniya kumakasan maxa maza sunsanka saitakara fashewa dadariya sannan tazazzaromai idanu tacemai to amma bakataba karo damazaje irinna birninaba tadubi dan uwanta Nilu kawai sai yadaga murya yace yaku mazaje kusaita abin harbinku akan makiyanku bakidaya suka auna kibiya gamida saita su sarki kurungu take aljani Dumal ysaki futsari awandansa domin yai ido biyu da mutuwa Niluya dagamurya yace kuharba kibiyarku bayancikar kirga uku nanfa yafara kirga kwatsam sa akaji ansaki wani tsawa gamida rugugi bakidaya gurin babu wanda bai razanaba sai sarki kurungu tamkar shurwa tadauki dan tsako haka wani jibgegen tsuntsu yawafce sarki kurungu da aljani Dumal yai samadasu yabacedasu acikin gajimare sarauniya Damshira takwarara ihu taceda jama arta lallaikuwatsu acikin gari kutsaurara tsaro domin tabbas shaidanunnan zasudawo kuma awannan birnin zamu binnesu daransu al amarin su sarki kurungu kuwa koda tsuntsu yai samadasu saiyasaukesu abisawani katon dutse saii yaigirgixa sai yazamawanikyakkyawan aljani aljani yaigaisuwa ga sarki kurungu yace nine aljani nabiyar kurungu yadakamai tsawa yace maza kasanardamu yadda zamumallaki wukarkisa aljani nabiyar yace hanyadayace gobenene rananda zasuyi sujjada gawannan wuka saboda haka zakajegurin sujjada dazaran mutanen Zulhu sunui sujjada ga abinbautansu bazasudagoba sai sunsami dakiku talatin to awannan lokacinne zaka hanxarta kadauki wannan wuka aljani nabiyar yacekasani yakai hatsabibi wukar zataima suddabaru tahanyar rikida nau in abubuwan bantsoro tomutukar katsorata lallai zaka haukace kuma anan tarihinka zaidakare koda sarki Kurungu yaji zancen aljani sai yafashe dadariya yace tabbas bamakawa gobe nine mai mulkin birnin Zulhu gari yawaye ranatafuto daukacin jama ar kasar Zulhu kauyakunsu da biranensu sunata kwararowa birnin zulhu suna sanyedakaya iridaya jajaye maza da mata kai tsaye gidan bautasuke wucewa gasunan sunjeru sahu sahu alokacin da sarki kurungu ya iso shida aljani Dumal suna sanyedanasu jajayen kayan sai suga sunmakara domintsakaninsu da wukar kisa akwai sahu namutane samada miliya uku dankari aljani Dumal yakali sarki kurungu yace yayakena gashiwukar taimana nisa tabbas bamuda wani zarran dazamu shiga inda wukarnantake kawai sai kurungu yai murmushi yace kaitsayanan ammani inagaban wukannan nanda cikar sa a daya kawai sai yasabi zantuttuka daga zantuttukan tsafi kawai sai yazuke yakoma dan mitsitsi daga karke yakoma kiyashi kawai sai yakutsa taron jama a aljani Dumalyabusheda dariya yace lallai wanna shu umine sannu ahankali har ya isa sahun farko sai yalura idan yadawosiffansa namutum bashida gurin tsayuwa domin kowani sahu acikeyake kawai sai yarikida yazamocinnaka yashige wandan wani yashiga dannamai cixo nanfa mutuminyarude yafuta ahayyacinsa tuni akaibaya dashi inda sarki kurungu yasaukogami daridewa dan adam yamaye gurbin mutumin yaxubama wukarnan idanu saiga sarauniya da Nilu sun shigo akaimusu gaisuwa sannan adada daidaitasahu kawai sai yaro nilu yaxubama sarki kurungu idanu tamkarzakira sunanshi TOFA YARO ZAITONOBALA II NAFECE YAKINDUNIYA PART 4C YARO Nilu yazubama sarki Kurungu idanu tabbas akwai abinda yaronkeson ganowa yaro yabude baki zaikwarara ihu ammayamakara domin sarki kurungu tuni yasabi karanta wasukalmomi dagakalmominSurkulle adaidai lokacin da Niloke kokarin yinihu saiwani hayaki yafuto dakabakin sarki Kurungu yashigahancin Nilu kawai saibakinsa yasarke yakasa yinmagana koda Niloyaji yakasa magana saiyaikokarin tabo yar uwansa Sarauniya Damshira domin yaimata Nuni dahannu amma sai wani haske yafuto daga idanun sarki Kurungu yashigejikin yaro Nilu take yaji kodanyatsa bazai iya dagawaba har bakidaya akatafi sujjada dukda Yaro Nilu zai iyayin sujjada amma sai yakiyi to anannefa sukai Ido biyuda Sarki Kurungu sai kunnuwansa sushigamotsawa take yaji bakinsa yawarware yatakarkare yakwarara ihu bakidaya mutane sukadago dagasujjadan ahar gitse amma aikingama yagama domin sunadagowa sai sukai arbada sarki Kurungu bakidayansu suka zare takubba sukaikansa suna karajin Fusata amma sai suka zubdamakaman gamidayima sarki kurungu Sujjada bakidaya har sarauniya Damshira da yaro Nilu koda Sarki Kurungu yaga yai nasaran mallakan Birnin zulhu da jama arkasan sakamakon mallakar wukarkisa sai yabushedadariya yakamama kansa kirara yanacewa wane mutu wane alja saini Kurungu mugu kifi Kada naganinka yakwanada yunwa yakwarara ihu kawai sai yanufi Fada jamasuka bishi yanaxuwa yadare karagar mulki yakara kecewa dadariya saidayayi ta isheshi sannan yahade ransa yabata Fuska tamkar an aikomai da sakon mutuwa iyayansayakama muzurai yana kallon shuwa gabannin kasar Zulhu daya bayan daya kowa suhada idoda Sarki Kurungu sai ya sunkuyar dakansa kasa Sarki kurungu yafara magana cikin ixxa danuna isa yakujama ar kasar Zulhu kusani lallai ahalin yanxu nine sarkinku kuma sam banxo immulkeku nadindinba aa kawai wata bukata nake sonbiya dazaran bukatata tabiya kuwa to zanyi bankwana daku inmikama Sarauniyarku wukar kisa inyi gaba kodajin haka sai yaro Nilu yace yashugabanawace bukatace kakeso tabiya SarkiKurungu yace inasone muhada karfi da karfe nidaku dakuma sauran dakaruna muyaki Kasar Askandariya har inmallaki Budurwa daya daga cikin yammata Birnin Askandariya kodajin wannan magana sai yaroNilu yatakarkare yakwarara ihu jikinsa yadaurawa idanunsa sukai juye sukai jajur yaceda Sarki Kurungu lallaikanaso kazunguro yakin duniya tabbas mata zasurasa maxajensu iyaye zasu rasa yayansu abokai zasui rashin abokansu lallai za amaida yara marayu tabbas baxamui wannanyakiba ran Sarki kurungu yabaci yai wuf yadammko Nilu yamaka dakasa yazare wukar kisa acikin gidanta yadora amakogwaron Nilu zaija sai Sarauniya Damshira tace dakata yakai Sarkina lallai kasani Wannan yarone baisankomaiasha anin mulkiba lallai bamakawazamui wannan yaki tabbas zamui makabiyayya koda sarki Kurungu yaji kalaman Sarauniya Damshira sai yasaki yaro Nilu sannan yadaga murya yace yaku mazaje kasar zulhu kusani wannan yaki bawai zaku tayani abanxabane lallai kusani indaina mallaki mace kwaradaya na Askandariya tokumakowa sai yamallakimacedaya na wannan birni koda mazaje suji wannan albishir sai subarkeda murna inda susha alwashin cewa lallai sasu rusa birnin Askandariya saida adauki tsawon satiguda anata shirin yaki tabbas kai inkaga wannan gagarumin shirida Sarki kurunguda jama Arsa keyi koba aba agayamaba kasan yakin duniya zasu tunkara acan birni Askandariya kuwa Sarki Musnadne yatara yayansa guda bakawai aturakarrsa Yarima Ma aruf yarima Mazruk yarima Amsal gimbiya Ma arifa gimbiya Amsala sai yarima Saubansaikuma yar Auta Masduka ma abociyar Fada da zaki bayan sungaida mahaifinsu sai yace yaku yayanakusani natarakune domin inajimana tsoron fuskantar wani bala i awannan amintacce birnin namu Yarima Maaruf yace yakai Abbanmu shin kasami wani labarine dangane damakiyarmu mutanen duniya sariki Musnad yace tabbas akwai yuwur wani gawurtaccen sarki dajama arsa dakuma taimako makwabtanmu kuma manyan makiyanmu zasukawomama Gawurtaccen hari lallai sunada burin rushe askandariya tabbas sunci alwashin mallakar yammatanmu kota halinkaka atare kuma alokaci guda yayan Sarki @musnad kuma Dirkokin Askandariya sumike gamida kwarara ihu wanda saida bakiyabirnin Askandariya dadazuzzukan dakekewaye dabirninsuammsa Yarima Ma aruf yace yababanmu kakwantarda hankalinka hakika rayuwa mutanen Zulhu taxo karshe tabbas nida kannina inamai rantsu da wannan birni sai saimun hallaka dukwani mahaluki da yasa hannunsa akawo wannan hari Sarki Musnad yace tabbas yayana nayarda dajarumtarku amma wannan yaki inaso kudibi dakaru nakasarnan milyan daya kutafi dasu wannan yaki Gimbiya Ma arifa tace ya Abbanmu kasani sambamaso wani dagacikimutanen wannankasa yafuskaci yaki domin munriga mundauki alhakin kare rayuwarsu mubakwai Sarki yace hakane amma awannan karan dolene kufuta da mazaje domin bayan wannan yakin toakwai wanda yadama shiyashanye ahakasukabar mahaifinsu suka dibi dakarumiliyan daya suka fuce acikin birni askandariya Tawagar sarki kurungune ketafe duutamkar yadibo mutanen duniya tafiya sukeyi bakakkautawa basuda wani buri face sudira abirni askandariya sai suka iso wani fili madauke da hanyoyi guda shida kawai sai sajia nkwada ihu gamida kuruwa mairana maxajenfama take dawakai suka rude sushiga karo dajuna dawakai sukarika tutsu suna wurgojarumai kasa cikrunduna tatsa kwatsam sai arafka guda tayammasaiga Yarima Ma aruf da kanninsa bakwai suna bisa wasu maka makatoran giwa kowannensu yajugu rishim cikinkayan yaki kai kace shaidanune miyagunmakamandake hannayensukuwa toko aljanu basuda irinsu TOZAFA ACASKALE YAKIN DUNIYA PART 4 e Locin da akai gabada daGaba da da karun Sarki Kurungu dakuma Yarima Ma aruf da kanninsa sai aka fara kallonkallo Sarki Kurungu yafoto yakwara ihu yanuna samarin askandariya da yatsa aikafin yai magana tuni Amsala ta siraro harbi dakibiya take taciremai dan yatsa tsanani Zafi saida Sarki Kurungu yakwarara ihu Amsala tafashe dadariya tace kai wawan sarki lallaikasani kadibo ruwan dafa kanka tabbas tundakukai hawa domin kuyaki Birninmu tomukuma sai mun goge tarihinku adoran kasa Sarki Kurungu yafusata yai kuwa gamida karaji wanda tasanya dawakai zarya yabada umurni dakaru su afkama Samarin Askandariya dayaki wohoho ai gabakidaya sukaikaraji gamida kururuwa sukaidauki kan Samarin askandariya tamkar farin annoba yarima Ma aruf yaimurmushi yacema kanninsa yakudirkokin askandariya kushirya bakidaya suka auna kwari dabakansu makiya suna dada tunkarosu saida suxo dab dadab yace harbi kukashe makiyanku turkashi tabbas sanin aiki rage wahala atare sushiga sakin kibau tamkar ruwan sama ashsha aitake mazaje surinka zubewa ruwarkibiya Samarin Askandariya suke saki har suna wani tashi sama kailallai aiki saidakayan aiki domin cikin kankanin lokaci Samarin askandariya suruda rundunar Sarki Kurungucan sai yarima Ma aruf ya ambaci wasu kalmomi guda hudu kawai sai Samarin askandariya sukomasudira agudaya alokaci guda su zare wasu tafka tafkan takubba sukalli juna sui murmushi alokaci guda su afkama makiya dawani irin yaki nadaban tabbas duk wani jarumi da halarci wannan yaki saida yatsorata da jarumtar Samarin birnin askandariya domin yarima Ma aruf yakutsakai cikin makiya kisa yakeyi tamkar yana wasan yara barna yake tamkar barnan iska duk inda yasa gaba saika maxaje nakifewa fili yasamu wohoho yar auta Saduka taxamatamkar yar aljana saita kutsanan takurda can kuma duk inda tagifta saidai kaga gawawwaki kwance kamar shanya yarima maxruk yarika fasa kawunan mazaje tmkar yana fasa tukunyarkasa nandanan wani kogin jini yawanxu mutuwa tarika karakaina tana daukan masu kararrun kwana bala i yai bala i masifa tasamu gindin zama kawunan mazajene kawai ketashi sama tamkar tsuntsaye ana wannan yakine Sarki kurungu sukai arangama da Maxruk dama tsakin datsakuwa domin shine yayankema Sarki kurugu kunni awani karambata da sukayi nanfa sukacameda yaki mai tsanani inda sukarika take kananan jarumai tabbas sarki kurungu yafusata kuma lallai yanada burin daukanfansa domin awannan karon yajajurce tsakaninshi da yarima Mazruk bugi inbuga akeyi anacikin wanna bakin gumurxunne mazkur yashammaci Sarki kurungu yalabtamar sara akafada jini yai tsartuwa yakwarara ihu yakife akasa Maxruk yatsa akansa yadaga takobi daniyar raba Sarki Kurungu gida biyu kai kurungu mugun kifi kada naganinka yake kwana da yunwa kawai sai yai wani yunkuri daga kwamcen yatashi sama shikanshi Mazruk abin yabashi tsoro da mamaki ai baigama Shan mamakinba sai Sarki kurugu yaluma marwuka aciki yarima Mazruk yakwarara ihu jini yai burtsa Sarki kurunguyazaro wukarnan yadaga daniyar yayanke wuyar Yarima Mazruk sai Ma arifa tahangu tamkar guguwa kamar iska hartai wani tsalle gamida tashi sama tadira agaban sarki Kurungu cikin Sauri irinna walkiya tarike hannunsa yas tasa takobi tayanke hannun sarki kurungu tasa kafa taikwallo dashi yai sama yafada cikin dakarunsa inda Ma arifa tasuri Yarima Mazruk tai gabadashi mazaje suka yanyameta tana daukedashi amma ta afkamusu da yaki tamkar wutardaji tabuda hanya tawuce adaidai lokacinne dareyayi duhu yashiga aka buga gangan rabuwa Samarin askandariya suka janye jikinsu suka shiga cikin daji inda dakarun Sarki kurungu sukafa Sansani sukafara debe gawawwaki anhakikance samarin askandariya sunkashe mazaje Samada miliyan dari biyu koda Damshira taga irin barna dakisan da akaima jama arsu saita fasheda kuka tace lallai wannan tsinannan Sarki yajefamu acikin bala i damasifa tabbas gobe baza mui wannan yakiba Nilu kojin wanna kalamaina yar uwarsa sai yace kaiya yaya ai aikin gama yariga yaga tabbas yazama dolene mui wannan yaki tunda muka fara domin Samarin askandariya suntunzura kuma sunfusata lallai tsakaninmudasu babu sulhu Yaro Nilu yacigaba dacewa yake yayata kisani lallai sunkashemana mutane to amma agurinsu faduwace Damshira tace meyasa nasaransu zata zamo musu faduwa sai sukaji wata kasai tacciyar murya nacewa saboda nama yarima Maxkur raunin daxaiyi wuya yarayu lallai kisani wannan agurin Samarin askandariya Faduwace domin subakwannan babu wani wanda abokin gaba yata koda kurensa da wuka yaugashi daya daga cikinsu yana hanyar zuwa lahira tabbas yaune zasu dandana bakin cikin dabasu tabayiba sannan Sarki kurungu yadubi Sarauniya damshira yace lallaikeda dakarunki dasauran mayaka aljanu damutane mushirya tunkarar yakin mutuwa domin komai gobe xai iya faruwa yau anyakemin hannu daya tabbas gobema xan iya rasa hannu daya kawai sai yawuce tantinsa jini kota ina nazuba ajikinsa kawai abin sai yaba Gimbiya Damshira mamaki yabata dariya saita tuntsiredadariya tace shege shege kazan tsafi kaga mutun darabin mutum kaiba aljanba kafi aljani lalata Bakin dare mai bantsoro kura maicefanen almuru biri da gatari kashemaigona tabbas kowa yajadakai zaiyi asara inbai tadukiya to zaiyi taransaa Kurungu mugun kifi kada naganinka yake kwanada YUNWA tadaga murya tace yaku taran mazaje lallai kowa yakwana dashiri yin gaba daga da mutuku Dakaru sukai kuruwa sunacea Mairabon ganin badi shine yai gani INKACIKA NAMIJI KAI DAUKO MAKAMINKA KAXIYARCI YAKIN MUTUWA YAKIN DUNIYA PART 4 F Lokacin da samarin askandariya suzamejikinsu awurin yaki sukanausacikindaji saisunifi wani aton kogondutse maiduhu sukunna itatuwanwuta sannan Ma arifa tasaukoda Yarima Mazruk takwantardashi awani darduma koda yan uwansa suga halin dayake ciki sai hankalinsu yatashi bakidayansu sudukufa wajen yimar magani saida sukai sa auku cur akansa tosannanne suga yaji dandamadama domin yafa maganakuma abinda yafara tambaya shinyan uwana kowannenku lafiya sai farin ciki yakamasu toasannanne suka iya murmushi sukaba Mazkur magani yanasha take barciyakwasheshi hakan nafaruwa saiYarima Ma aruf yafuta acikin gogon bakidaya kanninsa suka bishisuka taraddashi atsaye duk daduhun dare suna kallon fuskansa yahade raitamkar uwansa da ubansa sunmutu alokaci guda babu wanda ya iya maganafacedai sunyi layine fuskokinsu sambabu walwala saidaadauki tsawon lokaci babu wanimai kwakkwaranmotsi face numfarfashi can Ma aruf yakwarara ihu yadubi yan uwansa yace kaico lallai yau munji kunya ace har wani takadarin sarki yakawo mana hari kasarmu yasari dan uwammu yasanyashi atsakanin mutuwa darayuwa kuma shi yakwana lafiya Ma arufa tace sambaxaikwana lafiyaba babban yaya dominnasaremai hannunda yayanki danuwana Ma aruf yajegabanta dasauri yashaketa sannan yace kinyi kuskure kanwata aikasheshi yakama ace kinyi yasaketa yadaga murya yace yaku Samarin askandariya suce muna taredaka yayanmu yace lallai kusani Gobe zamuiyakine maitaken kurmus tabbas gobe sai munbabbake Sarki Kurungu da jama arsa bakidaya sannkusani yaku yan uwana abisa kuskurenda mukayi hardan uwanmu yashiga wani hali todolezamu daukihuci abisa wannan zunubi yau babu wanda zai sake zama harsa mun watsa rundunan sarki Kurungu kawai sai yadaga takobi yashiga karama kansa horan yaki bakidaya sumakanninsa suka xare makamai sukama motsa jini al,amarin sarki Kurungu kuwa lokacin da yashiga tantinsa sai yatsaya gaban wani katon Madubi yakalli kansa yaga inda yarasa hannudaya dama andade da yankemarkunni gawasumiyagun sara da yarima Mazruk yaimasa alokaci gwabzawarsu sai yakwarara ihu yasa takobi yadargaza madubin sannan yafashedakuka yanacikin wannan halinne sai aljani Dumal yabayyana yankan takobi yafiguda dari ajikinsa koda Sukai idobiyu da sarki Kurungu sai yai shiru yacema aljani Dumal yace abokina baka mutuba ashe Aljani Dumal yaikwafa yacekai wayannan yara balbalin bala ine yace kasani yakai uban hatsabibai alokacin da akaureda yaki sainaga Masaduka nakashe mutanenmu tamakar tanakashe kwari kisan gilla takema jarumai tafarke tunbi tatsinke kai sai nafusata nahassala naikukan kura na afkamata dayaki narufeta da miyagun sara tamkar zancinyeta danye narika saukemata dabarun yaki ta indaitakanta saidatakaraya tafara kokarin guduwa daga gareni kodanaga haka sainacigabada takurata namatseta natoshemata dukwatakofa natsira har nainasara yankanta akafada tsananin zafi saida takwarma ihu nasa kafanabanketa taikamar zata fadi amma sai tacijenakara daka tsalle nadaki kirjinta saidatai sama kafin tadawo nashirya da takobina inajiranta tadawo kasa in yagalgalata tamkar guguwawuf yarima Sauban yacafeta yadira kasa sannan yasauketa yadube yace kai aljan me yakawoka cikin rikici bil adama saina bushedadariyanace kai yaro kasani ita abota ba abinda batasawa lallai kasani nayi rantsuwa cewa koda zanrasa rayuwata lallaisai nataimaki abokina Sarki Kurungu yasami Budurwa acikinBirninku koda yarima Sauban yaji furicina sai yakwarara ihu yagirgixa takobinsa yace lallai yau zakaga inda dan adam ke sarrafa aljan yakwararo aguje nima naikansa muna haduwayasa kafa yabankeni warwasa nabaje akasa yadamki kafatayacillani Sama tamkar tsuntsu haka yabiyonisaman yasa takobinsa yaimin wankan wauka tun asamanasuma nafadokasa tamkar gawa wannan daliline yasakaganni araye domin suman danayi yarima Sauban yadauka namutune kawai sai yai gaba yacigabada ragargaxan maza koda sarki kurungu yaci halin daAljani Dumal yatsinci kansa kuma yasha dakyar sai yabushe dadariyayace tabbasnisan kwana saidagwaji lallai gobene za aiyakin karshe haduwar karshe koda aljani Dumal yaji furucin Sarki Kurungu sai ya rafka ihu yace haba abokina yanxubazakahakura da wannan yakiba kasan irinasaran rayukan da akayi ayakin jiya to inbakasaniba kasani agumurxun da akayi jiya Samarin askandariya sunkashe maxaje samada miliyan dari biyu kuma mukomutum daya nasu bamu kasheba sannan summana mummunan tanajidashirin daukan fansan Raunin dakaima Yarima Mazruk sarki kurungu yadamkialjani Dumal da hannu dayannan yadagashi sama yamakadakasa yasakafa yatake kirjinsa yace kai aljan kasani idan sarki Kurungu yaikudirin mallakar abu to saidai yamutu gurin neman abun amma kurungu baxai taba hakura da cikar burinsaba kawai sai yanufi wata katuwar kwatanniya wanda take cike dawanibakin ruwa yakafama ruwan ido yakama sammbatu gamida surkulle kawai sai ruwan yakamakugi yanaruri gamida yakoma bakinkirinsai fuskarwata tsohuwatabayyanaacikin ruwannan afusace tsohuwantace kaishaidani lallai kabar yakinnan domin baxakai nasaraba wuf yamikakahannunsa yakamogashin tsohuwan yafixgota sai gata agabansa take ya murdemata wuya yajefar da ita yacigabada kallon ruwan yana Sambatu fuskarwata budurwa tabayyana itamatafadamai abinda tsohuwarnan tafadamai itama yafuxgota yamurdemata wuya yakoma kallonruwan yacigaba da sanbatu saifuskan wanimatashi tabaiyana yacekai ubanhatsabibai kanaso hannuka yadawoko kurungu yace hakane sai matashi yace tokashirya kanifikogin ZUM domin kahaduda Dodanniya KUTUMIYYA aljani Dumal yakwarara ihu yadubi kurungu KUTUMIYYA KUMA TAB YAKIN ¥¥ DUNIYA PART 4G Aljani Dumal yakwarara ihu yaceda sarki Kurungu to awannan karan bazakashaba tabbas saikamutu shin kasan masifa dabala in da ake fuskanta awajan Dodanniya Kutumiya dazaran ankusanci kogonta Sarki Kurungu yabushe dadariya yadafa aljani Dumal yace nasani Dodaniya kutumiyya tana hannaye guda bakwai kawuna bakwa mutukarmutum yanasoyashatsumin warakadake wannan kogo tosai yagogasung yaki dadodanniya Kutumiya yakaita kasa kaitakasa yana nufi saika saremata hannaye shida kawauna shida to mutukarmutumyai nasaran hakan yagama da ita tanaji tanagani mutum zai shiga cikin kogon yasha tsumin waraka wanda indai mutun yasha toduk abinda mutumyarasa nabangaren jikinsa hannu kokafa ido ko hakora kunnin ko labba take zaidawo daidai tamkarbaita samun matsala aljani Dumal yace dashi lallai abokina kadade dahaukacewa kasani kowani hannu na Dodanniya tsinkeshi yana daidaine da taran mazakakuran sadaukan aljanu dubu goma haka yanke kowanikai na Dodanniya Kutumiyya yana daidaine dataran Sadaukan aljanu dubu goma sarkikurun yatari numfashin aljani Dumal yace kenan mutukar inaso inkaita kasa tamkar zan gwabza yakineda Sadaukan aljanu Dudari da ashiri yadaga murya yace tabbas ayaudinnan kuma adarennan kuma acikin sa o i shida sai nakai dodanniya Kutumiyya kasa ko ana hamaza hamata sainasha tsumin waraka kumadakai za atake yadafa kafadar aljani dumal suka bace basu bayyana ba sai adaji Zurum inda kogon Dodanniya Kutumyya yake tsananin duhundare basa iyaganin junansu tafiya kawai sukeyi tamkar dabbobikwatsam sai suhango wani jan haske gudabiyu jajajur yafi garwashinwuta ja tabbas abune mai furgitarwa Aljani Dumal yace da sarkiKurungu kaiwancan wata irin wutace ma abociya ruruwa da tsananin haske kodajin wannan kalami na ajani Dumal sai sarki kurungu yabushe dadariya yace aiwancan haske bakomai bane face balbalin bala idamusiba kasani bakomai bane facehasken idanun Dodanniya Kutumiya tabbas tahangomu kuma tagama shiryamana kamartana jinsu Tsulum Dodanniya Kutumiya tabayyana agabansu dukdatsananin duhun dare amma sai yankin yazamo tamkar rana sakamakon hasken idanunta watanarkekiyar halittace maikama dadorinar ruwa amma ita tana tafiyane bisa kafafutata biyu tsananinmuninta darashin kyanganinta take aljani Dumal yasuma koda ganin haka sai Dodanniya Kutumiya ta fasheda dariya saida tayi ya isheta sannan tahade rai gamidabatarai takwarara ihu tadakama Sarki Kurungu tsawa tace kai hatsabibi kai shaidanin mutum lallai inada tarihinka kadade kanama hatsabiban duniya aljanu da mutane yankan kauna tabbas kaimai nasarane amma kasani awannan karan sambazakai nasara akainaba Sarki Kurungu yafashe dadariya akarke yakwarara ihuyazare takobi yace ketsohuwar banxa lallai kinada zabi biyu kodai kibarni inshigakogonki insha tsumin waraka kokuma injefaki ajinyar shekara goma shabiyu Kutumiyya takwada ihu tayo kan Sarki Kurungu afusace tana wanikaraji tana taka kasa nagirgixa itatuwa nakaryewa takawoma sarki kurungu wawura yadaka tsalle duk girmanta saida yatsallaketa kafin tajuyo yakaftama hannuta daya sara yas yayankeshi takwarara ihu idonta arufe tkifu akansa yaki yasarke atsakaninsu sukadinga tattake kananan namundaji suna samar dawawuka wawukan rami dodanniya Kutumiya taisa ankama sarki kurungu tamatseshi tsanani zafinmatsa saida yafara ganin taurari mutuwa yafara cire raida rayuwa numfashinsa yafara daukewa koda yaji tananeman kaishi lahira sai yasabi wasu kalaman tsafi azuciyar take jikinsatadauki zafi tamka rumbu wuta take Kutumiya taji tananeman babbakewa aisai tai jifadashi takoma gefe tana kauri Sarki kurungu yadubi Kutumiyya yace yadai uwar dodanni zaki sallamane koko sai najefaki ajinya wohoho aisai Dodanniyatafusata taji tamkar ruwan wuta Sarki Kurungu yawatsamata takwarara ihu takifokansa afusace tanacewa kai musaki lallai kai hatsabibine amma yanxu zaka mutu sukacame dayaki tabbas awannan karan Dodanniya taji bala i domin Kurungu yatakurata yakuntata yahanatasukuni yakuntata damasifa da bala i yasaremata hannuwa uku da kawuna hudu dankari dodanniya tahaukace takidime tarude takama bige bige tuni kurungu yai ammfani dawannan dama ya tsinke sauran
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment