Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__*****YAKINDUNIYA Part 2A***** Lokacinda sarkI Kurungu yaga aljani Barku yakone kurmus sai yatakarkare yakwarara ihu wanda bakidaya dajin saida yahargitse bishiyoyi sufara kadawa koramu sukama tambal tambal dabbobin daji suka wrude dajin yacika da hayaniya koda Sarki Kurungu yakalli tokar Aljani barku sai yadora hannu aka jikinsa yasaki gababuwansa sudaina aiki sai yadurkusa bisa guiwowinsa yafashe dakuka tirkashi adaidai wannan lokacinne gungun tarin wasu jinsin jajayen aljanu masu kama dagarwashi wuta subayyana kowannensu yana rike da wasu misalan gatura masu tsanani kaifi da tsini hannu bibbiyu sutunkaro rundunar Sarki kurungu afusace damugunnufi shiko sarki kurungu kokallonsu baiyiba kawai yacigabane da rusa kukan bakin ciki koda jajayen aljanu sukariso sai su afkama dakaru dari bakwai na sarki kurungu wohoho lallai an gamu kuma hadin yai daidai domin wani bala en en yakine yakaure guri yahadu yakaure kura taturnuke ko ina karan takubba yayawaita masifa ta riski bala ii lallai ba abanzaba Sarki kurungu ya zabo wayannan zakakuran mayakaba guda dari bakwai domin lokacin da jajayen aljanunnan su bayyana inkadubi yawansu dakuma zubin kiransu sai kadauka ahaduwan farko zasui wakaci katashi da jaruman Sarki kurungu amma da akahadu akai kwaram aka gwabza karfi yahadu dakarfi karfe ya gogi karfe maza su hadu da maza sai lissafi yacanxa domin ruwan masifa da bala i da da dakarun Kurungu ke saukema aljanunnan yayi yawa sun wanzune suna masu sare musu kawuna dakafauwa gamida tsiresu a inda Mutuwa taitadiba tana watsawasu kiyama kai inkaga irin yakin da mutanen sarki kurungu sukeyi dagani kasan cikakkun jarumani kuma hatsabiba shahararru kuma matsafane domin wani irin salon yaki sukeyi inda sukasu mutum dari dai suzama gida bakwai tirkashi inda dari ta fuskanci Gabas tana zubAr da maza dari tafuskaci yamma tana dibar rayukan aljanu haka dari ta kalli kudu suna fafatawa inda dari sufuskanarewa suna tataburza sannan dari uku sushiga suna kewayawa suna kutsawa cikin aljanu suna fake cikinaljanu gamida feke kawuna mazajen aljanu kai koda masifa tai masifa bala i nawan zuwa kai aikoda shugaban jajayen aljanu yafahimci tunda akafara wannan yaki jama arsa kawai ake kashewa sai yatakarkare yakwarara ihu yakama wasu maganganu cikin yare na aljanu waiye hoho aisai bakidaya rundunan aljanu susauya salon yaki suwatsar da gaturansu wasu bakaken takubba subaiyana ahannayensu tikarshi aisai yaki yakoma sabo nanfa masifa ta auku lissafin yaki yasauya jajayen aljanu surikita rundunan mutane suhausu dasara da suka kafin kace haka sunkashe mutane gomadankari aikoda Sarki Kurungu yakyalla ido yaga anakashemai mutane hargoma sai yamike yakwarara ihu yai girgiza jijiyoyin jikinsa sumotsa sukai burdu burdun idanunsa suka juye sukoma farare tas gashin kansa yamimmike yakara surfafa ihu yamikar da hannayensa take wasu gatura na karfe subaiyana ahannayensa yafalfala aguje tunkafin yakarisa yatakura yajefa gaturannan gaturan sutafi aaune sufada cikin rintsin mayaka hodijan tsafi gaskiyan maishi ai sai gaturannan sushiga dagar gazan jajayen aljanuabin bakyan gani saida takugaturannan suhallaka aljanu dubu uku wani abin mamaki shine duk lokacinda gaturan sutunkari mutum sai sukauce amma suna gamuwa da aljani to sai lahira sarki kurungu nakarasowa cikin filin daga sai gaturannan sudawo hannun hannunsa woohoho ai yakwarara ihu mai tsorata maza bisa tilas dakarunsa suka jabaya shikadai yafuskanci jajayen aljanu suja tunga sukara gyara tsayuwa shima yagyara tsayuwa yatada kura yai wani burza yaja baya yafalfalo damasifan gudu yana kwararara ihu suma suka ja baya taku bakwai surugo aguje sutunkari Sarki Kurungu suna wani karajin fusata za ai haduwar mutum da aljan KAI ABOKAINA IRIN WANNA IHUN DA ALJANU KEYI GASKIYA BAZAN IYA KALLOBA NAFECE KUMA KARKUCE INDAWO **#YAKIN DUNIYAH PART 2B#** Lokacin da jajayen aljanu sutada kura sukai kururuwa sutunkari sarki Kurungu yai wani huci gamida kwada ihu yai wani gunji yaikansu suka hadu atsakiya akai kwaram tirkashi lallai bakin gamo bkyau badadi nanfa ashiga kafsa yaki mai muni aljanunnan surufeshi su yanyameshi sukaimai rufdugu amma daSarki kurungu yai wani gunji yaikora dama yai koro zuwa hagu yakada gabas da yamma yai kora kududa arewa tirkashi ai sai yatarwatsadandaxon tarin aljanunnan haka yai watsidasu sukai sama kamar an watsar da fallayen littafi woo hohoo yacigaba da dandatsa mazaje aljanu tsanani yai tsanani ansareshi ansokeshi tun karfe baya hudashi har akai sa a wani aljani yatsira maimashi agadan baya mashin yalume agadan bayanSa tsananin azabar zafi da zugi saida sarki Kurungu yakwara ihu yabankare gami dajuyawa sukai ido biyu da aljanin daya sokeshi yasa gatari yaraba kan aljanin gida biyu yasa hannu yazare mashin dake kafe abayansa tsananin zafi saida yakwala ihu yadurkushe abisa guiwowinsa yasa tsumma yadaure gunda asokeshi tundaga gadon bayansa har kirjinsa yamike adaidai lokacinne gungun tawaga jajayen aljanu sudura agabansa wohoho lallai ran yammaza yabaci take Sarki kurungu ya afkamusu dayaki yanamusu kisa iri nakaredangi yana karerayasu yana babballasu tabbas aljanu sunkaraya kuma sun tsorata da ganin irin kisan kiyashinda yakemusu sai sutsora sufara janye jikinsu amma ina yatakurasu yakuntatasu yatakurasu yatoshe musu kofar tsira yaraba kafa yakasa yatsare yadinga turasu lahira kai koda bala i yai bala i sai aljanu sutashisama domin neman tsira sukai fiffike sutashi sama ina ai sunriga sun tsokano tsuliyar dodo yai girgiza fukafukai subaiyana akafadunsa sai shima yatashi sama yabisu bakidaya saida sarki kurungu yakarkadosu kasa matattu yadiro kasa yana wani huci tamkar mayun wacin zakikawai sai yatan kwashe kafafuwansa yazauna bakidaya dakaru dari shida da casa in suma suxauna gamida kewayeshi yakallesu yace yaku dakaruna kusani tabbas bakidaya arayuwata bantaba asara irinna wannan ranaba domin nasara bawana aljaniBarku wanda mun hadu dashine tun muna yara sannan narasa jarumaina guda goma wadanda sunkasance amintattuna kuma yardaddu tabbas bazamu motsa ananba sai munyi kwana uku saboda munanabakin cikinmu abisa rashin damuyihaka kuma akayi saida sukwana uku cur baci basha zafinrana sanyi dare duk akansu yakare akwana nabiyune aka barke daruwan sama mai tsananin yawa haka ruwa yaimusu sharkaf bayan kwanaki suncika sai yamike bakidaya dakarun sumike yadubesu yace zamui tafiya abisa kafafunmu har muriski wata masarauta to ananne zamu mallaki dawakai kota tsiya kota arziki yakama tafiya bakidaya surufa masa baya tafiya suke adukardaji baji bagani dakafafunsu suke ratsa kwazazzabo suhaura duwatsu suketa koramu basa zama basa tsayawa hatta abinci atafe suke cin abinci abinka da aikintsafi kobarci baya kamasu saida suka kwana saba in suna wannan bakar tafiya sai suriki wani katon dutse wanda tsawonsa yawuce misal iyadaga kanka to bazakaga iya tsawon dutsenba gashi yatafi akwance ba a iya ganin iyakarsa kuma iyannan hanya takare Sarki kurungu yai iyakokarinsa don yasamu hanya amma abin yagagara domin ahaye dutsen bazai hayuba insubi dutsen atsaye bazai kuruba tofa dandan dandan hankalin sarki kurungu yatashi take yadur kusa yazana kasa yai wani cakalkale yasabi summbatu dakalaman surkulle can yamike yadaga hannayansa yahada tafukan hannayensa yacigaba dasurkulle sai gari yafara sauyawa sama taibaki akakama sakin wasu tsawa masu furgitadda dan adam take asaki wani kara mai rudarwa gamida furgitarwa take kasa tadaurawa tana girgiza tana lillo nanfa dakarun sarki kurungu surude tuni wasu sunkama kuka wasusun saki fitsari awando KAI NIMA NAFURGITA KUMA NARUDE CIKINA YAKADA ZANDAN ZAGAYA BANDAKI *****YAKIN DUNIYA PART 2C**** Lokaci da asaki tsawa gami dagirgizan kasa sai wani basamuden aljaniyabayyana akololuwar dutsennan yakwarara ihu bakidaya dakarun sarki Kurungu dashi kanshi kurungun suka daga kansu sama sannan sukaga makeken aljaninna aljani yadaga murya yace yaku wa yannan hatsabiban mutane kusani lallai bazaku iya wucew tawannan dutseba domin hanya dayace kuma jaruman duniya fiye dadubu sittin sunjaraba amma akarshe mutuwace ajalinsu saboda haka ina baku shawara daku koma kasarku kuci gaba darainon iyalanku aiwannan maganganu na aljani sai sarki kurungu yaji kamar anwatsa mai wuta yatakarkare tatakura yakwarma kururuwa yada murya yace kai malalaci kadauka maza matane tokasani sa maza basa komawa da baya laillai munfuto dababban buri kuma tabbas ko ana dakawa aturmi ko anamuzuru ana shaho lallai sai muncimma burinmu Sarki kurungu yadubi yaransa yace yaku mazajan fama shin zaku juya daba domin gudun mutuwa bakidayansu sujijjiga makamansu gamida cewa ina aijarumai basa jadabaya komai rintsi koda aljani yaji furucinsu dakuma alwashinsu sai yabushe dadariya yace tabbas naga irinku dayawa masucika baki dakuma kurari to amma dazaran anfara saikaga suncika wandunansu da iska wanda basa samundamar guduwa anan suke mutuwa ran sarki kurungu yabaci yace yakai aljan kokasan dawa kake magana to inbakasaniba kasani nine kurungu dodon aljanu da mutane lalai kasani yawan ma ganganu rashi artabu kekawoshi shi rasjini ai saidai inba atsagaba sarki kurungu yadaga murya yace kai aljan dawa zamu kara dakaine koda iyayan gidanka aljani yafusata dajin wannan kurari na sarki kurungu sai yace idan kacika hatsabibi kuma kanaso intabatar cewa kai jarumine to kahayo dutsennan mugwabza jin wannan magana na aljani sai yahassala yakwarma ihu yai kururuwa yadubi dakarunsa yace kusaurareni zan hau samandutsennan innunamasa mutum da aljan akwai banbanci tsanani mamaki saida dakarunnasa subude baki suna tunanin tayaya Sarki Kurungu zai iya hawa wannan namijin dutse wanda ko tsuntsu zaiyi wuya ya iyakai karshensa kamar yasan tunainsu sai yadubesu yai musu wani mur mushi irinna jin kai kawai sai yaja dabaya taku goma sha bakwai yafalfalo da matsanancin gudu yatukari dutsennan tirkashi ai kawai sai yakama hawa dutsen da kafafunsa biyu damasifan gugudu tamkar kadangare na hawa bango tsananin mamaki da tashin hankali yashigi dakarun sarki kurungu kai bama suba hatta aljanin dake saman dutsennan saida yafurgita yakwara ihu yasavbi kalaman tsafi gami da tsatsuba take wasu bakaken aljanu subaiyana agabansa kimani sudubu arba in sudurkusa agabansa suce yakai Barkus menene bukatanka Aljani Barkus yace gashican aljanu sukaidu izuwa inda Barkus yai musu nuni sai sukai idobiyu da Sarki kurungu kamar wani kadangare sai tsula gudu yake abisa wannan katon dutse aikawai sai kansa afusace koda Kurungu yahangosu sai yafidda wani farin dutse mai tsananin haske yashiga nuna bakaken aljanunnan dashi duk wanda hasken dutsennan yasauka akansa take yake tarwatsewa tamkar tangara kafin wani lokaci tuni sun halaka bakidayansu aljani Barkus yafusa yasa hannunsa yadaki dutse take wata guguwa tatashi mai tsananin karfi wanda tadinga daukan manyan duwatsu tanajifa dasu aljani Barkus yadaki guguwar taketanufi Sarki kurungu wanda guguwar tanadauke damanyan duwatsu da dibga dibgan bishiyoyi gami da iyayikai iri iri gadan gada guguwa tanufi sarki kurungu inda shikuma aljani Barkus yashi sheka dariyarmugunta domin yatabbata kuma yahakikance cewa dazaran guguwar ta isa ga sarki kurungu tofa tashi takare tsit gum shiru aljani kurungu yayi gamida yazazzaro idanu yakama tsuma lallai hankalinsa yatashi kuma yafurgita bakomai yajefa aljani Barku afurgiciba sai ganin alokacin da mummunan guguwarnam ta isaga Sarkikurungu kawai sai sarki kurungu yahangame bakinsa tirkashi lallai tsafi gaskiyar maishi domin take guguwar nan da duwatsun da itatuwan daduk wani tarkace data dibo bakidaya sai tarinka shigewa bakin sarki kurungu shiko inda kasan maikwankwan ruwa haka yake zuke guguwarnan da abinda tadibo tirkashi kuma ahakan dagudu yake cigaba da hawa dutsen yake bakakkautawa KAI BA ALJANI BARKUBA NIMA IBN ABDULLAHI MA NATSORATA ABIN RUBUTUNA YAFADI ASAMI WANI JARUMI YAMIKO MIN SABON ALKALAMI DOMIN INCI GABA DARUBUTUNA INANAN ATUSHEN KATON DUTSENNAN NAGA MAI IYA ZUWA JARUMAN KARYA YAKINDUNIYA PART 2D Dakyau abokaina bansan waye zakin da yajefomin alkalamiba nidai nacafe zankuma suburbudo rubutu da masifan gudu Sarki Kurungu yakehayewa dutsen tsulum sai gashi agaban katon aljaninnan yadanki wuyan aljani duk girmansa saida yadaga aljaninnan yai samadashi yamaka dakasa aljani yai kururuwa yai kan sarki Kurungu ahaukace sukacame da azabebben yaki maitsanani tirkashi sarki kurungu yatakura aljani yakuntatashi yatakura aljani yatoshemishi kofar tsira yagazama aljani naushi aljani yagigice yadimauce sarki Kurungu yakara kife aljanida mari saida wuta takama fuskan aljani Kurungu yai wuf yasunkuci aljani yamaka dakasa yasa kafa yatake kirjinsa yadaga gatari zai tarwatsamai aljani yaikara yace yakai sadaukin maza narokeka kar kakasheni Sarki kurungu yakece dadariya yace maza fadamun yaddazanbi inratsa katon dutsennan inwuce aljani yace yakai uban mazaje mutukar kanaso karatsa dutsennan kawuce to sai kasauka kafuskanci dutsennan ka ambaci wadannan kalamai SUMUR ZUKUM ZUKUM ZUMUR SAu dari uku to kofofi bakwai zasu baiyana ajikin dutsennan zaka ambaci kalmomin tsafi na boka sulbani bakidaya kofofin zasu bude sannan zasu dinga budewane suna rufe kansu acikin dakika daya kuma kai dajarumanka awannan lokacinne zakui tamaza kubi takofofinnan tabbas bakowane zai iyawucewaba domin dayawa kofofinnanne zasu hallakasu dazaran kunsami damar shiga cikin dutsennan to zakui tafiya tatsawo kwanaki bakwaI acikin dutsen tabbas zaku hadu damasfu dabala o i da jafa i awannan tafiya takwanaki bakawai lallai kalinlanne acikinku zasu tsira sannan da zaran kunfuta awannan masifa to zaku riski garken fararen dawaki masu fiffike to wa yannan dawakai sune zasukaiku duniyar aljanu sannan zasu kaiku gidan tarihi gidan da aaje sarkannan na Girma todaganan kuma yarage yanaku kusan tayadda zakushiga wannan gida ko kumutu ko kurayu koda Sarki kurungu yaji wannan jawabi na aljani sai yasa kafa yai kwallo da aljani sannan wasu fuka fukai subai yana akafadunsa kawai sai yatashi sama sannan yakunno kansa kasa bayan yasakko kasa sai dakarunsa sufadi sukai mai sujjada yadubesu yai wani murmushi mara fassara sai yafuskanci dutsennan yafara suburbudo kalaman zafi yadda aljani yafadamai yanakaiwa dari uku daidai sai kofofi bakwai subayyana sarki kurungu yakece da wata mahaukaciyar dariya yakamama kansa kirari Saini Kurungu mugun sarki inkashe mutum inkashe aljan saini bala i da masifa kowa natsashi sai yakoka yakwarma ihu yace wane mutum wane aljan wane yaro wane uban yaro yakara kwarma ihu sai yamurtike fuska idanunsa sukada sukai jajur jijiyoyin jikinsa sukumbura sukai burdum burdum kamanninsa sufara sauyawa daga dan adam yakoma wani alja aljani mutum mutum tabbas duk jarumtarka inkai tozali da sarki kurungu awannan yanayi todolene katsorata kai hatta dakarunsa sunfara jada baya domin tsoro yakamasu sarki Kurungu yakalli kofofinnan guda bakwai yakama kalaman tsafi na boka sulbani take kofofi guda bakwai subude amma wani abin mamaki datashin hankali shine dakofa tabude zata koma tarufe kantan kamar kiftawar ido gashi murfin dutsene dakarfi yake rufewa wanda inda yahada mutum atsakiya tobamakawa sai kofar taraba mutum gida biyu Sarki Kurugu yakalli dakarunsa yace kai mazaje kusani wayannan kofofi tacikinsu zamu wuce kuma kusani ratsa wayannan tsinannun kofofi daidai yake da hawatsinin mutuwa tabbas dayawa zasumutu tsoro dafirgici yakama dakaru sai yadaka musu tsawa take sufuskanci kofofinnan sufalfala aguje suna isa kofan nabudewa kamarwalkiya haka dakarunnan suka afka cikin kofofinnan tirkashi ai sai ihuda ihu jini yaitartsatsi yafeshe sarki Kurungu rabin dakaru sunwuce kuma rabi sun hallaka sarki yakece dadariya yaja dabaya yafalfala aguje yakutsa kofarna tuni yafadaciki ya iske dakarunshi wadanda suka tsira kawai sai yashige gaba sukama binsa bawani maima wani magana kai inkagansu sai karantse bamutane bane sam babu alaman tausayi ko imani ataredasu cikin kunan raisuke tafiya gami da shirin afkawa mutuwa suna cikin wannan tafiyane sai suka hango wasu maka makan kwai agabansu Sarki kurungu yaba umurni da atsaya cak dakaru suka tsaya tsaya warsu keda wuya sai kwayayennan sukama fashewa dankari aikowani kwai yatarwatse saikaga wata murtukekiya macijiya tafoto aciki cikin kankanin lokaci macizannan sutaru sukai yawa sukama karaji suna hamgame baki tabbas inmutum yafada bakin maciya to hadiyeshi zatayi kamar kwayan magani TO BAZAZZAGIYA TAKAWO FATE LAFIYAYYE MAIRAI DALAFIYA GASKIYAFA BAMAGANA KAWAI SAI ANJIMA ****YAKIN DUNIYA PART 2C***** Lokacin da Sarki kurungu yai arba dawadannan murtuka murtukan macixannan sai hankalinshi yatashi yatabbatar mutukar sukai kwaram da macizannan to ko akwai wanda zai tsira bai wuce shiba sai yasabi sambato yana wasu karatu daga karatun surkulle yadubi jama arsa yacedasu bakidayanku kukoma bayana take sukoma bayansa sai kawai yarikide shima yazama wani zabgegen bakin kumurci wani abin mamaki sai kumurcinnan yajuya yahadiye dakarunnan bakidaya sannan yafuskanci furda furdan macixannan nanfa ya aukamusu dasara gamida feshin wuta tirkashi lallaitsafi gaskiyan maishi nanfa akamamasayar masifu guri yahadu yayamutse wutatashi acikin kogon dutsen bakin kumurcinnan yadinga hallaka macizannab bakakkautawa cikin kankanin lokaci yawatsasu sutarwatse subar gawawwakin yan uwansu sai bakin kumurcinnan yakoma gefe guda yatakura yaiwani karaai sai gashi yana aman dakarunnanan daya bayan daya sumul suke fadowa babu abinda yasamesu saida ya amayoso bakidaya yai wani girgiza sannan yai cara kawai sai yadawo suffansa na asali sarki kurungu yabaiyana cikin furgici da mamaki dakarunsa suXUbe akasa suna masuyi masa sujjada taredacewa Gaisuwa dajinjina agareka yasarki kurungu maiduniya namiji uban mazaj turnuku fadan ibilisai wane mutum wane aljani Girmankai da alfahari sukama Sarki Kurungu kawai sai yakece dadariya gamida kwarara ihu yadubi dakarunsa yace kuzomuje lallai babu wani takadari ko hatsabibi da ya isa yatsaidamu kawai sai yakama hanya jama arsa surufa masa baya nanfa sukarika haduwa damasifu da bala o i kala kala ammasarki kurungu shida Dakarunsa sufuskaci bala i damasifannan saida sukai kwana bakwai suna wuta maza tsakaninsu da hatsabiban mutane da aljannu amma basu karayaba balle sujuya dabaya saidai sunyi biji biji kuma sunfuta ahaiyacinsu wasuma sunrasa rayuwarsu a inda dayawa sunrasa wasu sassa najikinsu wasu ido wasu hanci kunni hakwara dadai sauransu hatta shikanshi Sarki Kurungu saida yarasa idonsa na barin hagu bakidayansu sunyi baki sunkoma kamar wasu dodanni tafiya suke cikin jiran tsammani da shirin kota kwana kwatsa sai gasu akofar futa nanfa sutunkari kofa cikin doki damurnan cewa zasufuta acikin masifa amma wani abin takaici dabakin ciki saida sukusa bakin kofar saikawai kofar tarufe kanta gurin yakoma yashafe tamkar ba ataba kofa awurinba nanfa hankalin kowa yatashi zuciyar maza tafara tafarfasa sarki kurungu yakece dawata mahaukaciyar dariya saida yayi ta isheshi sannan yamurtuke fuska yahade rai kamar zaifashe dakuka yadubi kofar futa yaga bata ba alamanta sai kawai yakara fashewa dadariya wanda saida jama arsa sudauka yahaukacene sufara jada baya dangudun kar yahausu da duka can yaishiru yadbi dakarunsa yace kuna tunani nayi haukane toda lafiyata wannan tsinannen kogone yahargitsamin tunanina har narasa abinyiyace amma bakomai aikaro da karo sai rago wane dan akuya mai gemu sai yasa hannunsa agadan bayansa yazaro wani babban gatari yagirgiza gatari yasabi kalaman surkulle yakwarara ihu yafalfala aguje yatunkari inda kofarnan tashafe yagafza mawurin sara sau uku gami da kwarara kuwwa take bakidaya kogon yakama girgiza yananema ruftawa sarki kurungu yace dajama arsa lallai kushirya akowani lokaci kofa zata iya budewa kuma dazaran tabude kowa yai kokarin futadomin dazaran kofar tabude todakika dari ukune kawai zairage kogonnan yarufta bakidaya yana rufe baki sai kofa tabude wohoho aisai dakaru dashi kansa Sarki Kurungu akasa tsere domin futadaga wannan kogon masifaa To nimadai nafuta aguje domin neman tsera WAYYO ALLAH ZASUGUDU SUBARNI ****YAKIN DUNIYA PART 2E***** Lokacin da Sarki kurungu yai arba dawadannan murtuka murtukan macixannan sai hankalinshi yatashi yatabbatar mutukar sukai kwaram da macizannan to ko akwai wanda zai tsira bai wuce shiba sai yasabi sambato yana wasu karatu daga karatun surkulle yadubi jama arsa yacedasu bakidayanku kukoma bayana take sukoma bayansa sai kawai yarikide shima yazama wani zabgegen bakin kumurci wani abin mamaki sai kumurcinnan yajuya yahadiye dakarunnan bakidaya sannan yafuskanci furda furdan macixannan nanfa ya aukamusu dasara gamida feshin wuta tirkashi lallaitsafi gaskiyan maishi nanfa akamamasayar masifu guri yahadu yayamutse wutatashi acikin kogon dutsen bakin kumurcinnan yadinga hallaka macizannab bakakkautawa cikin kankanin lokaci yawatsasu sutarwatse subar gawawwakin yan uwansu sai bakin kumurcinnan yakoma gefe guda yatakura yaiwani karaai sai gashi yana aman dakarunnanan daya bayan daya sumul suke fadowa babu abinda yasamesu saida ya amayoso bakidaya yai wani girgiza sannan yai cara kawai sai yadawo suffansa na asali sarki kurungu yabaiyana cikin furgici da mamaki dakarunsa suXUbe akasa suna masuyi masa sujjada taredacewa Gaisuwa dajinjina agareka yasarki kurungu maiduniya namiji uban mazaj turnuku fadan ibilisai wane mutum wane aljani Girmankai da alfahari sukama Sarki Kurungu kawai sai yakece dadariya gamida kwarara ihu yadubi dakarunsa yace kuzomuje lallai babu wani takadari ko hatsabibi da ya isa yatsaidamu kawai sai yakama hanya jama arsa surufa masa baya nanfa sukarika haduwa damasifu da bala o i kala kala ammasarki kurungu shida Dakarunsa sufuskaci bala i damasifannan saida sukai kwana bakwai suna wuta maza tsakaninsu da hatsabiban mutane da aljannu amma basu karayaba balle sujuya dabaya saidai sunyi biji biji kuma sunfuta ahaiyacinsu wasuma sunrasa rayuwarsu a inda dayawa sunrasa wasu sassa najikinsu wasu ido wasu hanci kunni hakwara dadai sauransu hatta shikanshi Sarki Kurungu saida yarasa idonsa na barin hagu bakidayansu sunyi baki sunkoma kamar wasu dodanni tafiya suke cikin jiran tsammani da shirin kota kwana kwatsa sai gasu akofar futa nanfa sutunkari kofa cikin doki damurnan cewa zasufuta acikin masifa amma wani abin takaici dabakin ciki saida sukusa bakin kofar saikawai kofar tarufe kanta gurin yakoma yashafe tamkar ba ataba kofa awurinba nanfa hankalin kowa yatashi zuciyar maza tafara tafarfasa sarki kurungu yakece dawata mahaukaciyar dariya saida yayi ta isheshi sannan yamurtuke fuska yahade rai kamar zaifashe dakuka yadubi kofar futa yaga bata ba alamanta sai kawai yakara fashewa dadariya wanda saida jama arsa sudauka yahaukacene sufara jada baya dangudun kar yahausu da duka can yaishiru yadbi dakarunsa yace kuna tunani nayi haukane toda lafiyata wannan tsinannen kogone yahargitsamin tunanina har narasa abinyiyace amma bakomai aikaro da karo sai rago wane dan akuya mai gemu sai yasa hannunsa agadan bayansa yazaro wani babban gatari yagirgiza gatari yasabi kalaman surkulle yakwarara ihu yafalfala aguje yatunkari inda kofarnan tashafe yagafza mawurin sara sau uku gami da kwarara kuwwa take bakidaya kogon yakama girgiza yananema ruftawa sarki kurungu yace dajama arsa lallai kushirya akowani lokaci kofa zata iya budewa kuma dazaran tabude kowa yai kokarin futadomin dazaran kofar tabude todakika dari ukune kawai zairage kogonnan yarufta bakidaya yana rufe baki sai kofa tabude wohoho aisai dakaru dashi kansa Sarki Kurungu akasa tsere domin futadaga wannan kogon masifaa To nimadai nafuta aguje domin neman tsera WAYYO ALLAH ZASUGUDU SUBARNI *****YAKIN DUNIYA PART 2D****** Bakidaya Kurungu da dakarunsa suka fuce acikin kogonnan take kogon yarufta duk girman dutsennan shima saida yarufta yabace akasa wani abin mamaki sai kasa tamaye tai lebur tamkar ba ataba hallitan wani abu agurinba Dakarun Sarki kurungu sucika da mamaki ganin wannan al amari sai Kurungu yakece dadariya sannan yaceda dakarunsa kuna mamakine tokusani duk inda kudau wannan tafiya tawucenan domin wannan tafiya daidai take da tafiyar ajali yadanna kai cikin daji suka rufamai baya tafiya suke bakakkautawa suke tudu da kwari suketa ruwa da sahara sukai biji biji suzama tamkar dodanni sukai bakinkirin saboda wahala suna cikintafiya sai su isa bargan dawaki masu fiffike suna zagaye da wani
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment