Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

rungumo kwankwasonta ta
baya. * ” Ta fasa wata razananniyar Kara tare da
juyowa hakan ya ba shi damar rungume ta .
gabadaya a jikinsa tare da lalubar kunnceta cikin
’ sanyin muryarsa ya soma rada mata ‘yan
guntayrn ~kalmomin da ta rinka jinsu tamkar a.
cikin mafarkinta.
Cikin sanyin jiki ta soma Kokarin zame‘ jikinta
hakan ya sa shi rike hannayenta duka biyun
'yana fadar, “Sauara tsaya ki ji, bakinki kawai za
ki ara min just minti biyar kawai’
Wani kallo ta watsa masa a razane tare da fizge
hannunta za ta tsere ya yi'saurin damko ta yana
dariya ya ce “Ke da wasa fa nake miki, wallahi a
gajiye ma nake ba kiji gaBobina ba gaskiya na
samu Saudat da wahala, mu tafl ki taya ni na
watsa ruwa”.
Duk yadda ta so ta kwace abin ya faskara
saboda irin kyakkyawan rikon da ya yi mata a
dole ta bi shi. ‘
Kai tsaye dakin baccinta ya nufa da ita, ya dire ta
a kan gadonta yana fadar, “Zauna nan, bari na
watso ruwan na flto” '
Ba ta tanka masa ba ya juya ya nufl wurin shiga
bandaki ya latsa ya shige _ ita dai kallonsa kawai
ta ke amma da
shawararta yabima da bai cire baqin yadin da ke
jikinsa ba, don ba Karamin kyau ya yi masa ba
abinka ga farar fata. Ta lumshe idonta ta bude
lokaci guda tare da komawa. da baya ta kwanta a
kan gadon, hakan ya yi daidai da shigowar Asma
’cikin dakin. Kirjin‘ Saudat ya yi wata. mummunar
bugawa tamkar saukar aradu, don dama tun dazu
ta kasa nutsuwa tunda ta fahinci a gidan Asma
aka
kawo ta
Asma ta shigo falon sosai tana kallon Saudat . ta
kada kai tare da maida murfin kofar ta rufe tare
da murza key, abin da ya ida firgitar da Saudat ke
nan ta tashi zaune cikin matukar rudani tana
kallon Asma wadda ta jingina bayanta da kyauren
shigowar tana kallon Saudat bakinta dauke da
wani malalacin murmushi mai cike da mugunta,
sannan ta soma nufo inda Saudat din take zaune
Cikin tsananin firgici da rashin sanin abin yi
Saudat ta soma ja da baya. Asma ta ja ta tsaya
tana fadar, “Ina za ki je ‘yan mata? Da ma kin
tsaya don kashe ki zan yi wannan shi ne
huquncin kuskuren da ki ka aikata '
wannan ranar ta yau za ta zamo darasi ga
sauran ‘yan aikin da ke kokarin auren mazan
iyayen
gidansu. Wallahi yau zan kashe ki kuma na kashe
banza, duk duniyar nan babu wanda ya isa ya bi ‘
miki hakki”.
“ Kafin Saudat ta yi wani yunkuri tuni har A‘sma
ta» kai mata cafka tana kokarin Shakar wuyanta
kamar wadda ta sha wani abin maye, kira ' ta ke,
“Yanzu zan kasheki sai dai yazo ya tarar da
gawarki; amma ba dai ke ba don Asma tafi karfin
‘ ‘ ta. hada miji da kaskantacciya, wulakantacciya
~ matalauciya wadda ta yi gadon ;siya da
talauci”.
Kokawa ce ta kaure tsakaninsu, Asma na qokarin
kama makasar Saudat,’ ita kuma Saudat na
qokarin kwatar kanta sai dai qarfin badaya ba
don Asma tafi Karfln Saudat k0 daga yanayin jiki
ma tafita qiba, tunda ita har yanzu ba ta da
Kwari kamar a kama a karya, don haka Asma ta
samu nasarar kayar da ita ta janyo filon da ke
kan gadon abin da ya jazawa Saudat kurma wani
uba-uban ihu kenan, sai dai za mu iya cewa
ihunka banza, kururuwarka wofl don kuwa babu
wanda zai iya juyo ta.
Tana qokarin danne fuskar Saudat da filo, ita
kuma tana kokarin kwatar kanta tana ihu, a haka
Dr. Ahmad ya fito daga bandaki yana dame da
tawul da wani dan karami a hannunsa yana tsane
jikinsa, idonsa da kunnensa suka yi mummunan
gani da ji cikin kidima ya yi kukan kura ya dira
inda suke, ya fincike Asma da
Qarfinsa, amma har a lokacin ba ta daina boren
sai ta cafko Saudat ba.
Abin da ya sa shi kifa mata wani zazzafan marin
da ya sa ta dafe kunci kenan cikin tsananin
kidima don har wata wuta ta ga ta gifta mata
cikin tsananin takaici da zafin zuciya ta ke kallon
Dr, din da idanunta da suka ciko da hawaye
jikinta ya yi sanyi matuka ta soma magana cikin
muryér kuka.
, “Ahmad ni ka mara? Ni ka mara saboda wannan
abun? Lallai ka tsokano wa kanka tsuliyar dodo
dan na“ rantse maka da Allah sai na halaka
yarinyar‘ nan, sai na ga bayanta, sai na kawar da
ita daga doron qasa. Kai in ban da ma asiri ya
rufe _maka idanu wannan har mace ce wadda za
ka 'wulakanta ni a kanta”.
Ta ja kwafa tana girgiza kai, “Tabbas sai ka yi
dana sanin abin da ka aikata min banza, butulu,
mayaudari ai da ma duk dadinka da jaki watarana
sai ya yi maka tutsu don da ma dan halas ne
kadai ke maida halarci. . .”
“Shut up! You are very stupid, get out! Sakarar
banza na ceki bar nan”.
Duk Dr. Ahmad ne’ ke maganar cikin
tsananin fushi tare da nuna mata hanyar fita. _
Tsananin baqin ciki da takaici suka sa Asma yin
wani malalacin murmushi tana kallonsa cike da ‘
qunar zuciya ta girgiza kai ' “ ba zan yi mamakin
duk abin da ke fitowa daga bakinkaba Ahmad,
amma ina so ka sani na shirya daukar dukkanin
tashin hankalin da ka ke ganinka iya kuma ni din
nan wallahi sai na sa ka zubar da hawaye, sai
kayi nadamar sanina a rayuwarka.. “It is enough
Asma I say get out!!” Ganin yadda idanunsa suka
birkice ta san
komai zai iya faruwa idan har ya yi irin wannan
fushin don haka ta ja kwafa ba tare data sake .
magana ba ta bude qofarta fice tana murza
yatsunta alamar za ya gani ke nan. Tana fita ya
maida Kofar ya kulle sannan ya nufo inda Saudat
ta ke kwance tana faman shesshekar kukanta.
Dr. Ahmad ya zauna bakin gadon tare da
janyo ta jikinsa ya rungume ta sosai da‘yar
sanyayyar muryarsa ya soma lallashinta, “Ya isa
haka nan Saudat, kada kanki yazo yana ciwo, ki
yi haquri kinji, duk abin da ta fada karya ta ke ba
za ta iya ba”.
Saudat ta dago kanta da sauri tana kallonsa
cikin idanunta da ke zubar da hawaye ta ce
“Yanzu abin da ta yi bai tabbatar maka da zata
iya aikata abin da ta fada din ba?”
Dr. ya Kara rungumrta, “Ki kwantar da ,
hankalinki zan Kara ja mata kunne sosai kin ji
k0?”
Ba ta iya ce masa komai ba sai ma ta mayar da
kanta a kirjinsa tana kukanta kasa-qasa, Dr. ya
tallafo kanta da hannunsa ya soma bin fuskarta
yana lasar hawayen da suka Bata mata fuska, a
hankali ya soma zarcewa har zuwa kan Wuyanta
da‘ Kirjinta ya rinka bin gabobin jikinta har zuwa‘
tsakiyar kanta yana sinsinar lallausan gashin
kanta wanda ya sha gyafa, sai daukar ido yake.
Saudat ta tSinci kanta cikin wani irin yanayi ’
wanda bata taba tsintar kanta a cikinsa ba
tsawon
rayuwarta, ita kuka shi kuka duka an rasa mai
rarrashin wani, kiran sallar farko shi ya dawo da
Dr daga duniyar rudanin da ya shiga, iya jarunta
da hakuri Saudat ta yi shi, sai dai duk yadda ta
zata abin ya wuce tunaninta. Ta yi kuka har
muryarta ta dusashe don ta azabtu ta kuma sha
wahalar da ba zata misaltu ha, shi kansa ya rude
ganin yadda ya wahalar da ita, don haka ya sure
ta ya nufi bandaki da ita da kansa ya tara ruwa
masu dumi a bahu ya gasa mata jikinta, sannan
ya sa ta dauki niyya ta yi wankan janaba, ya
taimaka mata suka flto daga bandakin kai tsaye
saman gadonta ta haye, saboda yadda jikinta ke
faman kwankwatsa. Cike da tausayawa ya raBa
gefenta Ya shiga mammatsa mata jiki yana
rarrashinta da kalamai masu dadi, har ya samu
bacci ya yi awon gaba da ita, sannan ya mike ya
nufi bandaki ya yo wankansa ya dauro alwala
yazo ya zura jallabiyarsa sannan ya fito inda
shimfidar sallarsa ta ke ya rinka. jera nafilfilu, ,
sai da ya ji ana kiran sallar asuba sannan ya
sallama ya yi addu,o in da zai yi na godiya ga
Allah, ya maida sallar asuba. Yana gamawa ya
mike ya nufi inda Saudat ke kwance tana kukanta
yana son tayar da ita. amma yana tsoron ya
tsokano wa kansa rigima ba yadda ya iya a dole
ya tayar da ita din yadda ya . zata kuwa hakan
ya kasance don tana farkawa kuka ‘
ta sa masa ya samu ya rarrashe ta da
taimakonsa ta dauro alwala ta yi sallar sannan Dr
ya sure ta suka koma kan gadon suka kwanta
yana rarrashinta tare da rirrike ta tamkar tsoka
daya a miya
Karfe sha daya daidai Saudat ta farka daga
baccin da ya kwashe ta, ta bude idanunta sosai
babu Dr. a gadon don haka ta lallaBa ta mike ta
nufi bandaki don watso ruwa, sai da ta tara
rowan dumi ta gasa jikinta sosai sannan ta yi
wankanta sosai ta fito ta ja kujerar dake gaban
madubi ta
zauna. Ta janyo lotion ta murza wa jikinta, ta
dauki
kayan kwalliya ta yi ‘yar sassaukar kwalliyarta, ta
qara gyara gashin kanta wanda ta cude da
mayuka masu laushi, ta sa ribbon kwara daya ta
daure gashin kanta ta fesa masa hair freshner, ta
mike ta nufi wurin wardrof ta bude ta ciro wani
swiss lace mai sulBi irin mai rawa-rawa kalar
jinin kare maroon an masa adon' fulawa light
pink dinkin riga da siket, Saudat ta saka kayan a
jikinta wanda suka .dace da kalar farar fatarta.
“Dinkin ya hau jikinta matuka ta nufi gaban
madubi ta kafa daurin kallabinta sannan ta saka
dankunne da sarka fashion kalar pink ta dauki
body spray ta bi jikinta ta mammatsa ta nufi
cover
din ,da aka tanada dan ajiye takalma ta soma
tunanin kalar da za tasaka.
‘ Dr. Ahmad ya turo qofar ya shigo da sallamarsa,
Saudat taji tamkar ta aza da gudu don idan
akwai wanda ta ke jin kunyarsa to bai wuce Dr‘.
Ba a yanxu, shi kuwa kai tsaye inda ta ke ya nufa
fuskarsa dauke da fara’a yana fadar, “Kai babyna
wannan kyan fa duk nawa ne?”
Ya ida maganar tasa tare da dora kansa a
kan bayanta yana sunsunar kamshinta.
. Saudat ta yi saurin zamewa za ta ruga ya sa
dogon hannunsa ya riko ta yana dariya, tare da
fadar, “Lallai yarinya kina tunanin za ki iya tsere
min ke nan?” *
Saudat ta sa tafukan hannayenta ta rufe
Fuskarta da su tana jin tamkar Kasa ta tsage ta
shige
ciki, Dr. ya sa hakoransa ya cizar mata ‘yan
yatsu
abin da ya sa ta saurin bude fuskar tare da ‘yar
siririyar Kararta cikin shagwaBa kenan ya lakace
mata hanci yana fadar, “Marowaciya Allah da kin
Kara hana ni kallon kwalliyarki sai na cinye miki
bak8” ’ Saudat ta yi rau-rau da idanu tana kallon
inda ya cizar mata. Ya yi saurin rike hannun yana
fadar, “Ayya
'am sorry dazafi ko?’
Ba ta tanka masa ba ta zame hannayenta zata
wuceshi ya yi saurin. cimmata yana fadar, ' '
“Tuba nake ‘yan matana mu je ki karya kin ji”.
Bai saurari abin da za ta ce ba ya riqo ta suka
nufi kicin, ya zaunar da ita a kan daya daga cikin
kujerun da suka zagaye Katon dinning table din
glass, ya cr“Zauna a nan yan matana, me za a
kawo miko?”
Saudat ta dago tana kallonsa sai a lokacin ta
lura da shigar da ke jikinsa, baqin wando ne jeans
da Karamar T.Shirt sai apron da ya daura fara
tare da zungureriyar farar hula irin ta kuku,
Saudat ta yi murmushi ta ma rasa abin da za ta
ce masa.
Ya dan matso daf da' ita, “Ina jinki Madam, me
za kici?” ‘
Saudat ta dauke kanta tana fadar, “Ni fa da ,
kaina nake son in girka”.
, Shi ma ya kwaikwayi maganar tata ta hanyar
fadar, “To ai ni ma tuni na hada miki wani special
girki wanda zai gargade miki kunnuwa”
Dariya Saudat ta sa sosai, saboda salon da ya yi
maganar da shi, shi kuma ya dauki faranti da
serving spoon ya bubbude food flask din da ke
saman tebur din ya kalle ta, “Me za a. zuba wa
, Hajiyar , akWai soyayyar agada plantain, akwai
pizza akwai soyayyen kwai, akwai sandwich tare
da
Lol ga asma ga saude akwai rikicifa
[9:08AM, 07/02/2017] 🙆🏼‍♂@lh@ji🙆🏼‍♂: YAR. TALLA
CHAPTER 33
da soyayycn kifi gasassun kaji a side kuma
tafasasshen ruwan zafi ne me zan zubo wa
gimbiyar tawa?”
‘ Saudat ta yi murmushi tana kallonsa ya riqe
_ ludayin zuba abincin sai ka rantse wani
kwararren
. kuku nr ta lumshe idanunta ta bude lokaci guda
tare da fad'ar, “Ni dai kunu nake son sha”. . ‘
Dr.ya ware ido cikin firgici yana fadar, ’ “‘Kunu
kuma baby? Karfa kice min an karBi 'takardun
ajiya ta jiya har an yi min sing?’ » . Saudat ta
zumburo baki tana fadar, “Ni dai *wallahi bana
so”. ‘ Ya langwaBe kai yana‘kwaikwayonta, “Ni
dai wlh baba so”. Dariya ta Kwace wa Saudat
harda kyalkyalawa, duk yadda ta ke Jin nauyin Dr
sai da
ya kangarar mata da idanu, har ba ta san lokaCin
da .
. ta saki jiki da shi ba a dolenta. Sun yi break
dinsu sosai don da ya lura ma «Saudat
tsattsakuran abincin take mikewa ya yi tsam
ya janya ta jikinsa ya zaunar da ita ya shiga ba
ta
‘ abincin da kansa
Tun tana turjewa har ta gaji ta saki jikinta, saida
ya tabbatar ta qoshi sannan ya kyale ta ya ja "
hannunta suka mike suka nufi falo inda suka baje
.inda yaketa Koqarin ya ga ta saki jiki da shi “
Karfe biyar na yamma taga ya yi shirin; fita
zucayarta ta yi mata wani iri ta zuba masa idanu
ba tare da ta iya tankawa ba Dr yana lura da
yadda yanayinta ya sauya lolkaci guda, amma sai
ya mika mata hannu, “Taso mu je Madam in
zazzagaya dake kiga Bangarenki ki kuma gaisa
da ' ma,ai katanki” ' Ba musu Saudat ta mika
masa hannun nata ya janyo ta suka fice daga
falon sai da suka ratsa 'faluka kusan hudu
sannan suka hau matattakalar .bene suka sauka
falon qasa; sannan suka koma falon da ya’ fi
kowane girma a cikin gidan, a cikinsa kuma ke
da Bangaren ma’aikatan har su'uku ‘yan mata
biyu dattijuwa guda, sai kicin wanda yakr ta
' ,waje, nan kuma akwai mutum biyu masu girki
kwararru mace da namiji. Sai da ya zagaya da ita
ta ko’ina na Gangarenta wanda tsarinsa ya yi
matukar burge Saudat komai na ciki ya yi mata,
musamman wuraren shakatawa da wurin
hutawarta. Suna gama zagayen gidan ya ja ta
waje har inda harabar motocinsa suke da sunan
rakiya, ai ' suna isa wurin motarsa ta tubure sai
ya tafi da ita ' Dr ya riko hannunta yana fadar,
“Tsaya kiji bafa dadewa zanyi ba, just minti
talatin na dawo su Momy kawai zan je in gaisar,
insha Allahu ba zan jimaba
Saudat ta kWantar da murya kafin tace “Allah ya
kiyaye” hanya Dr ya dan zuba idanu kafin ya ce
Kinmin izini da gaske har cikin zuciyarki na tafi
karfa sai na dawo in fuskanci fushinki” ‘ ' Saudat
ta dan yi dariya tana fadar, “Haba ni na isa? Ai
sai”
Bangazar da akai kai mata ce ta katse maganar
da take qokarin yi, ta yi taga-taga ta fada ‘_ kan
motar da ke gabanta, kanta ya bugi motar,
Saudat ta dafe goshi ta waigo tana ganin mai
,wannan aikin, ba ta yi mamakin ganin Asma ba
wadda ta sha gaban Dr; har jikinsu na gugar
juna.
Saudat ta ji wani irin abu ya dakar mata zuciya
tamkar saukar guduma, musamman yadda taga
ya kafe ta da fararen idanunsa ba ya k0 son
kiftawa, yana kallon yadda take magana cikin
kissa da gadara
“Zan yi magana da kai?”
Ya mantar da tasa muryar kasan tata, “To ga shi
kuma fita zan yi yanzu a yi haquri sai na ‘ dawo”.
, .
Ta watso masa wani fari mai kama da harara '
sannan ta juya a fusace ta nufi inda sabuwar ’
motarta ta ke mai baqin gilashi “ta fada
mazaunin dircba tare da dagawa escort
Dinta hannu ; ta ja abinta a guje ta fice
DR Ahmad ya yi wani dan gajeran murmushl tare
da kallon inda Saudat take wadda . tsabar takaici
yasa ta wasu siraran hawaye suka biyo kuncinta,
Dr. ya yi saurin janyo ta jikinsa yana fadar, "Am
sorry tawan baki dai ji ciwo ba ko?”
r Saudat: ta watsa masa wani kallo mai cike da
tuhuma kafin tace “Au ban ji ciwo bama zakace
. bayan kana kallon abin da tayimin
, Ya ce, “To me zan ce mata Saudat? Ta yi
tayine don ta Bata min rai, ke kuma ta sa ki
Bata kwalliyarki to da na nuna mata ban damu
ba ai ga shi ta tafi k0, kuma ke don ina tsaye sai
ki ce ba za
ki iya rama wa kanki fada ba sai dole nina rama
miki Ai sai kuma na zama marar adalci a
tsakaninku k0 ba kya so na zama adali ne?”
Saudat ta zame jikinta cike da da haushi ta
Nufi hanyar bangarenta. *
Dr ya girgiza kai a zuciyarsa yana fadar, “Mata
ke nan”
‘daniel ya bude masa gidan baya na motarsa, ya
shiga sannan ya rufeshi kuma ya shiga gida
gaba mazaunin direba ya ja shi suka tafi
Waiwaye adon tafiya Inji Malam Bahaushe bari
mu waiwaya baya muji shin wane ne Dr
Ahmad Muktar? Profassor Mukhtar L Kabir
shahararren dan boko ne, kuma fan kasuwa da
sunansa ya kewaye
Najeriya, kuma muhimmi a cikin lamarin da yawa
na shidda a cikin masu kudin qasar nan. Bai taba
rike wani mukami na siyasa ba amma kuma yana
daga cikin masu fada a ji a harkar siyasa da
mulki don yana tare da manya-manyan ‘yan
siyasa tun daga na qasar nan har zuwa qasashcn
qetare. Ahmad shi dan dansa na farko, sai da
aka kwashe shekaru goma sannan aka yi masa
kanwa Farida
kuma daga su ba a sake haihuwa ba, tun tasowar
Ahmad mahaifinsa ya so ya yi karatun boko mai
zurfin gaske don haka yana kammala firamare ya
tura shi qasar America a can ya yi sakandire
dinsa ya hada doctoring degree dinsa a kan abin
da ya shafi harkar siyasa da mulki. Yana
kammalawa ya ce ya tsaya iya nan, duk da
mahaifinsa bai so ba a dole ya kyale shi
kasancewarsa na dan gaban goshi.
' Dr. Ahmad bai fara harkar siyasa ba sai da ' ya
hadu da Asma don ita ce ma ta cusa masa
ra’ayin yin siyasar amma shi ya yi karatunsa ne
ba don yana ra’ayin yin mulkin siyasar ba amma
saboda' ita shi ma ya tsunduma kan harkar
siyasar wanda a yanzu ta rage saura ‘yan
watanni su sauka kuma ya yi alkawarin yana
sauka ba zai sake komawa ba don bai ga abin da
yake nema ba da zai
dora wa kansa wahala ba, a matsayinsa na dan
majalissar dokoki ta tarayyar Abuja, amma fa inji
shi saboda a ganinsa mulki wahala ne, kuma
bala’I ’ ba kadan ba ga wanda ya kasa tsaida
gaskiya da amana Wannan kenan .
K0 da Saudat ta koma sashinta kai tsaye
bédroom dinta ta nufa ta fada kan gadonta ta
kwanta zuciyarta cike da haushin abin da
Daktanta ya yi mata, da taimakon sanyayyen
sanyin air conditioner wani nannauyan bacci ya
yi awon gaba da ita. *
Ba ita ta farka ba sai qarfe bakwai da rabi da
yan mintina ta yi saurin saukowa daga kan gadon
zuciyarta na mamakin yadda har ta bari ta yi
baccin yamma ga shi har magruba ta kubce
mata. Cikin gaggawa ta dauro alwala ta fito ta yi
sallar magriba da isha tare da shafa’I da wuturi
sannan ta tsaya gaban madubi daga tsaye ta yi
‘yar kwaliyarta marar nauyi, sannan ta nufi gaban
wardrobe ta ciro kayanta ta saka English west
riga da siket. ~
Fara: shirt silk sai dogon siket dinta baki irin mai
fadin nan yana da adon fararen fulawowi ta
warware gashinta ta daureshi da farin ribbon
'Kwara guda sannan ta makala wa kunnenta‘ yar:
‘ Karamar barima ta gwal ta yi kyau sosai, ta
koma. tamkar irin yan matan turawan ta zira
silifas na fata, sannan ta fito falonta ta tsaya
gaban talabijin din da ke girke gaban bango tana
canza channels
.”Dr. Ahmad ya shigo da sallama Saudat ta amsa
ba tare da ta juya
* ta kalli inda; yakeba ya shigo cikin falon ya dire
katuWar lrdar dake hannunsa mai dauke da'
tambarin Alshukur shoppin mall ya fada kan
kujerada alamun gajiya a tace da shi ya mika wa
Saudat hannu, ‘Come on my baby, wallahi I am
"‘ very tired zo in ji duminki kusa da ni ko na
wartsake" . Saudat ta waigo ta dan kalle shi
kamar ta share shi sai dai girman da yake da shi
a cikin idanununta baza su barta ba, don haka ta
nufi inda yake ta zauna kujerar da ke nesa da
tasa tare da fadar, “Sannu da zuwa”
Dr ya tsare ta da narkakkun idanunsa wanda
ya tilastta wa Saudat kallon kafet ya koma ya
jingina bayansa da makarin kujerar tare da fadar
.“Zo ki duba ledojin nan ki ga abin da ke ciki”.
. Saudat ta mike ta :nufi gefensa ta durkusa kan
kafet tare da janyo ledar daya ta shigo da ita, ta
bude kwalaye ne har guda biyu, manya sai dai
daya yafi daya girma ta dan dago tana kallonsa
yace
“Bude mana Bare kwalayen” .tayi Saudat ta
gyara zama sannan ta soma bue qaramin kwalin
sai ga razananniyar ‘ waya
iphone6plux kwance a cikin kwalin ta ajiye a
gefe
ta bude babban kwalin sai ga wata Yar qaramar
abu mai kamar komfuta ta daago tana kallonsa
da niyyar ta . yi magana ya katse ta ta hanyar
saukowa dagakan '
’ kujerar ya zauna gefenta ya karbi yar abar ya
Kunna yace“Wannan da kike gani sunanta ipad
kamar camputer yake zaki iya shiga yanar gizo
da komai _ Ta ciki nasa an zuba miki abubuwa
da yawa a ciki Wanda zai bude miki Kwakwalwa,
kuma zai rage 'dinga debe Niki kewa idan har
bana nan tunda ldan kinga ni din ba mazauni
bane cikin watan man da wuya inyi kwana hudu
a gida, saboda abubuwan da ke kaina ;NASA
milki kudi a ciki nayi miki saitin komai a . yanzu
zan fara koya miki yadda ake amfani da ita,. : Sai
kuma wayar da nayi miki alqawari gata ' nan
akwai akwai sabon sim a ciki na hada Saka miki
kudi a ciki, akwai lambar Momyn Shukura a ciki
idan za id kira su”. ' Ya zura hannu cikin aljihu
sai ga key din mota ya miqa mata, “Wannan
kuma makullin‘ . ‘mota ne saboda ko watarana za
ki ji sha awar' ” yin tuki da kanki, saboda zuwa
makarantar dana
sai miki form din shiga makarantar social .
development Abuja, karatune zakiyi nayan
watanni zaki zama basic illetrate wata hudu
zakiyi ki gama ki amshi certificate dinki sannan
ki tafi ki karanci
social welfare wata Tara , sai ki Kara karBar
certificate wanda shi zai ba ki damar ki tafi
jami’a ki hada difloma in kina da bukata ma har
digin‘ dinki sai ki hada da fatan za ki maida
hankali don ke maki zama wani abu watarana”.
Tsabar jin dadi da murna Saudat har ta rasa . ta
yadda zata iya furtawa wani Abu idonta ya ciko
da kwalla idan akwai abin da take q auna a
rayuwarta bai wuce karatu b a, ashe kuwa
Ubangiji zai cika mata burinta, tamkar za ta yi
kuka ta fara zayyano masa godiya. Ya daga mata
hannu, “Ya ishe ni haka Saudat, ban miki don ki
gode min ba, Ubangiji za ki gode ma wa don Shi
ne Ya kwato miki, kuma idan kina sha‘awar shiga
islamiyya to ita ma ki shirya ranar asabar mai
zuwa in kai ki Da’awa akwai sashin matan aure
sai ki rinka zuwa ranar asabar da lahadi da safe
kawai, taso mu je in gwada miki motarki".
Ya riko hannunta ya mikar da ita ba tare da ya
sake bari ta fadi abin da ta ke son fada ba suka
nufi harabar waje
Ganin shirgegiyar motar da Saudat ta yi sabuwa
dal ba karamin daga mata hankali ya yi ba, don
ba irin motocin da ta saba gani bane a kan titi,
ta qara wa motar kallomai suna Expedition baka
mai bakin gilashi wadda ta mamaye wurin
tsayuwar motoci uku ta” maida kallonta kan Dr.
tana fadar Ni yanzu ya za a yi ' in iya jan wannan
matar Yallabai? Tayi girma sai ai ta mamaye titi
gaba daya ' Dr, ya tuntsure da dariya yana fadar,
“Bakauya sai kawai Expedition ta mamaye titi,
saboda tsabar shirmenki? Muje ciki daga gobe
zan
.fara koya miki tukin k0 don na ci dariya"
Saudat ta bata fuska ba tare da ta yi magana ba,
ya ja ta suka nufl sashinta yana Kara zolayarta,
wurin koya mata ipad din ma sai da ya ci dariya
saboda qauyancinta don Saudat dai ko a waya ba
komai ta iya ba, to bare ta fahinci ipad cikin
sauki ' ta ida qulewa ne ta yi zuciya ta yi ciki
abinta, yana kiranta ta Ki kula shi don haka shi
ma ya tattara ya ‘ biyo ta da tarkacenta .
Washegari tunda safe Dr. ya bar gidan saboda
meeting din da ke gare shi, don haka Saudat ta
sha baccinta sai wurin azahar sannan ta shirya
ta fito donta ‘karya kai tsaye dinning saidata
wuce falo uku sannan ta isa don nan ne inda Dr
ya sanar da ita ' kuku zai rinka shirya abinci, ta
zauna ta karya , sannan ta koma falonta ta dauki
ipad ta soma latse
’ latse, sai da ta gaji ta rufe ta dauki waya ta
danna lambar Mammy wadda suka kWashe fiye
da mintina talatin '” sannan ta kashe ta kira
Shukura, itama sun dade
suna hira kafin su yi sailama, tana mamakin k0
“katin nawa ne maigidan ya loda mata? ,Har
bayan sallar isha Dr bai shigo gidan ba, harta
fara tunanin k0 lafiya, hakan yasa ta sa‘ waya ta
kira' shi, a daidai lokacin da yake shigowa gidan
ya ce , “Shigowata kcenan Madam, na gaji sosai
ki sameni a Bangarena don Allah”. Ba ta Bata
lokaciba ta Kara gyara kwaliyarta ta fita daga
Bangarenta ta nufi nasa Sangaren wanda ya sa
bangarensu tsakiya, wato Bangaren Asma da
nata. Tana shiga ta same shi baje a falo ya yi
daidai yana kallon allon talabiji. ’ ' -Tun kafinta
zauna ya ce, “Don Allah jeki hada min ruwan
wanka a bandaki”. Ba musu ta hau sama ta shiga
bedroom din nasa sannan ta shiga bandaki ta
soma hada masa‘ ruwan, tana gamawa ta juyo ta
fito suka hade yana tsaye gefen bed dinsa ya
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment