Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da ruwan zafi da sosai wurin ke mata zafi bayan tagama tadanji ya rage zafin, ajiyan zuciya tayi hawaye na rolling down her chicks shikenan yanzu ko, sake share hawayen tayi kafin tai brush sanan taja towel ta daura ta zauna rike wani towel ahanunta tana tsane gashin kanta, saida tagama sanan ta ijiye tafito tana tafiya tana dafe bango tana dingisawa sabida zafi ga jirin datake gani gakuma sanyi, kasama tsayawa tayi a closet tanemi kayan dazata saka sabida yanda kanta ke juyawa tabude kofa jikinta na rawan sanyi tafito tana layi da sauri ya dago kai dan karanta Magungunan da Omari yaje yasiyo mata yake, ajiye maganin yayi da sauri ganin yanda jikinta ke rawa kaman tana shirin fadi da sauri yazo wurin zai riketa cikin tsoro sosai da mugun firgicewa ta zame ta tsugunna bakinta na rawa sosai tace "p..please am so sorry, bazan kara guduba I promise kaji, dan..dan..please don't beat me" takara she maganan tareda dago kumburarren fuskanta tana kallonshi a mugun tsorace tana kuka mara kara, dan kawad dakai yayi batare daya cemata komiba saikuma ya mika hannu ahankali ya dagota ya zaunar da ita abakin gado ya lulluba mata bargo tundaga kai ganin yanda take rawan sanyi sanan yawuce ciki tana binshi da kallo, bai wani jimaba yadawo rike da simple doguwan riga yellow mai spaghetti hand dakuma black hoodie dinshi dawani white pant ya ijiye mata kusa da ita ya wuce kan kujera ya zauna yana bubbude kayan tea zai hada mata, ahankali tabi kayan da kallo kafin ta share hawayen daya zubo mata tadau doguwan rigan tareda janye bargon da hannu daya ta ajiye akan gadon ta saka doguwan rigan akan towel din jikinta a zaunen sanan ta sanya hoodie dinshi dake kamshin shi sosai ta mike tsaye ahankali tana cije lips sabida zafin datakeji taja towel din taciro tareda jan rigan kasa tana ganin jiri, rike towel din tayi tajuya zata bayi tana tafiya a mugun hankali tana dan wawware kafa tana lumlumshe ido luuuu tai baya zata fadi sabida wani irin jiri daya dibeta da sauri yawani irin taso ya riketa tafado jikinshi rirrikeshi tayi tana nishi idanunta na juyawa sosai, karbe towel din yayi ya ijiye tareda daukanta chak yayi kan kujera da ita ya zauna ahankali tana kan jikinshi tai lamo tana sauke ijiyan zuciya, tea daya gama hada mata ya dauka yakai bakinshi saida yaji zafin daidai sanan ya dago kanta da dayan hanun yakai cup din bakinta, kawad da kanta tayi hawaye na zubo daga idanunta tafashe da kuka mara kara tana kara lumshe ido tarasa inda zatasa kanta taji dadi, azaba da radadi takeji tako ina, duka jikinta ciwo suke mata, sosai tawani irin bashi tausayi hakan yasa ya ijiye cup din ya dago kanta da duka hannayen shi murya chan kasa yace "meke miki ciwo yanzu?" girgiza mai kai tayi zata fashe mai da wani sabon kuka ya shafa gefen fuskarta dake da dan lafiya yace "don't cry for me" gyadamai kai tayi ahankali tana lumshe ido, daukan tea yayi yakai bakinta yace "yasha so dat u can take drugs" gyadamai kai tayi tabude bakinta ahankali hakoran ta na rawa yasamata tasha kusan rabin cup sanan ta matsar da kanta tana nishi kaman zatai amai zuciyarta nawani irin tashi, chusa kanta tayi a kirjinshi tana shakkan kamshin dayake yi zazzabi nawani irin cinta, magungunan ya ballo pain relief dasu paracetamol ne dawasu kuma yadau bottle water ya dago kanta yasamata abaki ya kafa mata ruwan da kyar ta iya ta hadiye tana yatsine fuska ta ture ruwan tasake komawa kirjinshi tana nishi sosai ta kankameshi, ahankali yace "sanyi kikiji?" kasa magana tayi saima wani irin ririkemai riga da tayi tafashe da kuka sosai tana nishi cikin kuka sosai tace "mutuwa zanyi umm" tafashe da kuka sosai tana kankameshi tana juyi kaman zata suma ga cikinta dataji shima yafara mata wani shegen ciwo alamun MP zaizo, kaman zaiyi kuka murya chan kasa yace "sorry Wife" fashemai tayi da kuka sosai zata sauka daga jikinshi ta zauna akasa da sauri ya riketa gam ajikinshi yana bubbuga bayanta yama rasa mezai mata saikuma ya dauketa tareda kashe wutan dakin ya kwantar da ita akan gado arude ta yunkura zata tashi ya rikota fashewa tayi da kuka tana girgiza mai kai kaman wata baby tace "wlh bazan kara guduwa ba, I promise you please karka karamin wlh da zafi am sorryyy" kwantar da ita yayi ahankali yahau kanta batare daya sakin mata nauyi shi ko kadan ba ya daura goshinshi akan nata ahankali yace "are you sure?" gyadamai kai tayi da sauri cikin kuka da tsoro, hakanan tsoron yarinyar nawani irin burgeshi, murya chan kasa yace "bazaka kara gudu daga wajena ba?" gyadamai kai tayi cikin kuka mara kara tace "Allahhh" tawani irin ja sunan jikinta na rawa ga zafin ciwo, bikin shi yakawo saitin bakinta danhar lips dinshi na gogan nata yana wani irin kallonta yace "who am I to you?" fashewa tayi da kuka sosai dan kallonshi namata wani iri ajiki sosai da bataso, girgiza zamai kai tana tanaso takoma baya amma ko kadan bata da karfi cikin rawan murya sosai tace "m..my h..my husband" wani irin murmushi yamata da ita kanshi saida tai mamakin murmushi, light kiss ya sakinmata abaki mai kara batare daya raba lips din nasu ba yace "I want to make the sickness go away" kissing lips dinta datake numfashi dashi yayi slowly kafin ya sakeshi kaman bazai sakiba dan saida yawani jashi sanan ya saki ya kalli yanda duk jikinta ke rawa sosai hawaye na bulbulo mata daga ido, ahankali yana kallon kwayar idonta dawani irin low murya yace "I read one article, ance romance na boosting immune system and when ever we cohabit immune system dinki tunda ke you are sick zai dawo kaman nawa, kinga ni am fine ko and I wanna make you fine umm" gyadamai kai tayi arude dan tsabagen tashin hankali bama tasan meyake cewaba, lips dinta yacigaba da kiss kafin ahankali ya tsaya batare daya raba bakin nasuba kaman mai whispering yace "stop crying for me" da sauri tasake gyadamai kai tana wani irin sauke ajiyan zuciya, maida bakinshi yayi kan lips dinta yana kissing dinta passionately shi kanshi besan mesa baya gajiya dayin hakan ba, yasa hanunshi yaja doguwan rigan jikinta sama sosai har zuwa cikinta, aiko jikinta zafi sosai sai numfashi take da sauri da sauri, janye bakinshi yayi daga nata yana kallon fuskarta ya dagota zaune ya zare doguwan rigan duka ya jefa gefe fashewa tayi da kuka sosai tana kulle hanunta a kirjinta dan dakin babu wani duhun kirki kasancewar ranan safiya tafito, kankance wa idanunshi sukayi yakai yatsunshi ya daura akan hanun nata data daura akan kirjinta yafara mata wani irin tafiyan tsutsa yana wani irin kallon ta, wani iri taji hakan yasa tasaki hanunta da sauri kafin tawani irin fada jikinshi ta kankameshi sosai tana masa kuka kasa kasa tana girgiza mai kai, wani irin ajiyan zuciya ya sauke dan yakusa suma sabida yanda tafada jikinshi, ahankali ya tura hanunshi ta gefen cikinta yana shafawa yana kaiwa sama.
[9/20, 8:10 PM] +227 96 07 81 78: *idan baki karanta ba karki biya*



*Maman Abd Shakur*


Bakinshi har wani irin rawa yake yana kallon hoto da mugun mamaki yace "R...Ra..Rahma!!" sake juyawa yayi yace "Rahma, Rahma" ya kira sunan har sau biyu yana rungume folder a kirjinshi, binshi Mum tayi da kallon mamaki irin lafiyan shi kalau kuwa, da sauri ya ijiye folder akan table yana wani irin fito da papers din dake ciki dai, dai, yana barbaza su akan dining din yana karantawa da sauri yace "Egypt" saikuma ga address din din motherless home din da bazai tana macewa ba arayuwanshi, gidan daya rabasu da kanwar su, wani irin dafe heart dinshi dake beating fast fast yayi da sauri Mum tace "are you okay Marwan, bakada lafiya ne?" girgiza mata kai yayi batare daya iya yay magana ba idanunshi suka sauka akan hotunonin dake file din da sauri ya kwashe su ya mike tsaye yana duba wa da sauri da sauri, na farkon wacce take ita kadai ne tana karama ranan agabansu ma aka mata hoton, wani irin hawaye ne yaciko idanunshi sosai, yacigaba da dubawa sauran nasu Mum ne rike da ita ga Abba dasu Muhsin tareda su, kafin yakai na karshen wacce take hanun Ameera dake sanye da bakin jallabiya saisu Mum agefenta, ahankali ya ijiye hotunan yawani irin kifa kanshi a table kirjinshi na bugu sosai, he's just can't believe it all this while yana tare da Rahma bai saniba, dudda yanajin yarinyar sosai aranshi baitaba zatan itace Rahma ba, sosai Mum ta shiga damuwa ta tsaya tana kallonshi, yakai kusan 2min ahaka sanan ya dago yakai kasa yay sujjada yana mai mika godiyan shi ga ubangiji daya bayyana mai Rahma, ahankali yatashi yasake kallon hoton bakinshi na rawa sosai yace "Rahma" dan gani yake kaman mafarki yake, kallonshi Mum tayi da hoton Nadeera dayake ta kira da Rahma tace "wai wacece Rahma Marwan dakake tafada?" kallon Mum yayi yarasa tayaya zai matama bayani, farin cikin dayake ciki bazaima iya barin shi yin magana da kyau ba, da wani irin sauri yabar dining din yay hanyar stairs Mum ta bishi da kallo tace "ikon Allah! Nadeera ce kuma Rahma kodai hoton yamai kama da hoton wata baby daya sani ne?" ahankali ya bude kofan dakinshi ya tsaya yana wani irin Nadeera dake baccin ta sosai, dan baccin yay mata dadi sabida magungunan zazzabin datasha, ahankali ya shigo ya maida kofan yarufe yana kallonta, karasawa yayi har wajen gadon yana wani irin tafiya kaman bazaikai wajenba yana kallonta wani sabon shafin sonta na dira aranshi, ahankali ya tsugunna yasa gwuiwowin shi akasa yakamo soft hanunta yarike yana wani irin kallonta kaman zai cinyeta, sai yanzu yake ganin kaman ta da Abee danshi fatarshi ba fari kar sosai kaman na Umm bane, Umm ce fara sosai, su Omari da Abdallah da Umm suke kama, itakuma da Abee, jiyayi kaman ya dagata ya rungumeta so tight ta yanda babu wanda zai isa yaraba su kuma again, hanunta yakai kan bakinshi yamai kiss kafin ahankali ya mayar yaja bargon yana kara lullubeta yana kallonta kafin yatashi ahankali yana kallonta ya duko dakai ya sumbaci goshinta sanan yajuya yabude kofa ya shiga bathroom, agaban closet ya tsaya ya bude wani kofa wata yar safe ta bayyana, da code yabude safe din yafito da wani file sanan yabude kofa yafito yana kallonta still kafin yajuya yafita daga dakin ya sauka kasa, ahankali ya mikama Mum dake ta kallonshi file din, karba tayi hanunta nadan rawa tace "menene wanan Marwan? Naganshi kaman file ko me aci..." shigowan su Omari dakin suna dariya Abdallah yarikemai riga yasa tai shiru tana kallon su tana mamaki ashe suna wasa, da hannu Marwan dake tsaye yamusu alama da "come" da sauri sukazo sabida yanda sukaga yanayi kiran, tattare abubuwan file din daya barbaza akan table yayi ya mikama Omari, ahankali Omari ya karba yana kallon wannashi ganinshi wani iri, kafin yabude file din yafara karantawa, wani irin tuge mask din fuskarshi yayi ya jefar yana kara kwalalo ido sosai yana kallon hoton Rahma kirjinshi na bugawa sosai kafin ya dago kai surprisingly yana bama Abdallah folder yace "Ya Marwan a ina kasamo dis?" batare dayay magana ba ya nuna mai Mum dake rike da folder daya bata takasa budewa balle ta karanta sai kallon su take wondering maiya faru dasu suketa kallon folder Nadeera data basu, da sauri Omari da idanunshi suka cicciko dawani irin hawaye yace "Nadeera is our lil sis Rahma?" gyadamai kai yayi ahankali, dawani irin sauri Omari ya fada jikin wan nashi yana wani irin kuka, Abdallah ma daya gama karanta abun ya fada kan Omari dake rungume da Marwan yana cire face mask dinshi suka rungume wan nasu, sai kuka kuka kaman ba manyan samari ba, da sauri Mum da duk mamaki ya cikata tace "wai menene? Meke faruwa ne? Naga kunata kiran Nadeera da Rahma tamuku kama da wata ne?" Abdallah ne ya saki Omari ahankali da fuskarshi dahar ta chanza kala sabida kuka abunku da farin mutun ya kalli Mum wasu hawayen nabin fuskarshi yace "Nadeera kanwar muce, Nadeera kanwar muce damuka dade muna nema, Nadeera kanwar muce da aka rabamu da ita tun tana yar 2month, Nadeera is our baby sis and sunanta RAHMA!!! " kallonshi Mum tayi tana kokarin sarrafa maganganun Abdallah akanta, gadai yaron nan Masha Allah dazaran ka ganshi kaga balarabe dan baiyi kama da dan Nigeria ba amma ta kasa fahimtar meyake cewa, kaman yace Nadeera kanwar su ce ko, ahankali Omari yasaki Ya Marwan dayamai alama daya sakeshi ya kalli Mum yana zama a kujera ya nuna mata file din daya bata yace "go through it" zama su Abdallah sukai kusa dashi suna duk suna kallon Mum din dasukai confusing dinta, ahankali Mum tabude file tana karanta wa passport din yara hudu tagani uku maza dasuka dan tasa, sai Nadeera wacce take baby itama an makala nata a file din da sauri ta dago kai ta kalli Marwan, gyada mata kai yayi yace "nine I was 12, sai Omari dake da 8 da Abdallah dakeda 6yrs and baby Rahma da alokacin tana a month and half ranan da akamana hotunan a motherless home din, bayan Umm ta rasu wacce take maman Brothers dina da Rahma wani ya daukemu aka kaimu motherless home dan nan Umm tace muje kafin ta rasu, tai hakane because some people killed my Uncle, Abee! Wayanda suka kashe mai company dayake aikine suka kashe shi dan yanada video yanda suka kasheshi a office dinshi, he showed Umm dani video kafin yaje ya boye awani wuri dakomu bamu saniba yace idan komi yalafa zaikaima police, so after sun kashe Abee dankar ya tonasu, saisuka biyomu da kyar muka samu muka gudu mukabar gidan" yay dan shiru sanan ya fuzar da iska yace "I don't know reason Umm data hana mukai karan police station, muka dinga gudu har tafara nakuda ahanya wata tsohuwa ta taimaka mata ta haihu ta haifi lil Rahma, to bayan mun fara zaman motherless home din dan nan Umm tace muje nadinga tunani bamu da yan uwana dazamu bar gidan marayun muje sabida hankalina yaki kwanciya da gidan, ni parents dina sun rasu tun ina 7yrs banda any siblings, my Mum yar Oman ce babana balaraben Egypt ne, babana shine brother baban su Omari su kadai iyayen su suka haifa kafin su rasu so bamu da inda zamu komun bar gidan, ahanun Umm da Abee na girma agabana aka haifi Omari aka haifi Abdallah da Rahma, bamu taba sanin cewa suna saida yara ba, suna trafficking yara batare da gwamnati tasani ba, Rahma was two months old aka saidamu, mun tashi mun ganmu awani babban gida babba na gaske dan zai iya kai girman wani karamin village, kaman boarding house gidan yake a Nigeria, yarane daban daban da bamujin yaren dasukeyi, yarane gidan da yawa suke da duk siyosu sukayi daga different kasashe, sai su dinga training dinsu su zama terrorists masu musu aiki, kidnappers, killers, and d rest, suna turasu suna different abu dan adinga blaming government, wani babban politician ne yasiyemu, bashi kadai bane yanada partners dayawa da suma politicians ne manya manyan politicians ma, this people are very very wicked and heartl....." yay shiru yakasa karasa maganan, dafashi Omari yayi ya matse kafadarshi yace "is okay Ya Marwan let it go basai kayi maganan ba" ya kalli Mum yace "I don't want my brother to be remembering his past, but duk wani azabtarwa da wahala dakika sani aduniyan nan Ya Marwan yasha shi dama wanda yafi haka, ko punishment za'a mana Ya Marwan baya bari amana, za amai nashi, amai nawa, sanan amai na Abdallah, kinsan kacha?" gyada kai Mum tayi tausayin yaran nawani irin shiganta tun kafin ma tagama jin labarin yace "dashi ake dukan ya Marwan, Ya Marwan dana zuciya ga taurin kai, he was small then amma we are his life, daki tabamu gwara kin kasheshi gashi har an sanmu, da sanyin safiya za'a fitar dashi waje tun irin karfe biyar dinan acire mai kaya abarshi da boxer adinga watsa mai ruwan sanyi harda Ice aciki ana dukanshi mercilessly kuma ogansu kesa amai haka because yaki yarda muyi training din guns da ake so afara mana, sanan munki yima kowa magana dudda ana mana magana da larabci dan ansan bamujin hausa amma munki mu amsa, and kullum attempting guduwa muke sabida tunanin kanwar mu Rahma, koyaya take oho, Ya Marwan yakusa mutuwa sabida azaban wahala, saida mukaga zasu kashe Ya Marwan dakeda wani irin taurin zuciya mara misali yasa muka fashemai da kuka muka sakashi agaba dan mu kadaine weak point dinshi mukace ya yarda zamu dinga yin abinda sukace, koma miye zamuyi yadena bari ana dukanshi dan kasheshi zasuyi sanan ya yarda" ahankali Omari ya sauke ajiyan zuciya yadan goge hawayen daya zubomai yace "mun wahala, mun wahala, munga rayuwa da bazata faduba wani abun saika gani da idonka zaka yarda, wani hisabin alahira kadai za'a iyayi, idan yaro yana rashin lafiya suka bashi magani baya responding to treatment kasheshi sukeyi, ahaka mutumin yasamu a makaranta wanda na aminin shine dasuke siyan yara tare har muka gama body guards kusan 6 ke kaimu, har University yatura mu, private university abokinshi, Ya Marwan ya karanci computer engineering, nikuma na karanci economics sai Abdallah daya karanci accounting, ko mutum daya ba'a bari muyi magana dashi, security dasuka saka mana yawuce tunanin ki" shiru yayi ya goge hawayen daya zubomai yana girgiza kai yakasa cigaba wa, Abdallah yace "fashi, arm robbering, da kidnapping babu wanda basu koya mana, babu wanda bamuyiba base on his order, haka mukeyi kullum muna neman hanya dazamu gudu muje wurin kanwarmu Rahma, ko munyi yunkurin guduwa saisun kamamu dan sun samana trackers ajiki, da kyar da taimakon wani mutumi wani ma'aikacin gidan, daya daga cikin kuku dake girki dake son Ya Marwan sosai yabar mishi kitchen a bude bai rufeba, shiga Ya Marwan yayi asabe batare da kowa ya ganshi ba, duka gas din ya ciccire pipe dake bama top din gas, ya ijiye pipe din akasa hakan yasa gas din yadinga fita yabar kitchen din da sauri yazaya ta bayan window kitchen din dayake a kulle yaje ya kunna ma wata rigar shi wuta ya ijiye jikin windon kafin yabar wajen da sauri yay ihu yaje wajen guards din gate yana cemusu fire da sauri sukai wajen sukaja rigan wutan suna kokarin kashewa dayan kuma yabude window dan yaga ko akwai wuta a kitchen din aiko wurin yabada wani irin buuuu, wuta ci kawai take hakan yasa da manya da yara duk suka fito kowa yana neman hanyan fita wasu guard na binsu gudun karsu gudu, bude musu gate Ya Marwan yayi kowa na gudu ana fita ya bude jakarshi yacire spherical bomb ya kyasta ma bakin wuta da lighter ya wurgama guards din dake shirin binsu aiko da sauri suka dare yajamu muka fita daga gidan da gudu munabin dajin, da kyar muka sabe muna gudu adajin nan some guards na binmu ana harbin mu, Ya Marwan kawai yafadi ya sume ashe an harbeshi agefen ciki, rudewa mukayi muka rirrikeshi nida ya Omari muna gudu har mukakai titi, wani mutumi ya tai makemu ya tsaya ya kwashemu yakaimu asibitin ana treating Ya Marwan muka fadin mai komi yafadinma polisawan akai tracking gidan gwamnati, akadau hotunan yaya Marwan anata watsawa a media banda mu, bayan komi yalafa gov. tabiyamana kudin jirgi ta maidamu kasar mu Egypt, direct gidan marayun nan mukaje muka tarar da Ameera mukace mata ina sister mu ganin tana neman maidamu wawaye mukai reporting to police station da kyar tai confessing tace anyi adopting dinta and mutanen yan Nigeria ne sukai adopting dinta, sosai ranmu barin ma Ya Marwan da kaman ya kasheta ya baci, akai kaita prison, da kyar muka samo wanan file din dat contain actual profile dinmu da ranan damuka zo, gwanati tai transferring yaran zuwa wani gidan marayun aka rushe wanan aka kama ma'aikatan dan duk dasa bakinsu, bayan kwana biyu muka wuce bank inda Abee ya biyoma Ya Marwan gadonshi da iyayen shi suka barmai dan ko kwandala bai tabamai ba, yaje karbo bayan dogon bincike aka bashi kudin shi kudin dayawan gaske rasa yanda zama muyi da kudin mukayi, ya zuba dayawa a account sanan muka fara shirin dawowa Nigeria dan daukan fansa, a tunanin mu wayan nan politicians din dasuka sayemu susuka sayi Rahma saisa mukace saisun fito mana da kanwar mu and they will pay darely, aboyayyen Mutum ya Marwan yadawo sabida akwai hotunan Shia media, nan muka gida wanan gidan atsakiyar dajin nan, muka fara fita operation muka addabi politician hartakai ga su kansu tsoron fita daga gidansu suke, d worse part is basusan waye Ya Marwan ba, ya Marwan yay planing accident din mutumin nan na asibiti dan shine mutumin daya siyemu bayan yama ya Marwan wayanan tabon jikin nan nashi, mun daukoshi yace bashi ya dauke Rahma ba, shi maza yake siya baya siyan mata, zuciya ya debi ya Marwan yakusa kasheshi da kyar muka ceceshi muka maidashi gida yan uwanshi suka ganshi aka kaishi asibiti shine Ya Marwan yabishi har asibitin da aka kwantar dashi danya kasheshi aranan ne kuma Yahadu da Nadeera data chanza komi nashi, yarasa sukuni, baya iya fita operation, yadinga zazzabi, mu kanmu munyi mamakin shi ashe destiny ne, Allah yaga zukatan mu, Allah yadawo da kanwar mu da tun kafin ahaifeta Abee yafada agida inhar Momma mace tahaifa to yabama Marwan ita, ya aureta, unknowingly Allah dakanshi ya kaddara auren su, auren da yayishine danya taimaka yay saving dinta daga mahaifinta, ashe itace Rahma mu, ashe sister muce, oh Alhamdulillah, Allah nagode mun godema, am so happy, am a happy brother today I can't wait ta tashi nabata brotherly hug omg" ya share hawayen daya zubomai ya rungume Omari dake gefenshi, sosai Mum takafe Marwan dashi kadaine sanye da mask da ido, ahankali tace "can I see your face Marwan?".
[9/20, 8:09 PM] +227 96 07 81 78: *karki karanta in baki biyaba, in kina son novel dinan, zaki turo 300 kota card kota bank sai nai adding dinki a group din danake posting kullum*
_Acc no 3107021073 first bank aisha Muhammad_
*Kokuma zakiyi chatting dina up ta watsapp number na 07012181461 saiki turamin evidence of payment*.




*Maman Abd Shakur*

Shiru yayi yana kallon Mum he has so much respect for the woman sabida yanda yaga tanason Rahma saisa bazai iya mata gardama ba, ahankali yasa hannu ya tuge mask din ya ijiye akan table idanunshi akasa, wani irin kallo Mum takemai tana mamakin kyau haka ko wata macen albarka tana ganin su Abdallah kyawawa ashe shi wanan kankat ne, bakinta har rawa yake tace "masha Allah, kunga haka fa Allah ke abinshi dama nataba ganin news din a aljazeera an rushe motherless home dinan sabida suna saida yara, oh Allah kasa mugama da duniya lafiya, kunga yanzu hankalina yakara natsuwa wlh na natsu sosai Allah yakawo wayanda suka fimu iko da Nadeera naga yanda Abba zaiyi" tadanyi tsaki kafin ta dago ta kallesu ta hade hannayen ta tace "kuyafe mana, kuyafema baban su shirin shedan ce nasan yay babban laifi, amma kuyafe mana, to ya akayi Nadeera batai kama dakuba naga dukkun fita hasken fata?" murmushi Abdallah yayi yace "da Abee take kama fatarshi ta dauko mu farin momma ne" murmushi Mum tayi tace "ikon Allah amma am so happy kaman an ciremin wani stone azuciyata nakeji wlh, to yanzu tayaya zamu sanar da Princess? How is she going to take and accept wanan babban labari haka?" ta kalli Marwan tace "tayaya zamu sanar da ita Marwan?" dan dago kai yayi ya kalli Mum kafin ya mayarda kanshi kasa anatse yace "dazaran taji sauki" tashi yayi ahankali daga kan table din yace "bari nadubo ta" yawuce sama batare daya jira amsan Mum ba, ahankali ya bude kofan dakin ganin ta bude ido yasa yarufe kofa da sauri yay
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment