Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ihu haka? Wlh gabana sai faduwa yake" daga tachan bangaren akace "sorry this is KAROTA, kano state road traffic authority officer, Officer Frod Ugechuku Cimara, please we need you a KAROTA office dinmu a kano, am sorry once again naji kai namiji ne am sure you can handle the news, motar mai wayan nan tasami hatsari inda babban trailer tai crushing driver dawata yarinya, tsohon ne kawai da ranshi amma yana asibiti yanzu haka, please idan kai relative dinsu ne come and claim d diseased ko mukai su mortaury" wani irin salati kwamissiona yake yana kara sanar da ubangiji yama kasa magana, salati dayake yajawo hankalin polisawan duk suka shigo arude da kyar yafada musu meke faruwa nan sukadau manyan motocin su kusan uku sukasa kwamissiona a mota sai kano, dayaga gawan Fatyna kasa gasgatawa yayi itace nan aka taho da gawawwakin yasa aka sa Abba dake critical state ambulance suka taho Abuja dashi kafin kace me anguwan su yacika idanun kwamissiona yay jajir yan uwan Adamu driver ma duk sunzo nan aka musu wanka aka kaisu makwancin su, kwamissiona yacigaba da karban gaisuwa yayinda Abba ke battling da life dinshi a hospital, saida komi yalafa bayan sadakan bakwai Kwamissiona yakira su Muhsin ya sanar dasu meke faruwa nanfa gabaki dayansu harda Mum da Nadeera dabataso zuwaba suka taho bakaramin tausayin Abba sukaji ba, yaji ciwo sosai akafa da kyar da taimakon su Muhsin yatashi zaune yanabin kowa na dakin da kallo kafin ya sauke idanunshi kan Mum dayaganta zaune kusada wani balarabe dayay kaman zai cinyeta sunyi kyau sosai, hanunshi yahada ya kalli Mum yace "Hajara ki yafeni abubuwan dana miki kiyafemin dan girman Allah, ban miki adalci arayuwan nanba a matsa yin ki na uwar yayana, kiyakuri ki yafemin Hajara" yay maganan yana share hawaye murmushi Mum tamai tace "nadade da yafema baban Muhsin, nima ka yafemin nasan nabatama, Ya jikin?" ahankali yace "Alhamdulillah yay maganan yana kallon Nadeera da cikinta yay dan girma tai wani irin shegen kyau kanta akasa danta kasa kallonshi, ahankali yace "Nadeera kema ki yafemin, kiyafema Abban ki kinji, abubuwan dana miki aba..." da sauri tace "Abba nadade da yafema, please kadena rokona" dan ko kadan batason tuna baya, bamatason ta tuno abinda yasomata abaya, murmushi Abba yayi yana share hawayen dayaji zai zubomai ya kalli mutumin dake kusada Mum yace "waye wanan hajara?" ahankali tace "mijina ne, mahaifin Nadeera dasu Abdallah, asalin mahaifin su" dudda yaji maganan kaman mari gawani mahaukacin kishin dayaji yanaji dannewa yayi ya gyadamata kai yanaji wani irin ciwo da kewan marigayiya Fateema yarike hanun yaranshi su Muhsin dake kusa dashi gam, wani abu ya tsayamai a makoshi, kallon kafarshi Abee yayi yace "zan prescribing wani magani asiyoma inkasha nan da 7days kafar zai warke in sha Allah" murmushi Abba kawai yamai yanajin kishin shi sosai yanadan satan kallon Mum dayaga tai wani kyau kaman ba ita ta haifi su Muhsin ba ta murmure abinta, looking fresh kaman honeywine, taci uban gold a hannu da wuya da kunne, sai walwal suke.


Sundan jima dashi sai wuraren bayan one mum da Abee da Nadeera suka tafi su Marwan da Muhsin ne kawai suka zauna da Abban a hospital sun manta da komi sunata kula da Abban, sati daya sukai a Nigeria kullum sai sunzo su gaida Abban, aiko yaji sauki sosai aka sallameshi suka mayar dashi gida kaman bashi ba, har yanzu gani yake kaman mafarkine wai Faty Zarah shi ta rasu, ga kishin Mummy dake nukurkusan shi kaman zai mutu yanda yaga Abee na tarairayanta kaman zai hadiyeta kuma gaban yara gaban kowa yake nuna mata so babbamci balarabe kenan, kishin dayake ji har yawuce misali danhar yaran saida suka lura. Satinsu biyu suka tattara suka koma Muhsin da Ahmad stay back dashi, da kyar suka samoma Abba wata bazawara da mijinta ya mutu yaranta hudu sukamai aure bayan bikin da kwana uku sukabar kasar dan komawa bakin aikisu, baitaba sanin amfanin Mum ba sai yanzu, he regretted abubuwan daya mata abaya, ko kadan bayajin dadin bazawaran nan dudda zatai Mum a shekaru ko fima amma tasaki jiki dayawa, yanzu yagane Mum is special, hakadai rayuwan tacigaba yace a matar tadauko yaranta zai kulamata dasu aiko taji dadi ta kwasosu dan ance bazai kara haihuwaba, ahaka rayuwan tacigaba da tafiya.

Bayan wata biyar da dawowan su Nadeera ta haifo kyaykyawan baby girl da suka sama suna Jawaheer, ta tafi wanka gida wurin Mum aikuwa da kyar Marwan yakoma eygpt bakin aiki, Mum da Abee dakuma su Muhsin suka cigaba da kula da Princess da little princess kuma yarinya son kowa kin wanda yarasa, watansu uku Baban su yadawo nan Abee yatasa gaba dasu Muhsin suka tafi Nigeria wurin Abba daganan Abba yakira kwamissiona akaje neman auren Muhsin da Ahmad nanfa akasa rana wata uku uku suka dawo.

Wuraren 9 Mum ta shigo dakin Nadeera rike da jawaheer a hannu, zama tai kusa da Nadeera dataci gayu sosai tace "bata nono kibani ita kije ki kaima Abban ta abinci tundazu yadawo baici abinci ba" murmushi tayi ta karbeta ita kanta tai missing Marwan sosai nonon tabata takoshi tai bacci ma dan yarinyar batada rigima Mum ta karbeta tajuya zata fita tace "abinci nakan tray Gwen tahada komi" tafice tashi tayi takara feshe kanta da turare sanan ta yafa mayafi kan hadadden kayan tawuce tafita, daukan abinci tayi tai hanyar part dinshi tura kofan tayi ta shiga dayar sallama yana zaune a falon kallo daya yamata ya dauke kai dudda he's dying to see her, mayar da kofan tayi ta rufe sanan ta karasa gabanshi taja center table tadaura tray akai, tana kallon fuskarshi ahankali tace "Zauj zokaci abinci, Mum tace bakaci abinci ba tunda kuka dawoba" dauke kai yayi yamike tsaye yace "am not eating ki kwashe abincin kikai waje and close my door" yay hanyar bedroom, shiru tayi tabi bayanshi da kallo fushi yake dan bataso tamai oyoyo ba ita kuma kunya takeji agaban su Mum, binshi tayi ta shiga bedroom din da sauri amma ya shiga bathroom dan tanaji karan saukan ruwa alamun wanka yake, zama tayi tana jiran shi harta fara gyangyadi taji yabude kofa yafito da sauri ta tashi ta rungumoshi ta baya, murmushi tayi tace "sorry luv, haba my Zauj, My everything my happiness, menayi kake fushi dani kasan banison fushinka ko, okay am sorry my baby boy, kaga" takama ears dinta dan kallonta yayi ta turo baki kaman zatai kuka tace "sorryyyy" dan murmushi yayi da gudu tai tsalle ta dane jikinshi tace "I know how to make you happy, nima I miss you, let's make luv Zauj, bari nadan saka kuka yau my cry cry husby" dariya yayi yawani irin jefata kan gado yana warware bathrobe din jikinshi yace "okay zamuga who will cry and pee yau, rabona dake 4months babu kwana uku, my Lord I've tried fa, Allah saina fanshi ranakun" fadawa yayi kanta tasaki dan kara. "wash Zauj please i want it slow and easy" , da sauri yace "fast and crazy, I want it fast and crazy" bakinshi ya daura kan kunenta murya chan kasa yace "just pray yau bazan bulaki ba Sugarlips, I've missed you badly wife, I love you so much" ahankali tace "and I love you more my Zauj, nabaka kaina yau, screw me to your content My Mask Man, my boyayyen mutun, my guardian angel, My Marwan my Man, idan banso kaba wetin I gain? I love you so so so much my autan maza, all maza are fake you are the original one my miji, my strong man mai sani pee, the best screwer, the best kisser, the best f*cker, please f*ck my brains out na yarda, wayyo I want you badly BM" kiss ya shiga yimata passionately dan kalaman ta sun haukatashi.


End!!!


Alhamdulillah, anan nakawo karshen _BOYAYYEN MUTUN_ , saikun jini a littafina na gaba mai suna _IN BANI..._ wanda zan fara kawo mukushi ranan asabar da yardan Allah.

To subscribe to _IN BANI novel_ Zaku turo 300 to 3107021073 first bank aisha Muhammad saiki turo evidence of payment through my watsapp number 07012181461, you can also send MTN card through my watsapp number saikumin magana ta watsapp nasaku a In BANI watsapp group.

_IN BANI_ _mesmerizing heart melting, ruwa ruwa, romo romo love story ne, one of its kind, sabon Salo kaman yanda boyayyen mutum yake sabon Salo, to catch all the fun, cruise, romance and laughter dake book dinan just pay your access fee. Karku bari abaku labari_ .

And for those dasuke group din boyayyen mutum I love you all so much, and you can kindly exist the group because baida amfani yanzu.

A karshe!
Duk wacce ta karanta min boyayyen mutum batare data biya 300 access fee ba, just so you know ina binki bashi pay a lahira or pay a duniya your choice 🤷🏿‍♀

I love you all.

Aishat Muhammad M Shakur.

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment