Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

want to kill me, I miss my children, I miss my babygirl, I remember ranan da aka fara koya musu yanda ake checking pulse a school of nursing, kasan maiya faru?" yay maganan yana jan majina yana share kwalla. "data dawo gida bamu labari tayi tacema yayyinta su kawo hanunsu ta duba nasu duk sukaki Ahmad har tsokanar ta yake wai karta matsemai jijiya but you know I called her _Princess tace na'am Abbana, nace zoki dubamin don't mind yayyinki_" fashewa da kuka sosai Abba yayi, da sauri kwamissiona ya dafashi yana bubbuga mai kafada, cikin kuka sosai yace "she jumped dawani irin murna tazo kan kujeran danake grab my hand and checked my pulse she was so so happy, starring at her then and seeing how happy take naji angamamin komi aduniya, wlh friend I love my babygirl with all my heart, please kace musu su yakuri su dawomin da y'ata please bazan karaba" yafashe da kuka sosai, sosai ya karyama kwamissiona zuciya da sauri ya rumgumeshi da kyar yasamu yay shiru ya dagashi ya zaunar yaje gaban wardrobe yaciro mai hadadden shadda yakawo da taimakon shi ya saka yace "bari nadubo kitchen nahadoma wani abu Kaci muje asibiti" kitchen yayi ya tsaya turus yanda ko ina yay kacha kacha gaskiya Abba needs a woman rasa mezaimai yayi hakan yasa yadawo ya dagashi kawai yamai take away ahanya yasa shi a mota sai asibiti duba shi akayi akamai fada sosai dan jininshi yahau, ga sha'awa dake damunshi, aka rubuta mai magunguna kwamissiona ya siyo suka taho ya shiga mota gidanshi kwamissiona yawuce dashi, A babban falonshi ya zaunar dashi yace "ina zuwa bari nasa akawo mana abinci sabida Kaci kasha magani" fita yayi daga dakin yay hanyar dakunan yaranshi gaban wani daki ya tsaya yay sallama tareda tura kofan ya shiga atare yar budurwa ce da bazata wuce 23 - 24yrs bace zaune kan gadonta tana assignment tana sanye dawani doguwan rigan material mai kyau tana ganin babanta ta washemai baki tace "Abba sannu da zuwa" murmushi baban nata yamata yace "yauwa baby Pharty karatu akeyine?" murmushi tayi tace "eh Abbana, abincin ka na dining muje nayi serving dinka har yanzu Mummy bata dawo daga sunan ba" "okk okk dama tafadamin bazata dawo dawuri ba, kwaso abinci kizo palona kiyi serving dinmu nida abokina achan bazamu zo dining ba" "to Abba" ta diro daga gadon tama rigashi fita daga dakin binta yay da kallo Pharty yar matan daya fara aurane bayan ta haifeta ta mutu a hanun kishiyan maman ta ta girma, yarinyar batada hayaniya shiru shiru ga kunya ga hakuri, juyawa yayi yafita daga dakin, Arranging abinci tayi a tray ta dauko ta taho falon Abban nata sallama tayi ta shiga falon sanye da doguwan riganta da dan kwalinshi akanta, murmushi tayi dake karamata kyau ganin abokin Abba zaune a falon ya jingina da kujera idanunshi a lumshe Abban ta kuma baya wajen, ahankali ta karasa ta ijiye abincin tana kallonshi tace "Abba ina yini" ahankali Abba yake bude ido kafin yabude duka ya daurasu akanta murmushi tamai tace "sannu da zuwa Abba, ya aiki" dan murmushi yamata yana binta da kallo dan baiganeta sosai ba yace "uhmm Fateema ce ko, nifa bana ganeku yara duksun girma sun zankale, ya kike ya school? A kano kike school ko? Yaushe kikazo hutu?" akunyace tace "jiya" dan lumshe ido yayi yabude ya daura akanta yace "masha Allah, Allah yabada sa'a, ki dage kinji, Allah sanya na karatun albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa yace "wani year kike yanzu?" tana watsa da yatsun ta tace "500 level, Urban and regional planning nakeyi" gyadakai yayi yace "masha Allah kice kina final year" murmushi tayi tace "eh hutun mud semester ma nazo, test zamu fara dazaran nakoma si final exam" "masha Allah, Allah bada sa'a" kallon dakin tayi tana neman babanta saikuma ta juyo ta kalleshi murmushi tayi ganin sun hada ido ta mike tsaye tace "sai anjima Abba" "ki gaishemin da kaninki" "to" tace tafita daga falon, ko 2min batai da fitaba kwamissiona ya shigo yana murmushi zama yay kusa da Abban yajawo tray abincin yadau goran ruwa yana kokarin budewa batare daya kalli fuskan Abban ba yace "ga Fateema nan idan tama zan baka ita friend you need a woman, life cannot go on like this, d best of us shine wanda yagane kuskuren shi yay admitting sanan yay asking Allah for forgiveness, dan Adam ajizi ne, no body is above mistake, sanan babu wanda yafi karfin jarabawan Allah, zan baka auren Fateema she's 24 yanzu, kanason ta? Zaka aureta?"


*masu karanta novel dinan batare dasun biyaba suda Allah, ina kuma binsu bashi*

*masu fitarwa kuna watsawa waje kuda Allah*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turamin evidence ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting*


_BOYAYYEN MUTUN_


_AGURGUJE_

Dakinsu ya shiga har lokacin bacci Ahmad yake, wanka yaje yayo ya shirya tsaf cikin riga T-shirt navy blue saiya saka black jeans, hadadden agogo ya daura a hannu yadau turare ya fesa, kamshin turaren ya tada Ahmad daga bacci da jajayen idanunshi ya kalleshi yace "ina zaka?" batare daya kalleshiba yana brushing gashin kanshi yace "yawo" tabe baki Ahmad yayi yace "Ya Muhsin wlh da kyar nai bacci tunanin Deejay na nake, nifa muje Nigeria abani aurenta mudawo, ni aure nake..." tsaki Muhsin yayi da sauri ya kwashi wayoyin yafice daga dakin kafin ya jefomai wani magana da kanshi bazai iya jurewa ba, dakin Mum ya shiga yasameta zaune kan kujera tana duba wani newspaper ko kadan yanzu tadena tafiye tafiyen business dinta, saidai managers dinta ke running mata business all over, binshi tayi da kallo ganin yanda yay kyau ya mayarda jikinshi tanajin son dan nata aranta, zama kusa da ita yayi ya daura kanshi akan kafadarta, murmushi tamai tace "sai ina yarona?" dan yatsine fuska yayi yace "a girl lost her phone Mum na tsinci wayan dazanje jogging shine zan kaimata ne" kafeshi tai da ido kafin tai murmushin tace "shikenan adawo lpy tashi kaje kadawo dawuri kace you are taking me out" peck yamata akumatu yace "okay sweetest Mum, zan dawo yanzun nan" tashi yayi ahankali yafita tabishi da kallo tanamai addu'a, sosai take kewan Nadeera daurewa kawai take dan tasan tai aure tana tare da yan uwanta, kuma bataso tana yawan damunsu da kira amma kewanta take bana wasaba, tana missing yarta sosai.

Agaban Cafe cikin school dinsu yay parking ya kashe motan yafito yana zare bakin glasses din idanunshi yanabin wajen da kallo dan address din wajen ta turo, wayarta daya riko a hannu ne yay ringing kallon wayan yayi ganin lily ne yasa yay picking yakara kunne. "ka isone Uncle? Ina cikin Cafe din I've been waiting for you kusan 3min da zuwana yanzu" 3min din datace saida yasa yay murmushi ahankali yace "come out am outside d Cafe, ki amsa" da sauri tace "okkk am coming out now" janye wayar yayi daga kunenshi ya daga kai ya kafe kofar Cafe din da kallo yay folding hanunshi a kirji, wata doguwan yarinya ce tafito da bazata wuce 24yrs ba, tana sanye da blue jeans a jikinta tasa top daya kaimata har gwuiwa white an tsaga gefen rigan, sai ta yana kanta dawani blue vail karami tasaka white flat shoe, tadau wani karamin purse bag white, idanunta sanye cikin fararen medicated glass dan kananun idanu gareta kaman yar China, kalle kalle tafara yi kafin ta kalleshi ta kafeshi da ido kaman yanda ya kafe ta da ido na kusan 2min kafin tai pointing dinshi da yatsa alamun kaine saikuma tai wani irin murmushi daya bayyana white teeth dinta waje ta karaso wajen tana tafiya ahankali tadan tsaya nesa dashi tana kallonshi dan sosai taga yamata kwarjini gashi ya tsareta da ido, gyalenta taja ta rufe bakinta cike dajin kunya tace "uhm ina yini uncle, kaine ko" dan murmushi yamata batare dayace mata komiba ya mika mata wayan da earpiece din, ahankali ta mika hannu ta karba da sauri tasaki gyalenta tana jujjuya wayan kaman zatai kuka tace "laaaa screen din yafashe" ahankali yana kallonta yace "sorry I matched d phone ne saisa yafashe, muje na kaiki sai a gyara miki screen din kokuma na sai miki wata sabuwa" da sauri ta dago kai ta kalleshi tanadan gyara zaman glasses dinta ta girgiza mai kai ahankali tana kallonshi kafin ta dauke kai da sauri heart dinta na beating fast dan guy din yahadu tace "uhm Daddy na da Mum nanda 4 weeks zasuzo graduation dina, zan fada mai zai tahomin dawani wayan I will manage it for now, thank you so much, Ya sunanka?" ahankali yana kallonta yace "Muhsin" murmushi tasakeyi tadan kalleshi tace "nice name" ahankali yace "thank you Firdaus" yanda yakira sunanta saida yasa tasake kallonshi ta kafeshi da ido kirjinta na bugawa shima kasa dena kallonta yayi hakanan take tunamai da Nadeera dudda wanan tafi Nadeera wayau daga gani but she reminds him of her so much, atare suka dena kallon juna kafin ahankali yajuya yabude mota yace "bye" da sauri tadan matso da bamata San maiya matso da itaba, juyowa yayi ya kalleta yana rike da marfin mota da sauri tasake komawa baya kallonshi tayi ya tsaya chak rike da marfin motan tace "uhn zakazo min graduation and celebrate with me?" ahankali ya shiga cikin motan ya zauna sanan ya dagokai ya kalleta yana kokarin yima mota key da sauri ta dukar dakai tana wasa da wayoyin, ahankali yace "wani course kika karantawa?" "Pharmacy" dan murmushi yayi ya dauke kai batare dayace komiba hakan yasa ta kalleshi tace "on the 30th please kazo venue din is auditorium na school dinmu kajiii" yanda taja maganan yasa yadago kai da sauri ya kalleta dan haka Nadeera kemai barinma if she want something from him, he really miss his sister ahankali yace "ok" washe mai baki tayi tace "you promise fa" gyadamata kai yayi hakan yasa ta dagamai hannu tace "nagode byeee" glass dinshi yasaka yatada motar yaja yabar wajen tabi motar da kallo tana yaba kyan guy din gashi baida hayaniya da kyar yake magana, murmushi tayi tajuya takoma cikin Cafe din dan karatu take.


_Bangaren Abba_
Al'amarin Abba gabaki daya ya tabarbare, baida aiki sai kuka wani irin wutan son Nadeera da son ganinta nacin mai zuciya, wani irin kewan yaranshi yake yakira yakira harya gaji duka number su baya zuwa, na Mum ma haka baya zuwa ya rasa yanda zaiyi da ranshi idan yay kuka yay kuka yagani saiyaje ya dauro alwala yazo yafara salloli yana rokon Allah gafara, gawani irin sha'awa dake tasomai bana wasaba yana bukatar mace amma yarasa yanda zaiyi, yay dana sanin sakin Mum, danhar limamin anguwan su saida ya sama game da batun yace ai tunda dai yayisu ararrabe to ta sakun sakin ukun, tattarawa yayi yakoma gida yaci kuka yarufe kanshi ya kashe wayoyinshi salla kawai ke fitar dashi baida aiki saishan ruwan lifton gidan ko ina datti da kura kofunan gidan duk uban yawan su, sun kusa karewa sabida shan lipton dasu gashi bai iya dauraye cup ba wani irin zazzabi ne yatasoshi gaba na yawan tunani, damuwa, dakuma bukata ko masallaci ma kasa fita yayi sabida ciwo, sosai hankalin kwamissiona yatashi dan kwana biyu kenan yana neman shi baya samu hakan yasa yana tashi daga wajen aiki ya taho gidan, a tsakar gida yay parking yana tambayan mai gadi Alhaji fa, nan yafada mai kwana biyu kenan besashi a ido ba, da gudu yay cikin gidan, bin ko ina yay da kallo yanda dakin yay kura babu alamun shara, wani irin tausayi Abba yaji mace fa nada amfani a duniyan nan karasawa yayi ya shiga corridor yay hanyar dakin Abban bude kofa yayi ya shiga baya falo hakan yasa yay uwar daka da sauri akan gado yaganshi ya dukunkune da bargo da sauri yay gadon yana yaye bargon ya dago kanshi yanajin yanda jikinshi keda zafi yace "subhannallah friend me haka wai? Kashe kanka kake so kayi? Tashi muje asibiti" fashewa Abba yayi da kuka sosai yana wani irin nishi ya hade hannayenshi alamun roko yace "dan Allah ka barni na mutu friend, loneliness want to kill me, princess ta gujeni, yarana sun gujeni, bansan inda suka shiga ba a duniyan nan, gushewan hankali da shairin shaidan ya kaini na saki matata, nai alot of mistakes friend ina zansa kaina, wayyo Ya Rabbi yakakeso nayi? Ina zansa kaina naji dadi? Am missing my baby girl so so much, bawai so kadaiba wlh, I naturally miss my daughter, my Nadeera, my innocent babygirl, my princess, kasan I was the first person data fara kira lokacin data fara magana friend" yay maganan yana goge kwalla yanama kwamissiona daya tasashi agaba yana kallo kaman TV murmushi, yay nishi cikin ciwo yace "Nita fara kira data fara magana, tace _Aaaaa..baah_ haka take kirana, friend I miss my babygirl" tafashe dawani irin kuka mai taba rai ya dafa kirjinshi yace "wlh wlh wlh kaji na rantse ma natuba bazan kara mata abinda namata ba, nai regretting abinda nama babygirl dina, nai nadaman dukanta danayi, like how could I even raise my hands on Princess? Nifa? Nida koda tana karama bantaba dukanta ba but tayaya na daketa da girman ta? Dan Allah friend kace yadawomin da babygirl dina na cigaba da training dinta I will never try nai abinda nayi abaya again, wlh shairin shaidan ne dakuma rashin zaman mamanta, I miss my children, I miss my fine calm boy mara magana Muhsin, my super patient brilliant boy Muhsin, I miss him, I miss my Ahmadudu, my stubborn boy, mai zuciyan kuturu, I've taken back tsinuwar danamai bazan taba iya tsinema yarana ba, banma san tayaya na furta ba, I miss my Ahmad my garagara talkative raki boy, friend I miss my children so much, I wanna hug the 3 of them, kiss them a forehead and ask for their forgiveness, I miss my wife, wlh i love Hajara bazan ma karyaba she's the mother of my sojas, my mazaje, fushi dakuma halakan datasa na fada ya rufemin ido ruf harya kaini ga sakinta, nariga nasan aikin gama ya gama auren mu yatashi aiki, I want to see her and ask for her forgiveness, friend wat do I do? Yaya zanyi da raina? Ina zansa kaina naji dadi? Am dying slowly? Loneliness want to kill me, kewan iyalina want to kill me, I miss my children, I miss my babygirl, I remember ranan da aka fara koya musu yanda ake checking pulse a school of nursing, kasan maiya faru?" yay maganan yana jan majina yana share kwalla. "data dawo gida bamu labari tayi tacema yayyinta su kawo hanunsu ta duba nasu duk sukaki Ahmad har tsokanar ta yake wai karta matsemai jijiya but you know I called her _Princess tace na'am Abbana, nace zoki dubamin don't mind yayyinki_" fashewa da kuka sosai Abba yayi, da sauri kwamissiona ya dafashi yana bubbuga mai kafada, cikin kuka sosai yace "she jumped dawani irin murna tazo kan kujeran danake grab my hand and checked my pulse she was so so happy, starring at her then and seeing how happy take naji angamamin komi aduniya, wlh friend I love my babygirl with all my heart, please kace musu su yakuri su dawomin da y'ata please bazan karaba" yafashe da kuka sosai, sosai ya karyama kwamissiona zuciya da sauri ya rumgumeshi da kyar yasamu yay shiru ya dagashi ya zaunar yaje gaban wardrobe yaciro mai hadadden shadda yakawo da taimakon shi ya saka yace "bari nadubo kitchen nahadoma wani abu Kaci muje asibiti" kitchen yayi ya tsaya turus yanda ko ina yay kacha kacha gaskiya Abba needs a woman rasa mezaimai yayi hakan yasa yadawo ya dagashi kawai yamai take away ahanya yasa shi a mota sai asibiti duba shi akayi akamai fada sosai dan jininshi yahau, ga sha'awa dake damunshi, aka rubuta mai magunguna kwamissiona ya siyo suka taho ya shiga mota gidanshi kwamissiona yawuce dashi, A babban falonshi ya zaunar dashi yace "ina zuwa bari nasa akawo mana abinci sabida Kaci kasha magani" fita yayi daga dakin yay hanyar dakunan yaranshi gaban wani daki ya tsaya yay sallama tareda tura kofan ya shiga atare yar budurwa ce da bazata wuce 23 - 24yrs bace zaune kan gadonta tana assignment tana sanye dawani doguwan rigan material mai kyau tana ganin babanta ta washemai baki tace "Abba sannu da zuwa" murmushi baban nata yamata yace "yauwa baby Pharty karatu akeyine?" murmushi tayi tace "eh Abbana, abincin ka na dining muje nayi serving dinka har yanzu Mummy bata dawo daga sunan ba" "okk okk dama tafadamin bazata dawo dawuri ba, kwaso abinci kizo palona kiyi serving dinmu nida abokina achan bazamu zo dining ba" "to Abba" ta diro daga gadon tama rigashi fita daga dakin binta yay da kallo Pharty yar matan daya fara aurane bayan ta haifeta ta mutu a hanun kishiyan maman ta ta girma, yarinyar batada hayaniya shiru shiru ga kunya ga hakuri, juyawa yayi yafita daga dakin, Arranging abinci tayi a tray ta dauko ta taho falon Abban nata sallama tayi ta shiga falon sanye da doguwan riganta da dan kwalinshi akanta, murmushi tayi dake karamata kyau ganin abokin Abba zaune a falon ya jingina da kujera idanunshi a lumshe Abban ta kuma baya wajen, ahankali ta karasa ta ijiye abincin tana kallonshi tace "Abba ina yini" ahankali Abba yake bude ido kafin yabude duka ya daurasu akanta murmushi tamai tace "sannu da zuwa Abba, ya aiki" dan murmushi yamata yana binta da kallo dan baiganeta sosai ba yace "uhmm Fateema ce ko, nifa bana ganeku yara duksun girma sun zankale, ya kike ya school? A kano kike school ko? Yaushe kikazo hutu?" akunyace tace "jiya" dan lumshe ido yayi yabude ya daura akanta yace "masha Allah, Allah yabada sa'a, ki dage kinji, Allah sanya na karatun albarka" gyadamai kai tayi kanta akasa yace "wani year kike yanzu?" tana watsa da yatsun ta tace "500 level, Urban and regional planning nakeyi" gyadakai yayi yace "masha Allah kice kina final year" murmushi tayi tace "eh hutun mud semester ma nazo, test zamu fara dazaran nakoma si final exam" "masha Allah, Allah bada sa'a" kallon dakin tayi tana neman babanta saikuma ta juyo ta kalleshi murmushi tayi ganin sun hada ido ta mike tsaye tace "sai anjima Abba" "ki gaishemin da kaninki" "to" tace tafita daga falon, ko 2min batai da fitaba kwamissiona ya shigo yana murmushi zama yay kusa da Abban yajawo tray abincin yadau goran ruwa yana kokarin budewa batare daya kalli fuskan Abban ba yace "ga Fateema nan idan tama zan baka ita friend you need a woman, life cannot go on like this, d best of us shine wanda yagane kuskuren shi yay admitting sanan yay asking Allah for forgiveness, dan Adam ajizi ne, no body is above mistake, sanan babu wanda yafi karfin jarabawan Allah, zan baka auren Fateema she's 24 yanzu, kanason ta? Zaka aureta?"

*masu fitarmin da novel kuda Allah*


*karki karanta in baki biyaba, in kika karanta ina binki bashi*

*3107021073 first bank aisha Muhammad zaki turo 300 access fee saiki turo evidence ta watsapp number na 07012181461, you can also send MTN card ta watsapp number na kaman haka 07012181461*


_BOYAYYEN MUTUN_


Yana shakkan wani irin kamshi mai dadi datake yi, sosai jikinta ya shiga rawa hakan yasa yasaketa ahankali ya sanya hanunshi akan kafadarta ya warware daurin alkyabban ta gaba ya cire ya janyeshi daga jikinta yana wani irin kallonta wani irin abu na fizganshi ahankali ya mikar da ita tsaye yay pointing kofan bathroom yace "jeki dauro alwala kizo Zarah" gyadamai kai tayi tawuce yabi bayanta da kallo bata wani jimaba tafito daga bayin kana ganinta kasan duk afirgice take, murmushi yamata dan bayason ya takura ta yafison tasaki dashi yatashi yaje ya dauro nashi alwalan sanan yafito ya tsaya gaban wardrobe yabude dayake an jera mata kaya yaciro mata hijabi yadawo gabanta ya tsaya ya warware ya Sakamata yana murmushi yace "yauwa Zarah na, oya tashi muyi salla kaman yanda annabin mu ya koyar ko?" tashi tayi yajasu nafila raka'a biyu kafin ya juyo ya kama goshinta yay addu'a sanan ya matso kusa da ita nishi tafara da sauri da sauri tana kallonshi ahankali ya kama hanunta yanata shafa lallen da aka mata batare daya kalleta ba yana kallon lallen yace "waya miki wanan lallen zarah na?" adan tsorace tana kokarin danne kukan datake ji tace "maryam me la...lle" dagokai yayi ya kafeta da ido jin yanda muryanta ke rawa, kafeta da ido yayi yana mata kallon kurulla dan baitaba kallo hakaba, da sauri ta saukar da kanta kasa, kakkyawa ce itama masha Allah gatada dogon hanci ga manyan idanu, ga pink lips dinta kaman na princess, lips din ya kafe da ido kafin ahankali ya mika hanunshi ya daura akan lips din yana shafawa ya hadiye wani abu murya chan kasan makoshi yakirata. "Zarah look at me please yar kirki" dago kanta tayi da idanunta dasuka cika da hawaye sosai ta kalleshi ahankali yajawota jikinshi ya rungumeta ajikinshi ya lumshe ido murya chan yace "karfe nawa ne lectures dinki gobe?" "t..ten" tafada bakinta narawa, dan shafo bayanta yayi kaman wanda ya rungume jaririya yace "Ok banda magana da maza kinji" gyadamai kai tayi da sauri gabanta na faduwa kamshin dayakeyi na shiga hancinta sosai ahankali yakara tausasa voice dinshi yace "kidena jin tsoro na ki saki jikinki dani am your best friend, your life companion, abokin ki, your hubby kinji Zarah na" gyadamai kai tayi yay murmushi yace "yauwa dats good, yanzu tell me mezakici namana order" murya chan kasa dake rawa tace "z..zan..zanyi girki" da sauri Abba ya dagota yadan harareta ya lakaci hancinta yace "kin taba ganin inda amarya ta shiga Kitchen Zarah?" girgiza mai kai tayi tana wasa da yatsa, wuyanta yabi da kallo zuwa kirjinta yace "bari naje na aika daganan zan wuce mosque sallan zuhur feel free ok" gyadamai kai tayi ahankali ya kama habarta da sauri ta kallai murmushi ya sakin mata yama forehead dinta kiss kafin yay shiru ya tsaya yana kallon yanda jikinta ke rawa dagowa yay yana kallonta murmushi yamata yace "natafi" gyadamai kai tayi batare data bari sun hada idoba yajuya yafita wani irin farin ciki na lullube shi. Fashewa tayi da kuka da kyar ta lallaba kanta ta tashi taje bayi tai wanka a gurguje tafito ta shirya cikin wani riga da skirt na atampa daya mata kyau sosai tahau kan dadduma tai sallan azahar sanan ta linke takoma gefe ta zauna batare data cire hijabin ba, dan kawai tasaki jiki yasa Abba bai dawo gidan ba yabama gateman take away yakai mata yazo yay knocking yana kwala sallama tafito ta amsa bai sake dawowa gidan ba sai bayan sallan Isha wuraren tara da rabi, Kulle kofan falon yayi ya shigo rike dawani manya manyan ledojin kaji biyu dan yabama mai gadi na ukun yafara hawa stairs, ahankali yabude kofan dakin da sallama wani kamshi mai dadi ya budemai hanci, zaune yaganta kan dadduma sanye da hijabi tana bacci ta jingina da gado bamataji shigowan shiba dan baccin ya shigeta shigowa yay dakin ya maida kofan yarife ahankali ya shigo ya tsaya chak yana kallonta yanda take baccin kaman princess dinshi, sosai yarinyar take tunamai da princess abinda yasa yake kara jinta aranshi sabida innocent dinta, yarinyar shiru shiru gajin magana, batada hayaniya ga biyayya, murmushi yayi yakaraso ya ijiye ledojin ya karaso kan dadduman ya tsugunna yakamo hanunta yanadan murmushi bude ido tayi da sauri afirgice ta kalleshi kokarin fizge hanun tayi ta saukar da kanta kasa sabida yanda yake wani irin kallonta kaman zai cinyeta tace "ina yini sannu da zuwa" zama yay gefenta ya jawota jikinshi ahankali yana kokarin cire hijabin jikinta kafin yay nasaran cirewa ya ijiye a gefe yasata a kirjinshi ya daura kanshi kan kanta yana shakan kamshin gashin ta ahankali yace "Zarah nadawo na barki ke kadai ko? Sorry ko bari na dauko mana plates da spoons a kitchen muci abinci" da sauri tana kokarin fizge jikinta tace "n..ni za...zan dauko" ahankali ya saketa yace "kinsan kitchen dinne?" gyadamai
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment