Join Our WhatsApp Group

AURAN BAZAWARA Complete Hausa Novel Document by AURAN BAZAWARA


AURAN BAZAWARA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 24664



AURAN BAZAWARA

Reading Time: 2 Hours

Added On: 16, Sep 2023

Author: Ummu Hairan ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.

Author Phone : 09013718241

Book License : Paid

Category: Love Novels

File Size: 139 kb

File Type: txt

Views: 2347+

Download: 981+

Last download: 2 hours ago

Description/Story: [4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )


*( F.W.A)🖌*

https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



_Sayi daya a baka daya kyauta Mulkin Gargajiya da Auran Bazawara (Luwai)_


_Karku manta single section 200 ne VIP 500_


_Tura ta wannan account number_ : _0255526235_
_Fauziyya Tasi'u Umar GTbank_


_Ko katin waya MTN ta wannan number_ : _09031307566_ _sai kiyi screenshot ki turo ta wannan WhatsApp_ _number din_ : _09013718241_

Saina jiku👌🏻

*AURAN BAZAWARA*
*(LUWAI)*


_typing_ ✍🏻



*UMMUH HAIRAN...✍🏻*



*1*




Nicon hotel wani katafaren hotel ne dake garin Abuja anan tayi p king ta bude motar ta zuro kyawawan qafafunta kafin ta fito gaba dayanta sanye take cikin qaton hijjab dogo har qasa brown da niqaf a fuskarta ta fara takawa a hankali, hawa na farko ta tsaya daki me number 121 knoking tayi cikin wani irin sanyin yanayi a cikin dakin aka amsa Mata da “yess" ta murda qofar ta bude ta shiga ta mayar ta rufe tare da zubawa matashin saurayin daya taso ya nufota ido.




Kawar da kanta tayi lkcn da taji ya shige jikinta ta baya yana kwance niqaf din fuskarta ya zagayo gabanta ya tsaya tare da sauke qaqqarfar ajiyar zuciya ya dora bakinsa a kuncinta yace “masha Allah My Feesah bansan wata mace me kyanki ba a duniya" kawar dakai tayi ta zare hijjab din jikinta, sake zaro idanunsa yayi ya zubasu akan manyan bombom dinta da suke juyawa cikin rigar jikinta data kama mazaunanta sosai, sangamewa yayi yayi mutuwar tsaye saboda ta zare ribbon din kanta yalwataccen gashinta ya watsu saman kafadarta ya dago ya sake zuba mata ido tare da karkatar da kansa daidai lkcn data juyo tsinin boobs dinta ya caki idanunsa ya hadiyi wani yawu muqut ya lumshe idonsa kafin ya bude ta zare rigar ta harde qafarta ta tsaya daga ita sai pant irin me shigewa duwawun nan, miqa tayi ta matso jikinsa ta goga masa boobs dinta a qirjinsa ya saki nishi me qarfi tare da matsawa baya kadan ya damqi boobs din nata ya matse a hannunsa yana sauke numfashi ya fara qoqarin zare mata bra din ita kuma tana qara shigewa jikinsa tana lashe wuyansa tare da sanya hannunta ta saqalo qugunsa tana sauke numfashi tana lasar dokin wuyansa tana qara gantsaro masa qirjinta rirriqeta yayi ya qara damqar nipples dinta ya na murzawa tanajin dadi sosai shikuma yana qoqarin sawa a bakinsa amma ta hanashi sawar turata yayi kan gadon ya bita da sauri ya danne tare da zare boxes dinsa.




Ta cafki penis dinsa da hannuta tana murzawa tana zagaye kan kaciyarsa da yatsunta ya saki wani nishi me qarfi yace “My Feesah zaki kasheni kike bina a hankali don Allah..." Dora hanunta tayi akan bakinsa tare da danna masa boobs dinta a bakinsa ya kama da sauri ya riqe dayan a hannunsa ya fara yi musu wata azababbiyar tsotsa yana wani lumshe ido manyan nonuwanta suna mugun fisgar zuciyar Habeeb fiye da tunaninku kai bama Habeeb ba duk wani lafiyayyen namiji idan ya kalli Nafeesah sai yaji ya kwadaitu da son kasancewa da ita.




Yanda take wasa da mood dinsa zuwa two ball dinsa ba qaramin rikita lissafinsa sukeyi ba shikuma yana tsotsar Sweet boobs dinta da wani salo me rikita zuciya sunyi nisa matuqa a cikin harkarsu ta lashe² wayarta dake cikin jaka tayi ring bata bi takan kiranba taci gaba da hurawa Habeeb wuta, zamewa tayi ta kama mood din tasa tasa abakinta tana da tsayi amma bata da kauri hakan yasa Feesah bata damu da yayi sex da ita ba tafi mayar da hankalinta wajen wasa dashi tunda tasan idan sunyi sex dinma saidai yayita haukansa yana kukan dadi ita batajin komai sannan daya fara bai minti biyar ya gama bashida wata power a gado wannan dalilin yasa tayi mugun rainashi sai yayi mata kira yafi a qirga taki zuwa indai ba ita bace take buqatar service dinba ko kuma wata yayi nisa aljihunta yayi low da yawa.




Wayar tatace ta qara daukar ruri ta miqe daqyar tana layi ta bude jakar tata ta dauki wayar tata “My Son" tagani a jikin screenshot din ta daga da sauri ta kara a kunnenta tace “My Son kana raina tun dazu" ajiyar zuciya yayi ya narkar da murya yace “Mommy na a baya idan kika kirani da Son dadi nakeji amma yanzu bansan me yasaba idan kikace min danki sai naji zuciyata tana zafi ya kamata zuwa yanzun ki gane inda na dosa Mummy na inajin wani abu game dake a zuciyata saidai inajin kunyar furta miki bansan da yanda zaki dauki abun ba"
Shiru yayi yanajan fasali kana yace “nasan zakice nayi miki yarinta saboda kin raineni da hannunki kin goyani a bayanki kinyimin wanka kinkaini makaranta da kanki...." Katseshi tayi da cewa “ya isa My Son na fita yanzu idan na dawo kazo gdanmu ka sameni wani lkcn shirmenka da yarintarka ita take hadani dakai Naseer"




Bata jira abinda zaice ba ta kashe wayarta ta cilla a jakar tayi miqa tare da jan rigarta zata sanya yayi saurin dirowa ya dauketa cak ya cillata gadon ya buda qafafunta ya sanya harshensa cikin vulvar dinta ya fara sakar mata wani rikitaccen suck daya sanyata ficewa daga hayyacinta ta danna kansa da qarfi tace “Ohhhh Yaya Hab...eeb ka bari dadiiiiii..." Zare bakinsa yayi daga gabanta ya mayar da joystick dinsa gurin ya fara dannawa duk da siranta abarsa idan zai shiga gabanta sai sunji jiki saboda tsukewar gurin sannan da rashin service ko yaushe, haka ya rinqa dannawa har yasamu ya shiga ya fara cakalkalata yana nishi itadai zare idanu takeyi kawai amma ba komai takeji ba tafijin dadin wasan da sukeyi, to yau ya danyi abin arziki daqyar yayi minti bakwai yayi release ya dagata ya koma gefe ya janyota jikinsa yana shafa bayanta yace “My Feesah ki yarda muyi aure don Allah kinji" tsuke fuska tayi ta miqe tare da jan dan siririn tsaki ta fada bathroom ta hada ruwan zafi ta shiga ciki ta jima a ciki tana gasa jikinta kafin ta tashi tayi wanka ta fito ta sanya kayanta ta dauki key din motarta ta juya zata fita yayi miqa yace “kiyi tunani akan mgn ta anjima zanzo gdan"




Kafin ma ya qarasa mgnr ta fice yayi murmushi ya miqe ya fada toilet din shima yayi wanka ya fito ya shirya, tana sauka ta fada mota ta murda mata key taja motar da gudu ta fita daga harabar hotel din ta nufi hanyar da zata sadata da titin Asokoro jikinta gaba daya a sanyaye yake tarasa meye yasa takejin kunci da ciwo a ranta aduk lkcn data bawa Habeeb kanta tarasa meye yasa ta kasa yanke alaqa dashi ta rasa meyasa take kasa bijirewa buqatarsa gareta ta rasa ya akayi tayi watsi da tarbiyyar gidansu da tsaro da kulawa irinta mahaifanta take biyewa shedanin mutum qwaya daya tak a danginsu wato Habeeb wanda ya dauki kaba'ira ya mayar da ita halal wai ya akayi ma tayi irin wannan mugun sakacin ne Habeeb fah qanin babarta ne da baban hajiyarta da babansa uwarsu daya ubansu daya to wai meye ma yake faruwa da itane haka?….…………





~Wlh idan baayimin comments ba bazan rinqa posting akan lkc ba ehee~



More comments
More typing




*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )


*( F.W.A)🖌*

https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



_Sayi daya a baka daya kyauta Mulkin Gargajiya da Auran Bazawara (Luwai)_


_Karku manta single section 200 ne VIP 500_


_Tura ta wannan account number_ : _0255526235_
_Fauziyya Tasi'u Umar GTbank_


_Ko katin waya MTN ta wannan number_ : _09031307566_ _sai kiyi screenshot ki turo ta wannan WhatsApp_ _number din_ : _09013718241_

Saina jiku👌🏻

*AURAN BAZAWARA*



_typing_ ✍🏻



*UMMUH HAIRAN...✍🏻*



*2*



Daqyar ta iya kai kanta gda tayi horn get man ya bude mata ta shiga parking tayi a parking space ta fito dauke da jakarta ta murda qofar parlourn ta shiga gabanta ya fadi sosai ganin Baffanta a zaune shida matansa biyu Hajiya da Mama, rarraba ido ta farayi na rashin gaskiya tadai dake ta taka zata wucce taji Muryar Hajiya ta daka mata tsawa tace “ke Nafi zonan dan ubanki gdan uban wa kika tafi qaninki Nasir yanata nemanki tun dazu?" Cikin in'ina tace “naje duba Hajiyan Maryam ne shine...." Sai kuma tayi shiru kallon tsaf Mama takeyi mata tace “qarya kikeyi bacan kikaje ba Na fadawa Nasir inda kike yaje sunce bakije ba" dagowa tayi da sauri daidai lkcn daya shigo parlourn matashin saurayi ne wanda bai wucce 21 years ba kyakkyawan gaske chocolate color me dirarren jiki yana da fadin qirji sosai da yana da tsayi amma bacan ba zadai mu iya kiransa tsaka-tsaki yanada sakakkiyar murya amma hakan bai hana kwarjininsa bayyana ba.




Harde hannunsa yayi a qirjinsa ya sakar mata tsadadden murmushin sa da ya bayyana siririyar wushiryar sa da dimples dinsa yayi qasa da manyan idanunsa yace “tuba nake Mummy na na kasa jurewa rashinki ne kina cemin nazo gda na sameki na taso na taho da nazo Hajiya tacemin kinje dubo Hajiyan Maryam shine nima naje akacemin bakya can..." daga masa hannu tayi cike da bala'i tace “to saka akayi ka rinqa bibiyata ko cewa nayi kabini wai meyasa kayi bala'in rainani ne Nasir ni saarka ce ko abokiyar wasanka ce ni banason rashin mutunci ni banida damar na fita nasha iska sai ka rinqa bibiyata kamar wani bodyguard dina mtssss!" Taja tsaki ta haye saman a fusace, ba Nasir ba hatta su Baffa abin ya basu mamaki saboda iyakar saninsu duk zafin zuciyarta batayi da My Son dinta amma yau sai gashi ta zage ta zazzageshi tsaf.




Cikin tsananin sanyin jiki ya taka ya shiga parlourn yanajin wani nauyi a zuciyarsa da yasan bin nata zai bata mata rai haka da baibita ba, ajiyar zuciya yayi ya zauna kusa da Baffah ya dora kansa a cinyar Baffa yace “bansan hakan zai batawa Mummy na raiba Baffa da banyi ba ka tayani bata hqr" murmushi Baffa yayi yace “kunfi kusa Nasiru yanzu idan kaje ka sameta sai ku daidaita kasan halin uwar taka sai a hankali musamman kwana biyunnan mutanenta sun sanyata a gaba fushi takeyi da kowa"
Miqewa yayi da sauri ya nufi saman ya jima a tsaye jikin qofar kafin ya murda qofar ya shiga da sallamarsa tsayawa yayi jikin qofar ya zuba mata ido tanayi sujjada tana kuka tana addu'a da larabci baisan sanda shima hawayen ya zubo masa ba duk da cewa Nafeesah tanada mugun zurfin ciki da iya boye damuwa amma a cikin kwanakin nan yasan tana cikin damuwa duba da rashin walwalarta, yafi kowa sanin damuwarta bata wucce ta rashin aure ba yasani kuma tasha fada masa cewa.




“My Son inason nayi aure na zauna a gdan mijina cikin salama da kwanciyar hankali amma na kasa My Son damuwata nima naganni da dan kaina duk qawayena suna gdan mijinsu da yayansu suna zaune cikin salama amma ni na kasa samun wannan gatan..."
Toshe kunnensa yayi da sauri saboda kuwwar da kalaman Nafeesah sukeyi masa a kunne ya matsa a hankali ya tsungunna a gabanta ya sanya hannunsa ya riqo nata data daga sama tana addu'a idanunta ya fada cikin nasa ya lumshe ido tare da lasar dan qaramin bakinsa yace “kiyi hqr Mummy na komai yayi tsanani maganinsa Allah insha Allahu komai yazo qarshe"




Kukanta ya qara qarfi ta janye hannunta daga nasa ta sanya kanta cikin cinyarta tana girgiza masa kai tace “bazai qare ba Nasir wannan itace qaddarata duk mijin dana aura ya sakeni batare dako wa'adin amarcina ya qare ba kana gani duk irin soyayyar da mukayi da Bashir bayan aurena dashi kwanana goma sha hudu a gdansa bansan komai ba bansan nayi masa wani laifi ba ya aikomin da takardar sakina a gabanka akayi shima Hussain yasoni kamar ya mutu amma kwanana tara a gdansa shima ya sakeni saki na wulaqanci har saki uku shima a gabanka akayi My Son haka Mukhtar shi ko tarewa ma banyi ba ya sakeni to tayaya zakace min zai qare yazo qarshe yaushe zai qare din Son waye zai zauna dani waye zai soni ya kaunaceni na gaji My Son dasu Baffa sunsan abinda nakeji a raina da sun daina yimin mgnr aure ya sukeso nayi ne da rayuwata ni...."




Sake ruqo hanunta yayi zucciyarsa na bugawa da qarfi ninki abinda yakeji game da ita yaji yana qara bijiro masa “Nafeesah" ya kira sunanta ta dago da sauri ta zuba masa rinannun manyan idanunta da sukayi luhu luhu sukayi jawur cikin tsananin mamaki saboda tunda takeda Naseer tsayin rayuwarta bai taba kiran sunanta haka kai tsaye ba saboda sunan mahaifiyarsa kenan amma yau sai gashi ya kirata da cikakken sunanta.
Sake damqe hannunta yayi yace “ni inasonki aduk yanda kike kuma zan aureki bada dadewa ba don Allah kada kicemin aa Nafeesah ni naji kuma nasani saboda ni aka halicceki nima saboda ke aka halicceni shiyasa duk wanda ma ya aureki saiya sakemin ke..." Wani uban mari ta sharara masa ta hankadeshi gefe ta miqe zata fice yayi saurin rufe qofar ya zare key din ta tsaya sororo tana kallonsa cike da mamakin qarfin halin yaron da jarumarsa wai yanasonta kuma zai aureta bada dadewa ba to tace ta auri wa?"




Qaninta da ta goya a bayanta qaninta dataci wahalarsa ta raineshi tun yana jariri kuma har yanzu bata daina rainonsa ba tunda har yanzu ko kaya yasa daga gdansu sai yazo gurinta idan tana gda ya nuna mata tace yayi kyau idan tace baiyi ba kuwa duk yanda yakeson kayan saiya ciresu yaja hannunta sunje gdansu ta zaba masa wadanda zaisa tasha yimasa shaving qasumbarsa takai ma yanzu ko aski yaje saidai a aske masa iyakar sumarsa qasumbarsa da sajensa sai ya dawo gdan yazo yasata a gaba ta gyara masa duk ranar da tace aa kuwa to ranar yinin zaiyi kamar mara lfy yana fadin Mummynsa ta daina sonsa.
Muryarsa ya sassauta ya tsugunna a gabanta yace “na taso tare dake tun Ina zanin goyo kin raineni kamar dan cikinki idan banyi bacci ba bazakiyi ba idan banci ba bazaki ciba komai nawa kece abamu kudin makaranta ki boyemin nawa ki kashemin naki harsai kin taramin shi da yawa ki siyamin abin wasan...


Read / Download AURAN BAZAWARA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album