Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

BIYAYYAH Complete Hausa Novel Document by BIYAYYAH


BIYAYYAH

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 15816



BIYAYYAH

Reading Time: 1 Hours

Added On: 20, Jan 2025

Author: Haermeebrah ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 79.25 kb

File Type: txt

Views: 229+

Download: 152+

Last download: 1 day ago

Description/Story: Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
09030159301

💅🏼 BIYAYYAH 💅🏼







BY HAERMERBRAERH






*Assalamu alaikum, Fans, i am here with another intresting, heart touching, and amazing novel just for u to get more knowledge, out of it, ina roqon Allah yanda ya ban dama da ikon kammala sauran cike da nasara,Allah ka qara min damar isar da saqon alkairi ka kare ni daga otherwise, ya rahman idan nayi kuskure ka yafe min, idan nayi daidai ka ban ladan ta*

*HAERMEEN HAERMMAERH NA RIQON DUK MASU KARANTA NOVEL DIN TA DA MA WADAN DA SUKE SHA'AWAR FARAWA DAN ALLAH SU NA TARAWA, KO BA YANZU ZASU KARANTA BA, SABODA MATSALAR WAYAR TA DA KUKA SANI NA QIN TURA ABU MAI YAWA. ME LOVE U XOXO❤*









Page 1:









"Eamaan kin san ba wadda na ke so, in ba ke ba, kema kuma na sani duk samarin da Allah ya azurta ki da su ba wanda kk so kk kulawa sai ni, to mai zai sa ki bari a raba mu, in bake ba zan iya rayuwa ba, ba macen da zata zama a madadin ki," cike da qunar rai, Anwar ke maganar, ," Anwar kai ma ka san maganar iyaye tana sama da ta kowa ko, ba zai yu iyayena su ce ga abinda zan aikata ba ni kuma daboda son zuciya ta na qi, kai ne kullum kk fadan yanda zan qara kyautata tsakanin mu'amala ta dasu, me yasa yanzu kk son canjawa, ina kallon yanda kk ma iyayen ka biyayya,na tabbata da kai ne suka umarce ka da ka rabu da ni zakai hakan, why are u influencing me to disobey my own parents? Ina zaton mun wuce wannan lokacin, kai nake so, duk duniya ta san hakan, kuma ba zan sake so ba, wanan kuma Allah ne shaida akan hakan, fatana kawai Allah yasa yanda nai karatun nan kar su tauye ni wajen yin aiki, domin yana daya daga burina na rayuwa," ta qarasa zancen ta tana hawaye masu zafi a fuska, kallon ta yai,da girmama wa, ya mata fatan alkairi, sannan ya tafi, kuka suke sosai gaba dayan su, a haka ta shiga gidan ta fada gadon ta,madaidaici da yake kusa da gadon yayar ta Hafsat, gaba daya rayuwar gidan su take tinani, anya ba a qwarar su ita da mahaifiyar ta? sun taso suna masu son junan su tin yarinta, ita da Anwar, maqota ne su, iyayen su abokan juna ne, mahaifin Eamaan, cikakken dan boko ne, mai ra'ayin kan shi, ba wanda ya isa ko da shawara a canja mai abinda yaso aikatawa, matan shi biyu,Kareema ita ce babba yaran ta biyu mata,sun aurar da babbar, mai suna Fa'iza,a nan cikin garin kano, ga wani hamshaqin dan siyasa, sai ta biyun, ita kuma tana ci gaba da karatun ta a bangaren Law, Eaman diyar khadija ce,itace matar Alhaji Muhammad Kabeer, ta biyu,mace ce mai biyayyar aure,halayyar su ta sha banban da uwar gidan ta, Kareema bata yarda a na bata umarni ba sam, sai dai in ma za a bata umarnin to fa ya zama ba zai takura ta da yaran ta ba,sabanin Khadeeja,ko me za a ce tayi, indai bai zama haramun ba,ko zai tauye haqqin ta da na diyar ta tilo zata yarda. Hakane ke shirin faruwa yanzun ma, duk dadewar Anwar da Eamaan a soyayyan, gashi Daddyn ta na neman raba su, sakamakon wani ra'ayin shi na son zuciya, domin kuwa wanda yake son bawa Eamaan sa'an shi ne, mai shekaru kusan 57, a duniya, ita kuma ba zata wuce shekara 22 ba, a cikin wannan shekarar ta gama school of nursing ta fita a matsayin midwife, ba qaramin son aikin take ba, tayi wannan karatun ne dan taimakawa mata, bata son taji labarin maza ko arna ke karbar haihuwa a asibiti,ranta na matuqar baci, tin a shekarar da zata gama secondary school suka yanke shawara ita da qawar ta A'ishaa zasui karatu akan hakan, sai gashi Allah ya cika masu burin su, ita A'ishaa har ta fara aiki, a wani asibiti mai zaman kan shi a unguwar da tai aure, kuma da taimakon mijin ta hakan ya samu, Eamaan ta taya ta murna sosai, itama taiwa kan ta fatan samun hakan, amma da dikkan alamu ba zai samu ba, na farko dai mijin da zata aura ba yaro bane, da gani zai ra'ayi irin na mahaifin ta, na biyu kuma, dan siyasa ne shima, tasan ko da wahala ya barta zuwa aiki, ajiyar zuciya tai ta kalli sama " Allah gare ka nake neman zabin alkairi ba son zuciya ta ba, na sani duk abinda ka zaban daidai ne, aslamtu nafsi ilaika ya rahman," hawaye ne masu zafi ke gangara ta gefen idon ta, shigowa akai tai saurin goge su, ta zauna, " me kike yi anan tin dazu banga alamar kin je kin ci abinci ba yau, dazu naga kin je parlorn baqi, Anwar ya zo ne?" Mahaifiyar ta da take kira Amma ce ta ke mata wannan.tambayar," Eh Amma, ya zo, kuma ya tafi, na mai bayanin komai akan auren da Daddy ke son min," ta qarasa cike da kyabe baki irin na mai son yin kuka, hannu mahaifiyar ta ta sa ta jawo ta jikin ta sosai, ta kwantar da ita a qirjin ta,ta na shafa kanta zuwa fuskar ta," Huss huss my baby, kar ki sa ka damuwa a zuciyar ki, ki zo kina samun ciwo kina qaramar ki, damuwa ba taki bace bayan kin san dama ba ke kk halicci kan ki ba,ba kuma ke kk haifi kan ki ba,kina da iyaye, kina da wanda zaki bautawa ya baki lada, dan haka in kk bi iyayen ki sai wanda zaki bautawa wato Allah ya baki lada mara yankewa, ko kina son sabawa iyaye ki shiga fushin Allah?" Girgiza mata kai tai alamar A'a," yauwa yarinyar kirki, ku zama mai Biyayya ga iyayen ki, zaki zama mai riba a rayuwar ki, beside Alhaji Abdullahi Mai Nasara na son ki, ba zai bar duk wani abu ya cutar da ke ba, matan shi je kawai da mahaifiyar shi ,suma kuma in kk zama good gurl ba zasu zama matsaka ba,kinji?" Daga kai tai kawai,amma tasan Amman ta na magana ne dan ta kwantar mata da hankali, sarai ta san gidan Alhaji Abdullahi, ba qaramin gidan da ake kwasar shokin tashin hankali bane, musamman da surukar su, ta tsufa tukuf amma sai rashin M, ga sa ido, Matan shi kuma kishin bala'i ne da su, su biyu, Hajiya A'i itace babba,ba ta da yara, in ta haihu komawa suke, sai Hajita Rabi, itace ta biyu, yaran ta qanana ne guda biyu, dika mata, Ilham, da Sabeerah, akan yaran nan sharrin ta ba qarami bane ga duk wanda ya masu kallon banza, amma in kaso su to fa zaku zauna lfy da ita, wannan dalilin ne yasa ake dambace wa a gidan, dan kuwa Hajiya A'i bata son yaran sam, a cewar ta ma waya sani ko 'yan kwaroro ne, dan dai Hajiya Rabi akwai son zuwa unguwa, duk kullen Alhaji Abdullahi sai ta saci jiki ta fice, in tai sati bata fita ba to tabbas ya tsanan ta tsaro, in ko taje ta dawo sai Iya ta tona, daya gama fadan da zai ya fita zata je bangaren Iya ta zazzage mata kwandon tijara. Miqewa tai ta bi bayan Amman ta domin cin abinci.



" Daddy na amince da zabin ka a gare ni, ina fatan ya zama na alkairi," " Yauwa Mamana,Allah ya albarkace ku, ke da mahaifiyar ki, domin nasan akwai sa hannun ta a yardar ki,kinga wadancan yanneman masu kama da mutane dana roqi alfarmar ai qi sukai, wai za a tauye ta karatun ta waye2, to taje ta auri biro ma qarewar karatu, nan da wata daya za ai komai a gama, game da Anwar kuma kar ki damu, na ma mahaifin shi bayani ya kuma gamsu, shima yaron mun yi magana dashi dazu bayan kun gama, na kwantar mai da hankali, ya fahimce ni, duk da cewar yana cikin damuwa, Allah ya muku albarka ya baku ladan biyaya, murmushin yaqe tai ta amsa da "Ameen Daddyna," miqewa tai ta shige dakin ta ta kwanta, hawaye na korar wani, a hankali tana shassheqar kuka," ke
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download BIYAYYAH

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album