Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

ZAYN MALIK Complete Hausa Novel Document by ZAYN MALIK


ZAYN MALIK

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 41139



ZAYN MALIK

Reading Time: 3 Hours

Added On: 05, Sep 2024

Author: Mai Dambu ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : EXQUISITE WRITERS FORUM

Author Phone : +22784506476, +2347035133148

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 212.24 kb

File Type: txt

Views: 814+

Download: 620+

Last download: 4 days ago

Description/Story: [6/25, 9:01 AM] Queen: _....ZAYN MALIK....✿_

*EXQUISITE WRITERS FORUM*

   
Mai_Dambu

*FREE PAGE♡*

CHAPTER-02
Family Affair🎊

بسم الله الرحمن الرحمن
Kakkabe hannun shi yayi sannan ya juya yana me barin wurin, idanun shi ta sauka akan wata kyakyawar budurwa, murmushi yayi mata kamar yadda ya saba matukar zai ga yan mata toh wallahi sai yayi broke heart din yarinya, wani kallo yayi mata tare da d'age mata gira daya. Dauke kai tayi zata wuce ya tsare hanyar.

"Ke yar wancan mutumin ne?" Yadda yayi tambayar he look like innocence, cikin matukar shakkar shi tayi baya.
"Ina son nayi amfani da wannan damar na gaya miki You are so cute" Wayyo Allah, wani narkewa tayi, sannan ya juya yana kallon Alhaji Musa Me Gari, yana mishi gargadi tare da nuna mishi yar shi." Sannan ta wuce. A hankali ta bi bayan shi da ido, ba karya he look hot and sexy. Kamar munafika ta wuce abinta.
         Shiga mota yayi yana sauke ajiyar zuciya.
"Kai banza dan daudu kunna min Mandula"
"Not in my car!" Brrst Bashir Zayn Malami ya fada cikin daurawar fuska.
"Hm! Kawai ce min jobless" shiru Brrst yayi bai tanka mishi ba, dan yasan ba abu ne me wuya ba, ya yarfa shi ba, haka suka isa yana murde mandular shi, har suka shiga cikin gidan.
          Tun a bakin kofar main falor ya hadu da Mahaifin shi, cikin matsanancin bacin rai ya kunna tv.
"Abin da muke fama da shi kenan, dan gidan sakataren shugaban kasa Alhaji AbdulMalik Zain Malami bamu isa muyi wani abu ba, idan yayi laifi yana da daurin gindi a gwamnati."

      "Aikin kenan!" Ya fada yana d'aga kafadar shi.
"Zayn!!"
"Yes dagus!" Wani sabon bakinciki ne ya kuma rufe Alhaji AbdulMalik.
"But you know what you"
"Abba ba laifin shi bane sanata Musa Me Gari ne fa ya haɗa kome." Inji Abul Khair.
"Kai ma ya saye ka ne da baki?" Ya kalli dan uwan shi.
"Bashir kana ganin abinda Yaron nan yake min? Talatin da wani abu babu aure babu aiki?"

    Wata dabi'a da Zayn yake da ita shine matukar Baban shi zai fusata toh, ko shine da gaskiya zai kwantar da kan shi yayi ta bada hakuri, yawan nada hakurin zai saka ka dauka ko gobe ba zai kuma ba, kuma zai kuma zai ba da hakuri,
"Allah ya huci zuciyar ka Abba" daga haka bai kuma cewa kala ba, sai shigowar Hajiya Umma.
"Towwww! AbdulMalik! Cinye shi kake da bakin ku na yan siyasa? Tun daga cikin gidan na zata a gidan rediyon ake magana ashe shalele ka saka a gaba, kai taso muje na baka laula maganin baki domin ba zan so a cinye min kai da baki ba, na shiga duniya na rasa wurin zama ba."
  Ta janyo hannun Zayn tana watsawa Abban shi kallon banza.
        "Muje yau zan bar gidan AbdulMalik na huta da gorin da yake maka nq ka fita Zakka a cikin gidan nan!" Ta fada tana jan hancin ta,
"Hajiya kiyi hakuri!"
"Nice hawainiya! Ai ko A musulunce nima mahaifiyar ka ce, idan na D'aga maka nono zai bika, balle shi da na haifa. Su Yara bin su ake da addu'a ba da bakin cin goro ba, waye zai ce bai san halin dan yau ba? Koda na tsufa ai nasan me nake yi, wai ma tukun kai dan kaniyar ka baka yi amfani da kariyar nan bane ka dirke yar mutane da ciki?"
    "Hajiya umma"
"Toh ai dole na tambaye ka ko Uban masu gida. Allah ya jikan malami, mutumin kirki, kai ma gadon shi kayi domin ba karamin kuzari ne da kai ba, ikon Allah toh amma an zubda cikin ko?"
"Hajajju bafa ni nayi mata cikin ba, sharri aka makala min"
"Haba dan albarka ko nace, ai nasan kaf garin Kaduna babu na Allah irin ka da ce iyaye zasu fahimci irin baiwar da Allah yayi maka na son addini da ibada ba zasu zarge ka dan ka saka gajeren wando ba"

      "Hajiya!"
"Na'am Zainu!"
"Yunwa nake ji!"
"Toh dan albarka, tabawa!" Ta kwalawa me aikin gidan kira, da sauri matar ta shigo tana yarfe hannu ta, da take wanke Allahu.
"Hajiya Umma gani"
Daukar medical glass dinta tayi tana kokarin sakawa ta kalli fuskar tabawa ta ce mata.
"Malami yana son cin abinci me yau aka mana?"
"Hajiya umma ai tuwo ne miyar ganye ban kammala ba"
Cikin kwantar da murya ta ce mata.
"Haba tabawa, tun yaushe ake girki a gidan nan ba a gama ba har yau? Salon nayi magana kice nayi hakuri"
"Kiyi hakuri wallahi Muhideen ne ya mai da min aiki ba, ba dafa mishi"

     "Toh Allah ya kyauta, ki cewa talatu"
"Hajjos bar shi naje da kaina kinsan na mata laifi"
"Allah sarki dan Albarka ai ni na jima da sanin Allah yayi baiwar tausayi a ranka da haka yara suke ba zan yi kaico da yaran gidan nan ba" ta fada cikin takaici.
Mikewa yayi sannan ya fita yana wani uban tsalle wanda ya zame mishi dabi'a da al'ada kamar wanda ake cilla shi da karfen mayyen karfe.

    Da wani irin kaunar shi da Tausayin shi take bin shi, akwai abinda ta sani ya zame mata dole kaunar Zayn Malik, ya zame mata dole kiyayye kome, ya zame mata inuwar Gajimare, ya zama farin cikin ta a lokacin da ta rasa nata. "Zaynu" ta furta a hankali.

    "Wallahi Mama ba zan iya zuba ido yana zubar da mutuncin gidan nan ba, haba don Allah akan shi aka fara samun farin ciki?"
   "Kulu! Bana son haka" shiga cikin falon yayi da sallama, cikin kauna da farin cikin ganin shi ta zuba mishi ido. Tsayawa yayi ya zuba hannu a cikin Aljuhun gajeren wandon shi, mikewa tayi ya nufi hanyar kitchen, a hankali ya shiga takawa falon.
Yana zuwa wurin Yar shi ya ce mata.
"Ki gayawa mijin ki ya sauya Uban daki, idan ya cigaba da bibiyar Musa Me Gari toh wallahi sai na karya mukamikin shi" ya D'aga kafada yana wucewa kitchen.
"Banza dan jagaliya"
"Na yarda shi yasa ya boye Miki gaskiyar ya ajiye mistress a kinkinau ba" ya fada yadda ita ɗaya zata ji.
"Zaynnnnn!" Ya shige abin shi kitchen din.
A hankali ya samu tana Juye abinci a trey, tana ajiye kome a wurin shi, zuwa yayi ua daura kan shi a kafadarta.
"Mama!"
"Zayn Malik!"
Ta kira shi,
    "Am sorry!"
"You didn't right"
"But" juyawa tayi ta mika mishi trey din daidai shigowar Kulu.
"Mama!! Kice ya maimaita abinda ya fada!"
Kallon Zayn tayi sannan ta ce mata.
"Duk abinda zai fada yana kan hanyar gaskiya. Babana sake fada"
A shagwab'e ya ce mata.
"Mama mijin ta mistress ya ajiye a kinkinau, sannan babu amfanin kullum tana hanyar gida"
Ajiye trey din yai sannan ta ce mata.
"Mama me ta rasa? Degree biyu gare ta, sannan bata haihu ba tana zaune tana bautawa wani kato yana tara yan mata suna abinda suke so. Ahhh am so curious matsamin na wuce ban da uncle Bashir yana dakatar dani dan uban mutum tuni ban karya mishi kwankwaso ba."

     "Kayi magana in loyalty mana ai kaine kasa da ita" ajiye abincin yayi kafin ya Kum dauka ya fita abin shi, murmushi mama tayi sannan ta ce.
"Ya tsaya a cikin gidan ya tsaya a waje taya ba zan kauna ce shi ba?"
Yana fita side din shi ya wuce, a barandar da zai kai shi side din shi yaji muryan Ghali mijin Basmah sai D'aga murya yake, ajiye trey yayi ya nufi wurin, Mami sai hakuri take bashi. Kowa a wurin hakuri ake bashi, amma kamar wanda ake tunzura shi.
"Dan iskanci nace taje tayi family planning amma ta kuma ɗaukar wani cikin, wallahi ba zan dauki nauyin cikin ba sai dai a zubar" ita kuwa abin tausayi sai kuka take Basmah.
"Idan ta zubar ta min waya nazo mu koma"
Shiru yayi yasan qanwarsa da Mami ba jika take ba, amma ganin yadda Abba ya sunkuyar da kai ya bashi haushi.
Yana zuwa ya cakume wuyar Ghali kamar zai damfara shi da ƙasa.
"Dan Uban ka waye ya hana baka je an cire maka jijiyar ka ba? Dan akuya shi ne da mutuncin uban mu zaka zo ka yarfa shi? Waye ya mata cikin"
"Alhaji Zayn wallahi Ni ne! Alhaji Zayn duk abinda kace na rantse daga yau nabi Allah na bika"
Sauke shi yayi yana gyara kwalar rigar shi.
Jan hancin shi yayi, sannan ya juya tare da rike kugun shi.
"Ka ganta?" Cikin fusata ya wani dunkule hannayen shi, kamar dai rufe shi da duka.
"Sabida su ko kallon yaran wasu bana yi gudun kar a musu abinda nake yi! Idan kaga ba zaka iya aure ka tara iyali ba me yasa tun farko ka fara? Kannena mata jin su nake kamar na goya su ba baya, shine kazo kana mishi ihu akai, Mami na baka hakuri kana kuncewa babban abu kazan uba, wannan ya zama karo na farko da
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download ZAYN MALIK

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album