Join Our WhatsApp Group

ZAMAN AURE Complete Hausa Novel Document by ZAMAN AURE


ZAMAN AURE

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 42156



ZAMAN AURE

Reading Time: 3 Hours

Added On: 15, Sep 2023

Author: Naseeba Gawo ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : *®????????????TALENTED WRITTERS FORUM*????????????

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 253.98 kb

File Type: txt

Views: 830+

Download: 289+

Last download: 3 days ago

Description/Story: [3/19, 10:27] ‪+234 814 620 5819‬: [8:10pm, 2017]




*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦


*💦T F*💦





*ZAMAN AURE*
💦 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♂💦



*Bisimillahir rahamanir rahim*
*Allahumma la sahala illa ma jaaltahu sahala waanta tajjialil hazina iza shi itu sahala*👏🏻👏🏻👏🏻




💦
*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦



*Godiya ta tabbata ga Allah subahanahu wataala da yabani ikon kawo muku sabon novel dina me suna ZAMAN AURE ina rokon allah yabani ikon rubuta dai dai ya kubutar da hannu na daga rubuta kuskure*



*shimfida*


*littafin ZAMAN AURE kirkirar labari ne wanda nai duba ga irin yadda wasu maauratan Kan tsinci kansu gidan aure*

*mawakin nan yayi gsky da yake cewa zaman aure yana da dadi yana daci wani gidan zasuyi walwala wadan su ko nayin sakaci wadansu kuwa tona sirrikan su keyi haka wasu na cin amanar junan su ne gsky ne soyayya da dadi haka nan tana da daci ko de biyoni danjin labarin *ZAMAN AURE*🤦🏻‍♀






*sakon gaisuwa gareku TALENTED WRITTERS*


*Rafeeat yahaya*
*fayeex usman*
*Umyma danjani*
*jidda tijjani*
*Aeshab roshni*
*islah tasiu*
*sadeey smart*
*pherteenjay*
*Rukayya*
*Anib*
*Husnah*
*Husnah umar*
*Halieymarh ameen*
*Hawee*
*pretty*
*umma I uba*
*maryam lawan*
*Sadiya ibrahim*
*indian fidy*
*zahra*
*Qamshin talented*
*suhylat*

*Hakika kunayi inajin dadi naseeba na biye da ku guys*💦







*Dedicated 2 alhj ismail uba GAWO family*😍





*1*




~~~Bakajin komai sai haushin karnukan da suka karade unguwar sai kuma karar injina daaka kunna a gida jan unguwar, ko wane ma gidanci ya dawo cikin gidansa ya kulle banda gidan kamal domin har wannan lokacin be dawo ba

*sakna* ce zaune ta rafka uban tagumi lokaci zuwa lokaci tana duba agogon da yake manne a jikin bangon bedroom dinta ta takure acan karshan gado lokaci zuwa lokaci take goge hawaye, wani mahaukacin horn taji a zabure ta tashi tadaga labulan tagar isa tagani ya fito daga dakinsa da gudu yazo ya budewa kamal gate ya shigo da motar sa a guje sakin labulan tayi ta fito katon parlorn su mai adon blue da silver tasami guri ta zauna dan jiran shigowar kamal


Sai da yadade a mota kafin yafito yana rangaji da kyar yake iya bude idonsa saboda nauyin da sukai masa da mugun karfi ya bugo kofar parlorn wanda haka yasa sakna razana ta mike Cikin sauri ta nufoshi ta fara yimasa sannu da zuwa
tare da fadin innalillahi wainna ilehirrajuun

*kamal* sannu da zuwa"

Tureta yayi ta tafi kamar zata fadi Mass cikin murya irin ta yan meye yafara maana

*sakna* kar ki kuma kirana da kamal *bobson* zakice me kike jira baki kwanta ba eye, kin tsaya gulma ko "


Yana gama fadar haka ya sheko mata amai ajikinta wani mugun wari taji ya bigi hancinta nan take tasaki kuka mai ban tausayi lokacin agogon parlorn yabuga 1:00 na dare.




Labiba ce zaune a katafaren parlorn ta tacaba kwalliya sai taunar cingam take tana kas kas wani kyakyawan matashi ne ya murda wata kofa ya fito daga wani daki kusa da ita yazo ya zauna ya sakar mata kiss a wuyanta dauke kanta tayi cikin kidima yafara yimata maana



"me kuma ya faru Labiba,ko dai abincin dana dafa miki ne bakya so kinsan fa fushin ki fitina ne a rayuwar *jameel*


Cikin shagwaba da yanga tafara magana


*jameel*gaskiya bana son ka fita ka barni ina jin tsoro ne fa kuma baka bani abinci ba zaka fita "



" pls labiba kiyi hakuri kici da kanki kinga fa nayi late zuwa gurin aiki ga shi natara aiki a office "

" shikenan jameel katafi amma wlh bazanci amincin ba "


Kansa yadafe breafcase dinsa yaajiye ya tashi ya dakko kulolin abincin daga Kan dining yazo yaajiye su gaban labiba zubawa yayi ya shiga bata a baki sai da ta koshi sannan ya kwashe ya kai kitchen sai wajen 9:30am yafita zuwa office itakam kwanciya tayi abinta


Abangaran abdul malik kuwa yana zaune gefansa kuma ruhaima ce take tafaman zuba masa shagwaba shagwaba dubanta yayi hade da kashe mata ido yace


"Ruhaima kidena bata ranki akan kirana da yarinyar nan take a waya kisa a ranki malik nakine ke kadai "


" kullum abinda kake cewa kenan amma ka kasa tsawatar mata "


" karki damu kinji matar *B malik*"


Sallamar hajiyar abdul malik ce ta dakatar da furcin da ruhaima zatayi take gaban ta ya hau dukan uku uku ido tazubawa malik shi dinmma ita yake kallo



Abangaran gidan hafeez kuwa tun safe yake ta shirin komawa garin kaduna kasancewar acan yake aiki mai da dubansa yayi ga matar sa *areefa* wacce take ta faman cika tana batsewa murmushi yayi kana ya karasa gabanta ya tallafo fuskar ta yace


"haba areefa fushin na meye haka kinfi so in zauna a gida kar infita neman abincin da zan kawo miki "

Shiru tayi kamar bazata amsaba can tanisa tace


" ni banhanka neman abinci ba amma kasan abinda kake min ba kya kyautawa ko, ko kamanta nima mutum ce mai bukatar abokin rayuwa kamar ko wacece matar da take da miji, gaskiya

hafeez nafara gjy wlh kana fa jefa rayuwa ta cikin hatsari, yanzu ace inka shuda ka tafi sai na ganka wane irin *zaman aure* kenan mukeyi, ni de wlh katafi dani "


" Hmmm areefa kenan to yanzu innatafi da ke makarantar ki fa, kiyi hakuri wannan karan bazan dade ba kinji "

Nan ya lallaba ta ta hakura yai mata sallama yatafi bayan yaajiye mata rafar yan 200 guda 3, yana fita wayarsa tafara ringing dagawa yayi hade da sakin murmushi


Nataho yanzu haka nakusa karasowa garin kaduna"


Yanagama fada ya kashe wayar tare da sauke ajiyar zuciya.








[9:54Pm,2018]





*®💦💦NASEEBA GAWO*💦💦💦



*💦N I G*💦



*Junuary 2018*





*_SANADIN ABOKI_*....!

(🙆🏻)



*_NA_*


*_NASEEBA I UBA_*💐





*Rabbana atina fidduniya hasanatan wafil akhairati hasanatan wakinna azabar nar*👏🏻




*_2_*




~~Gyaran murya Mardiya ,tayi cikin sauri matashin saurayin ya sauke idonsa daga kanta ,da salon muryar ta mai dadi tace,


"sannu da zuwa,dafatan kazo lafiya"


"yauwa sannu yanmata ,lafiya kalau, suna na Nuraddeen Kasim "


"Mashaallah,
bisimilla ga ruwa,momy tana kitchen yanzu zata fito"


"ok,badamuwa sai dai banji sunan kanwar tawa ba"...


"Mardiya"

kawai tace,
tana gama fada tai gaba,atake yaji yarinyar ta burgeshi,ahankali ya maimaita sunan nata,Nabil ne yakatse shi daga duniyar tunanin da ya lula, da fadin,


"Bakonmmu barka da zuwa ,sai dai kazo Dady ya dan fita amma bazai jimaba zai dawo ni suna na,Nabil"


murmushi yayi kasancewar sa mutum mara son hayaniya ,ya dora da,


"yauwa Nabil nagode ,dafatan zaka daukeni yaya ,kuma aboki,tare da zama lafiya"


"A why not,kar ka damu kaji Yayana"


fitowar momy ne yasa shi yin shiru ahankali yazamo daga kan jujerar ya shiga gaisheta,da sakin fuska taamsa,take taji yaron ya burgeta,ya kuma kwanta mata a rai,duban Nabil tayi tace,


"Nabil,karaka yayan naka,daki yayi wanka ya huta,sai kazo ka karbar masa abincinsa "


"angama Momy na, Bross,taso muje"


cikin nutsuwa Nuradden yatashi tare da yiwa Momy godiya yafita,kitchen takoma nan ta iske,Mardiya da Yasmeen na karasa mata aikin duban Yasmeen tayi tace,


"Yasmeen amma bakiji zuwan bakon nan ba ko?,shiyasa kika kasa zuwa ku gaisa,har kinmanta maganar Dadyn ku ,yayi miki kyau,kiyi kina sane"


turo baki tayi tare da shagwabe fuska tace,


"Momy bansan fa yazo ba"


tsaki kawai Momy tayi takarbi aikinta takarasa, Mardiya ido kawai ta zubawa Yasmeen domin lamarin yarinyar yana daure mata kai,Alhj Habib bedawo gida ba,sai wajen 2:30 kai tsaye bangaransa yawuce,sai da ya canja kaya daga shadda zuwa farar jallabiya,sannan yafito,a parlor yasami iyalin nasa amma banda Nabil,wanda yatare gurin Nuradden ,guri yasamu ya zauna,nan suka shiga jera masa sannu da zuwa,da sakin fuska yaamsa,tare da duban matar tasa yace,


"Maijidda,d'ana yakaraso ko"?


"Eh yallabai yazo,yana dakin da aka gyara masa,ai mutumin ka ma tunda yazo ya daukar musu abinci besake dawo wa ba"


"Nabil ko ,ai zaifi kowa jin dadin zuwan Nura,ke Yasmeen maza ki kirawo min su"


"tohm Dady"


Tashi tayi tanufi dakin da Nabil da Nura suke,ahankali tafara kwankwasa kofar,daga ciki aka amsa,


"waye"?


"Yasmeen ce,Ya Nabil bude min mana sauri nake fa"


cikin nutsuwa Nuraddeen yataso ya bude mata,har zata fara masa rashin kunya sai kuma taga bashi bane,ahankali ta furta,


"sannu,ko kaine bakon da dady yace zaizo"


"eh nine,Nabil yashiga wanka,inyafito zanfada masa,wazance masa tazo kiran sa"


"Bani ke kiranku,ba Dady ne,suna na Yasmeen"


"ok"


tanagama fada ta juya takoma ciki,daki yakoma ,nan yaci karo da Nabil yafito,dubansa yayi yace,


"Nabil maza ka shirya Dady yadawo yana kira"


"Angama Bross"


murmushi kawai Nuradden yayi,yadan jira shi yakintsa ,sannan suka fito zuwa parlorn da Dady yake,Nabil ne agaba sai Nuradden na biye dashi ko wanne dauke da sallama abakinsa suka shiga,kusa da dady Nabil yakarasa ya zauna yayin da Nuraddeen ya zauna daga dan nesa dasu,cikin hanzari dady yadubeshi yace,


"Haba dana,matso kusa,kar ji dar,nan ma ai gidanku ne"


ahankali yakarasa kusa da shi tare da sunkuyar da kai ya gaisheshi ,cikin girmamawa,hannu dady yabashi su gaisa ya noke,tare da fadin,


"Nuraddeen ya hanya,dafatan kazo lafiya,ya Abban naku,da kowa da kowa"?...


"lafiya kalau,dady,duk suna lafiya,suna gaosheku"


"To,madalla muna amsawa,abinda nake so dakai shine kasaki jikinka kaji,muma iyayanka ne,ga kannan ka nan nabaka wuka da nama duk wanda yayi ba dede ba ka hukunta shi abin nagaba ka maida hankali kan abinda yakawo ka kar biyewa masiriritan abokai kaji ko"...


" inshaallah Dady zankiyaye ,Nagode Allah yakara girma"...


"Ameen ya Allah Dana"

cewar momy,
sundanjima A parlorn suna dan taba hira ,hankalinsa gaba daya yana kan mardiya wacce bata kuma kallon inda yake ba tun bayan data kuma yimasa sannu da zuwa,yasmeen ce ta dubeshi tace,


"Yaya N,karka dinga kula yaya Nabil,tsokana gareshi"


Dariya yayi kawai yatashi yafita,Momy ce tadubeta tace,


"Allah yashiryeki Yasmeen daga zuwansa zakifara nuna masa kalar ki ko"?


cikin shagwaba tace,

"Momy nifa gaskiya kawai nafada masa"


"yaisa kutashi kuma kuje kuyi shirin salla laasar ta kusa,"


cewar Dady yafada yana kokarin fara cin abincinsa,


washegari takama Monday tun safe suka shirya domin zuwa makaranta ,dukkansu zaune suke kan dining suna shan tea,cikin nutsuwa,Nuradden yai sallama yashigo,tsugunawa yayi yagaida su Dady,suka amsa da sakin fuska,da hannu dady yaimasa nuni da gurin zama,ahankali yaja kujera ya zauna,cikin nutsuwa Mardiya tadago da kanta ta kalleshi,cikin siririyar muryarta tace,


"ina kwana"...

"lafiya kalau,kanwata ,Yasmeen kintashi lafiya"


"Lafiya lau,yaya N,ya bakunta"


murmushin da yazame masa jiki yakuma yi,Momy ce tadubeshi tace,


"yi sauri ka karya karabu dasu kaji dana ke Mardiya zuba masa tea kisa masa dankalin da kwan"


"Haba Momy tare fa zamu tafi,ko Bross"


cewar Nabil,cup da plate Mardiya ta dauka ta cika masa shi da ruwan tea kamar yace yai yawa sai kuma yai shiru zata sa masa madara kenan ya dakatar da ita da fadin,




No,kar ki sa min madara nafison lipton,Nabil hanyar mu daya kenan "?


"eh wajen B U K school din su take,dan haka,in zaka fita da wuri sai ka dinga sauke su,ga karamar mota ta nan,ka dinga amfani da ita,wajen zirga zirga"


"Nagode Dady,Allah yakara girma,Momy atayani godiya"


"Haba Dana,ai ba godiya atsakanin mu"


cikin kankanin lokaci suka kammala break fast dinsu,suka fita, Nabil ne agaba,sai su Mardiya abaya,dada gyara mudubin motar Nuraddeen yayi dan yadinga hango fuskar Mrdiya,cikin kankanin lokaci suka isa makarantar su Nabil dake kan titin kabuga,godiya sukai masa suka wuce,yaja motar ya nufi B U K,

Mardiya mamakin kyawun Nuraddeen take,aranta take yaba irin haduwar sa,ahaka takarasa
class dinsu sai dai takasa sakin jiki dashi kasancewar ta yarinya mara saurin sabo,shiyasa wasu suke mata kallon mai girman kai,


Abangaran Nuradden kuwa tun da ya sauke su Nabil yake tuna fuskar Mrdiya domin yarinyar ta burgeshi bata da hayaniya,a haka yakarasa cikin makarantar tunda yashiga wasu yanmata suka zuba masa ido,bema san suna yi ba,kai tsaye tiyata ya wuce,domin daukar lecture,anan yahadu da wasu abokai ,take yaji hankalinsa ya kwanta dasu,Muktar da Nazifi,nan sukai sabo kamar dama sunjima da sanin juna,duk macen datayi tozali da Nuraddeen sai ta kuma kallonsa,

*wai waye wannan Nuraddeen din*???







*_NASEEBA GAWO_*✍🏻




*NASEEBA GAWO*
✍🏻
[3/19, 10:27] ‪+234 814 620 5819‬: [9:58Pm,2017]


*®💦💦💦TALENTED WRITTERS FORUM*💦💦💦


*💦T F*💦






*ZAMAN AURE*
👩‍👩‍👧



*NA*

NASEEBA I UBA 💐





*Allahumma la sahala illa ma jaaltahu sahala waanta tajjialil hazina iza shi itu sahala*😰👏🏻



💦

*TALENTED WRITTERS hadin kanmmu shine alfaharin mu*💦






*Ina dada jaddada godiya ta gareku masoyana bisa kwarin gwirar da nake samu daga gareku gsky kunayi ina jin ONGA, ANA TARE*🤣🤝



💙
*Dedicated 2 my dear friend DAHARA NURA*💙





*3*




~~~Kamal be tashi daga bacci ba sai misalin 8:30am lokacin har sakna ta tashi ta Kammala komai na gidan ta hada musu break tayi wanka hade da doro alwalar ta bakin gadon tazo tafara tashin kamal cikin magagin bacci ya fizgota tafada jikin sa ture shi tafara yi ya rike ta gam hade da kaiwa wuyan ta kiss cikin raunin murya tafara magana



"honey bee, baki salla ba fa pls katashi kaje kayi alwala yanzu fa almost 9:00 oclock "


" my dear, kina da damuwa da yawa, ai zanyi ko amma bani da nutsuwar yin hakan mutukar ban samin nutsuwa daga gareki ba "


Yana gama fadar hakan ya shiga sarrarfata cikin kwarewa kuka tasa masa sam be kula da hakan ba sai da yasami nutsuwar kamar yadda yace tashi yayi yanufi toilet dan yin wanka da salla ita kam kwanciya tayi taci gaba da aikin kuka a haka yafito ya sameta dauke kansa yayi kamar be ganta yasa jallabiya ya tayar da salla tashi tayi ta shiga toilet ta kuma yin wani wankan ta fito yana gaban mirror yana taje kai aranta tace

_ahaka kamar mutum amma ni kadai nasan matsalolin sa_


Jiyowa yayi ya zuba mata ido da manyan idanunsa masu mutukar kyau yace


"my dear nacanja miki ne kike satar kallo na "

A hankali ta taka zuwa gaban sa ta lumshe idonta tace


" kwarai kuwa honey bee kafini sanin ka canja ko baka canjaba, honey bee yana dakyau kaji tsoron Allah ka tuna zaka mutu, be kamata ace kana sakaci da salla, honey bee marabar musulmi da kafiri fa imani "


Wani kallo ya bita da shi take jikin ta ya hau bari da kyarma tafara Ja da baya


*jameel* kuwa tunda 2 tayi hankalin sa ya koma gida saboda yasan labiba nacan tana jiransa yana cikin tunanin karan wayar ta ya shigo da sauri ya dauka jikin sa har wani bari yake ya kara wayar a kunan sa ya dora da


"sarauniyar mata uwar gida kuma amarya a gidan jameel ko ince *danmarayan zaki*


"Hmmm jameel kenan ai a gurin hajiyar ka kake danmarayan zaki a gurin labiba kuwa abin ba haka yake ba "


" kuma fa hakane everlasting "


Wata shuumar Dariya tasa sannan ta nisa tace


" wlh jameel yunwa nake ji gashi inason zuwa salon gsky ka dawo gida haka "


" haba everlasting kinsan irin aikin da jameel ya...


Read / Download ZAMAN AURE

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album