Join Our WhatsApp Group

Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

BUSA A MUTU Book 6 Complete Hausa Novel Document by BUSA A MUTU Book 6


BUSA A MUTU Book 6

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 14164



BUSA A MUTU Book 6

Reading Time: 1 Hours

Added On: 18, Feb 2024

Author: Abdulaziz Sani Madakin Gini ,

Ebook Compiler : Shuraihu usman, Alamin Ahmed Misau

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Adventure novels

File Size: 76.39 kb

File Type: txt

Views: 790+

Download: 441+

Last download: 3 hours ago

Description/Story: BUSA A MUTU
Littafi Na Shida (6)
Part A
Na Abdulaziz Sani M Gini
AA Misau ke Magana
WANNAN
muguwar dabi'a ta Sarki
ta addabi
Wannan
mutanen kauyensu da sauran mutanen da ke zaune a
garuruwan makoftaka kuma ya zame musu alakakat,
domin ya shafe shekaru talatin yana yi musu wannan
mulkin zalunci.
An sha hada Dakaru azo a yakcshi domin a kawar
da shi a kashe Dodon nasa, amma abu ya faskara.
Bisa dole mutane suka rungumi kaddara suka zuba
Ido suna jiran ranar da mutuwa za ta riski Sarki Labarazu
domin su huta da wannan abin takaici.
Da isar Sarkin kasuwa Rubiyan izuwa cikin fadar
Sarki Labaruza sai ya zubc kasa ya kwashi gaisuwa
sannan ya dago kai ya dubeshi cikin tsananin damuwa da
fargaba ya ce, "Ya Shugabana yau fa wadansu bakin
mutane sun shigo garin nan wadanda ga dukkan alamu
sun shigo da cikakken shirinsu kuma tamkar sun san
sirrin garin namu.
Abu na farko dai sun ki su ci ko su sha komai na
cikin garin nan, bare mu sami damar da zamu kamasu a
hannu mu kaisu can kogon Dodo.
Abu na biyu shi ne, basu yarda sun sauka a ko ina
ba sai a kasuwa inda suka bukaci na basu hanyar gida.
Nan takc na tsuga musu kudi a tunanina za su
hakura su koma cikin gari inda zamu gama da su nan da
nan amma sai suka ki yarda suka biya kudin da na iuula
musu.
Bayan an kaisu masaukin nasu sai na bukaci su
bani kwangilar kai musu abinda za su rinka ci da sha nan
ma suka ki amincewa.
Koda Rubiyan yazo nan a zancensa sai Sarki
LabaraZu ya daga musu hannu yana mai dakatar da shi.
Ribiyan ya tsuke bakinsa yai shiru, a sannan ne Sarkı
Labarazu ya dauko wani farin kyalle ya shafeshi da
hannun hagu yana mai karanta wadunsu dalasiman tsali.
Nan take hoton su Gimbiya Suzaila ya baiyana
akan kyallen, boka Labarazu ya yi arba da su gaba
dayansu.
Koda ya ga jaruma Suzaila a cikin tawagar sai
ransa ya baci ya takarkare ya kwarara uban ihu mai
tsananin firgitarwa wanda yasa Rubiyan ya firgita, ya
dimauce bai san sa'adda ya saki fitsari ba a wando.
Sarki Labarazu ya kasance narkeken kato mai kirar
Sadaukai da siffa irin ta mutanen farko.
Kallo daya zaka yi masa ka san cewa sadauki nc
mai dakawa maza gumba a hannu.
Cikin tsananin fishi Sarki Labarazu ya cakumi
kwalar rigar Rubiyan ya dagashi sama da hannu daya
tamkar sillan kara ya ce, "Saboda me tun da farko baka
aiko da gaggawa an gaya mini zuwan wadannan baki
ba?"
Cikin tsananin tsoro da kyarmar jiki Rubiyan ya ce,
"Ka gafarceni ya Shugabana na yi zaton zan iya kamasu
nc a hannuna ba sai na zo na sanar da kai ba."
Labarazu yai wurgi da Rubiyan ya fadi can gefe
daya tamkar ya yi wurgi da tsumma sannan ya ce,
"Hakika wadannan baki su ne mafi hadari daga cikin
dukkan bakin da suke zuwa mana. Idan ba mu yi da
gaske ba su nc za su kawo karshen mulkinmnu anan
garin".
Yanzu dai muna da mutanen da zamu yankawa
Dodo har na tsawon kwana shida, dole ne kafin rana ta
bakwai mu fara sato wasu daga cikin wadannan baki
wadanda zamu yankawa Dodon namu".
Koda jin wannan batu sai tsoro ya kama Rubiyan
ya ce, "Ya Shugabana ta ya ya zamnu iya sato wadannan
mutanc alhalin ko yaushe suna tare a waje daya. Duk
hanyar da zamu bi mun bi, amima mnun kasa samun
nasara".
Labarazu ya ce, "Kar ka damu a daren yau zan san
abinda zan yi. Yanzu ka tashi ka tafi na sallameka".
Nan take Rubiyan ya mike tsaye ya fice daga cikin
fadar da sauri.
Shi kuma Sarki Labarazu ya sake kurawa wannan
farin kyalle da ke hannunsa idanu ya shiga nazari yana
karanta wadansu dalasimai na tsafi.
A CAN masaukin su Gimbiya Suzails kuwa da
Yarima Hasralu da Ginsbiva Lushaira suka shig cikin
dakin su sai suka zauna suka yi shiru kowannensu ya
fada cikin kogn tunani.
Abinda Hasnalu yake ta tunowa da shi shi niu,
lokacin da ya gana da Gimbiva SulaiZa a cikin lambun
gidan sarautar mahaifinta, lokacin da ta gindaya masa
yana son ya sami soyayyata dole ne
dokar cewar in dai yana
yaje dajin Kirzufa ya kamo Jarumi nai kahon BUSA A
MUTU yuzo ma ta da shi."
Koda Hasnalu yzo dai-dai nan a tunaninsa sai
kwallar takaici a cika masa idanu, domin ya san cewa
tabbas wutsiyar rakumi layi nesa da kasa. Idan har
Jarumi Imran ne ya kamo Muraisu mai kahon Busa a
mutu shŁi ke nan dama ta wuceshi.
A bangaren Gimbiya Suzaila kuwa, ba wani abu ta
fara tunowa da shi ba face lokacin da ta kaiwa Ainiirin
nan abinci.
Nan take ta tuna cewa abincin da ta kai masa kala
biyu ne.
Daya gasasshen nama ne, daya kuma 'ya'yan
itatuwa ne na tuffa da ayaba, sai kuma ruwa a tulu.
Ita dai ta ga ya dauki tuffar ya gutsura sau biyu ya
ci, sannan ya ajiye ya dauki Ayaba ya gutsureta sau daya
ya ci, sannan ya dauki tulun ruwan ya yi masa kur6a
uku.
A dai-dai wannan lokaci nc ta tuno da kalar fatar
Almajirin wacce ta kasance wankan tarwada. Duk da
cewa fuskarsa ta cika da gashi akwai alamun ccwa
kyakkyawa ne shi na gaban kwatance domin idanunsa
dara-dara nw masu tsananin fari da haske kuma hancinsa
dogo ne siriri, a kasansa akwai dan karamin baki tamkar
yankan wuka.
Lushaira ta tuna cewa yadda ta ga kamannin
wannan Almajiri haka boka Kirishna ya siffanta Jarumi
Imran. Nan take taji ta gamsu a cikin zuciyarta dari bisa
dari cewar wannan almajiri shi ne Jarumi Imran.
Kawai sai kuma taji ta kamu da tsananin sonsa a
cikin zuciyarta yadda babu abinda take so sama da ta
sake saduwa da shi.
Nan take itama ta dilmiya a cikin kogin tunaninsa
da begensa, al'amarin da ya sanya lakaici ke nan a cikin
zuciyarta saboda bata taba tsintar kanta a cikin irin
wannan yanayi ba.
A dai-dai wannan lokaci ne Yarima Hasnalu ya
dawo cikin haiyacinsa, koda ya dubi Lushara ya ga ta
shiga cikin irin halin da ya tsinci kansa a ciki, al'amarin
da yai matukar bashi mamaki ke nan ya dubeta cikin
damuwa ya ce, "Ya ke yar uwata, tunanin me kike yi ne
AA Misau ke Magana
Madakin Gint
haka wanda har Va dauke miki hankali kika manta cewa
muna tare?"
Koda jin wannan lambaya sai Lushaira ta bushe da
dariya ta ci gaba da dariyar kamar ba za ta daina ba.
Al'amarin da yai matukar baiwa Hasnalu mamaki ke nan
ya zuba ma ta idanu kawai.
Daga can sai Lushaira ta nutsu ta ce, "Ya kai dan
uwana kayi sani cewa ba wani abu bane yasa ka ga ina
yin wannan dariya ba face yanin nima na shiga irin halin
da ka tsinci kanka a ciki.
Abinda nake nufi shi ne., nima yanzu na fada tarkon
soyayya kamar yadda kaima ka tsinci kanka a ciki".
Koda jin haka sai Yarima Hasnalu ya gyara ZaIma
cikin firgici ya dubcta ya ce, "Ya ke 'yar uwata ni a
sanina da ke ban taba ganin kin so wani da narriji ba,
kuma ba kya sauraron 'ya'yan Sarakai da Attajirai masu
ZUwa neman aurenki ba.
Wane nc wannan gawurtaccen saurayi mai sa'ar
gaske wanda har ya sami matsugunni a cikin zucivarki
farat daya haka?"
Sa'adda Gimbiva Iushaira laji wannan tambaya sai
tayi ajivar numfashi sannan ta cc, "Ya kai fan uwana ka
yi sani cewa a iya rayuwata da duk irin tafiyc-tafiyen da
na yi ban laba ganin da namiji mai kwarjini, haiba da
kyau ba kamar wannanAImajir da ya Z0 mana heman
laimako aka wulakantashi."
Koda jin wannan batu sai Yarima Hasnrlu ya kara
irgita ainun ya ce, "Haba kanwala wanc tsautsatyI ne ya
kaiki son Jarumi Imran alhalin kin san cewa Gimbiya
Suzaila ma tana sonsa?"
Lushaira lavi murmushi sannan ta ce, "Ai da ni da
Suzaila duk muna son mutumin da bai ma san halin da
muke ciki ba ne.
Duk da cewa ita ta fara sonsa ne tun daga ranar da ta
fara jin labarinsa ni kuwa sai da na fara ganinshi ido da
ido sannan na kamu da sonsa, tawa soyayyar lafi ta ta karfi.
Dalilina anan ita ce, tana sonsa nw kawai saboda
jarumtakarsa ni kuwa ina sonsa ne saboda ganin irin
mu'arnalarsa da halayyarsa ba wai kyansa ko
jarumtakarsa ce ba ta fauke mini hankali tunda sa'adda
ma na ganshi.bai yi wata jarumtaka ba sannan kuma ban
ga kyawunsa ba s(isai kasancewar gashi ya cika fuskarsa
gaba daya kuma bai yi wata shiga mai kyau ba wacCe za
ta bayyana kyansa ba".
Koda jin wannan batu sai Lushaira ta yi murmushi
ta ce, "Ai konai na rayuwa akwai sa'a da rabo. LLokaci
zai bambance konmai".
Koda gaina fadin hakan sai Gimbiya ILushaira ta
mike tsaye ta tafi izuwa kan shimfidarta ta kishingida
domin ta huta a lokacin ne kuyanginsa suka shigo dauke
da farantan ahinci da 'ya'yan itatuwa suka zube a gaban
Yarima da gaban Lushaira sannan babbar cikinsu ta dubi
Lushaira cikin biyayya ta ce, "Ya Shuabata shin akwat
Wani aiki da kike buralar mu yi muku a yanzu?"
Lushaira ta ce, "A'a babu komai. idan akwai bukatar
hakan zamu sanar da ku, ku tashi ku tafi na sallamcku".
Nan take kuwa kuyangin suka mikc tsaye suka ficc
daga cikin dakin.
Lokacin da yamma tayi ya Zamana cewa babu
sauran zalın rana sai Gimbiva Suzaila ta fito cikin
harabar gidan ta kama kewaye tana Zagaya gidan tana
nishadi.
ne sauran abokan taliyara la suka rinka
A lokacin
wajcn Swaila
firlitowa daga cikin dakunarsu suna zuwa
suna gaishcta a lokacin...


Read / Download BUSA A MUTU Book 6

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album